*RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *BISMILLAHI RAHAMANIR RAHEEM* *PAGE 1* "Ba abinda na tsana sama da abinda zai Shiga tsakanina da baccina,kamar na kurma ihun bakin ciki haka nake ji a lokacin da naji Abban Nusrah na ta shafani wanda nasan mai hakan ke nufi,tun kafin nayi bacci bai neme ni ba sai yanzu,ban motsa ba dan har ga Allah bazai samu abinda ya keso har ya gamsu ba,sai dai shi kadai yayi kidan sa yayi rawar sa duk da ba abinda ya shafe shi ko baccin nake idan yayi ra'ayi ko ban bashi hadin kai ba zai juyo dani ne ya samu biyan bukatarsa. Ina Jin lokacin da ya rabani da zanin dana dora a saman t shirt din dake jikina,a madadin ya juyo dani sai naji ya rungumeni ta baya,ya fara k'ok'arin neman hanya da jikinsa dan tsawon zamana dashi ban wani san dan aike ba balle har wai a motsa min sha'awa,shi dai burin sa kawai ya shafani sama sama ya samawa kansa nutsuwa,inda naji Yana k'ok'arin yi yasa nayi saurin janye jikina,sai a lokacin na motsa na juyo Ina kallon sa cikin mamaki,shi kuwa idonsa a kankance ya kara jawoni,sai na juyo a rigingine dan ya samu abinda yake so dan Ina tunanin dan ta gefe yasa yayi hanyar da ba haka ba,sai dai a madadin ya hau kaina sai naga ya Kara juyar dani ya kankameni da hannu daya ya sa hannu daya ya Kara danna jikinsa wajen da yasa na Kara janye jikina da bala'in sauri na Mik'e zaune cikin mamaki Ina kallonsa. K'ok'arin jawoni yake na janye jikina Ina "Lafiya kuwa Abban Nusrah mai haka"? "Wane irin tambaya ne wanan Sajeeda bangane mai haka ba ki matso na samu nutsuwa ki koma baccin ki" "To ai kai din ne bangane ba Kai ma kasan ba wajen nutsuwar ka nufa ba bayana naji kana k'ok'arin shiga" Tsaki yayi ya Kara jawoni da k'arfi Yana "Ta bayan yafi dadi bari kigani" Da karfi naga Yana Neman tura jikinsa bayana Da k'ok'awa na fusge jikina cikin tashin hankali da mamaki na sauka daga gadon na nufi wajen haske na kunna na zuba masa ido kamar yanda shi ma ya zubo min ido, tamkar an like min baki haka naji dan tsabar mamaki na ma kasa magana,shekarar mu Ashirin da biyu da Aure bana Jin da gani har shi bakine a wanan fagen balle ince sani ne bai yi ba shi yasa yake k'ok'arin nema na ta baya har Yana cevmin yafi Dadi. "Abban Nusrah anya a hayyacin ka kake kuwa"? Mik'ewa yayi ya nufo wajen da nake tsaye yayi kasa da muryarsa yana "Sajeeda a hayyacina nake nasan zaki ji wani iri amma ki taimaka ki ba ni hadin kai ina so na gwada ta bayan nan ance yafi dadi" "Allah ya kiyaye Kabiru Allah ya kiyaye ni zaka nema ta baya ta Inda ake kashi,kabiru Anya Kaine kuwa?waye yace ma ka nemi matar ka ta baya, idan Wanda ya baka shawara bashi da ilimi kai ina ka Kai naka ilimin bayan kasan haramun ne, bazan iya ba Kai ma da ka yi tunanin kayi gwajin ka fara istigifari" Kasa ya Kara yi da murya cikin rarrashi ya matsoni Yana "Sajeeda yanzu baza ki iya taimaka min ba ki bari nayi sau d'aya sai muyi istigifari an dade ana kwadai ta min ta bayan nan haba matata" Ya fara k'ok'arin rungumoni na ture shi da iya karfina dan zuwa yanzu ma sai naji tsoron uban yayana ya kamani,gani nake kamar bashi ba "Kabiru Ina ga ba'a hayyacin ka kake ba a tsawon lokacin da nake tare da Kai nasan baka shaye shaye ballantana nace ba'a hayyacin ka kake ba,a iya sani na ka na da ilimin ka daidai gwargwado ka san abinda ya ke daidai da wanda yake haramun, bazan tab'a maka biyayya na Sabawa Mahallicina ba Ina mai rokon ka idan a hayyacinka ka ke wani ne ya baka shawara ka zo ka neme ni ta baya,ka gaggauta rabuwa da koma waye dan so ya ke ya Kai ka halaka" Daga haka na nufi Kan gado na na dauki zanina na daura nayi hanyar fita daga d'akin ya hau kwalla min kira Yana "Sajeeda Sajeeda karki sake ki bar d'akin Nan Ko juyawa ban yi ba har na bar d'akin har lokacin ban daina mamakin