Labarai

Davido Ya Saki Sabon Bidiyon Wakar da Ya Jawo Cece-Kuce a Twitter

Davido Ya Saki Sabon Bidiyon Wakar da Ya Jawo Cece-Kuce a Twitter

Waƙar Davido

An Sauya Zane, Davido Ya Saki Sabon Bidiyon Wakar da a Baya Ya Jawo Cece-Kuce a Twitter

Yanayi ya sake kunno kai yayin da Davido ya sake sakin bidiyon wakar ‘Jaye Lo’ da ta jawo cece-kuce.

Davido

A kwanakin baya A baya mun ruwaito muku yadda wakar ya jawo martani mai zafi daga al’ummar Musulmi bayan sakin yankin wakar.

A halin da ake ciki, an ga yadda aka yanke wasu bangarori daga cikin wakar, wanda yake nuna an yi gyara a aikin wakar.

waƙar

Shahararren mawakin nan Davido, ya fitar da sabon bidiyon wakar yaronsa da ya jawo cece-ku ce a kwanakin baya a kafar sada zumunta mau suna ‘Jaye Lo’.

Davido ya gamu da fushin al’ummar Musulmi a watan da ya gabata lokacin da ya fara fitar da wani gutsure daga wakar ta ‘Jaye Lo’ a shafinsa na Twitter.

Shahararren mawakin ya sha suka daga Musulmi musamman ‘yan Arewa masu kaunar addininsu, inda suka tarar da dago batun rashin da’a ga yadda aka wulakanta martanar sallah a wakar.

twitter

Bayan sake sakin waƙar a shafinsa ma twitter ne aka hango cewa mai kamfani twitter ya cire masa blue ticket.

Amma Mizakuce dangane da wannan lamarin?

Davido Ya Saki Sabon Bidiyon Wakar da Ya Jawo Cece-Kuce a Twitter
Davido Ya Saki Sabon Bidiyon Wakar da Ya Jawo Cece-Kuce a Twitter

Danna Nan: Yanda ake sukar tinubu akan yunƙurin tura sojoji Nijar

Mungode da bibiyar wannan shafin namu mai albarka.

Domin Karin Bayani Kuyi Following ɗin :HausaOne Facebook Page

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button