sa ba. Koda na fito dan karamin palon namu fitila na kunna idona ya sauka akan agogo naga karfe uku na dare na zauna akan kujera tare da dafe kaina jikina har rawa yake bansan tunanin ma da ya Kamata nayi ba. Na kasa yarda da abinda ya faru yanzu a daki,na kasa yarda mijina uban yayana da shekarar mu Ashirin da biyu da aure da arzikin Yara biyar har mun aurar da Yar mu ta fari Nusrah shi ne yau dare daya zai nemeni ta baya wai ya dade yana san yayi gwaji an ce Masa yafi dadi har waye zai ce wa Kabiru ya gwada abinda Allah ya haramta. Sosai na zurfafa a tunani bansan tsawon lokacin da na d'auka Ina saka da warwara ba,sai Kiran sallah ne ya katse min tunanin da na tafi. Mik'ewa nayi na koma d'akin. A kwance na ganshi Yana dan girgiza kafarsa da alama ba Bacci yake ba idonsa biyu. Bandaki na shige na daura alwala na fito har lokacin Yana kwance bai motsa ba,nasan fushi yayi,da ace wani abin na Masa da har zai yi fushi dani da sai na bashi hakuri,amma ni nasan ba laifin da na masa bazan tab'a masa biyayya a sabon Allah ba ba muyi haka tun kuruciya ba sai yanzu da muka Manyan ta,tsawon zamana dashi ban tab'a hana shi hakkin sa ba Koda kuwa fada mu ke amma dai yau na bijire masa dan bazan iya Sabawa Allah ba, tsigar jikina har tashi yake idan Ina hararo yanda wai zai sadu dani ta baya. Sallah nake amma na kasa yin sa a nutse sabida tunanin da ya dankare min zuciya. Har na sallame Yana kwance zuwa yanzu sai naji kamar canzo kabiru aka yi bashi bane dan iya sani na baya Wasa da Sallah fushi dani bazai saka wai yak'i fita massallaci sallah ba. Kasa hakuri nayi da carbina a hannu na Mik'e na zagaya ta wajen da ya kwanta Ina "Abban Nusrah "Abban Nusrah yau ba zaka yi sallah bane"? "Dama can ke kike saka ni nayi Sallah"? "Bani nake saka ka kayi sallah ba amma dai bai dace idon ka biyu kana Jin ana sallah ka k'i tashi kayi akan lokaci ba" Tsaki yayi ya juya min baya. Zuwa yanzu bazan iya fadan kalar mamakin da nake na sauyawar halin mijina dare daya ba,ga nemana ta baya ga k'in sallah. Bai tashi ba sai da gari yayi haske ya shige bandaki ya dauro alwala yazo ya tada sallah Yana sallamewa ya fice daga d'akin. A ranar sukuku na wuni na rasa mai ke damuna dan tunda Abban Nusrah ya fice daga gidan bai Kara dawowa ba. Har karfe hud'u na yamma Ina zaune zuciyata fal da tunanin muryar Yasmeen ya katse min tunanin da na tafi "Umma ko dai magani zan d'auko miki ki sha"? Girgiza kaina nayi na aro murmushi na yafa a fuskata sam bana so ta fahimci Ina cikin damuwa,dan nasan sai ta fini ma shiga cikin damuwar, kallonta da nake fuskar kanwata nake gani a fuskarta Margayiya Nuratu damuwar da nake ciki yasa naji hawaye na zubo min. "Umma kuka kike"? Share hawayena nayi Ina "ba kuka nake ba Yesmeen na tuna kanwata ne kawai Allah ya gafartawa Nuratu" "Bata amsa ba illa idon ta da naga ya ciko da kwalla shekara goma kenan da rasuwar kanwata da ta kasance mahaifiyar Yesmeen. Ruk'onta ya dawo hannuna Ina balain kaunar yesmeen tamkar yanda nake kaunar yayan cikina, Yesmeen ta Kara siye zuciyata ne daga lokacin da rukon ta ya dawo hannuna,tana da bala'in biyayya da hankali duk wani abu data san ina so bata Wasa dashi bata da burin daya wuce taga ta faranta min ko Yaya ta gani a cikin damuwa itama tayi ta damuwa kenan. Ko yanzu ma nasan ba lailai taci abinci ba sabida ta gani a cikin damuwa. "Jeki d'auko mana abinci mu ci dan nasan baki ci abinci ba. Tura abincin kawai nake ba wai dan Ina gane dandanon sa ba,na daure na hadiye damuwar da nake ciki dan Kar na Kara dagawa Yesmeen hankali. Koda muka gama cin abincin daki na shige na cewa Yesmeen zan dan kwanta dan itace take yin aikace aikacen gidan Kamar yanda ta Saba kafin Nusrah tayi Aure tare suke aikace aikacen gidan,dan su biyu ne kawai Mata kannen Nusrah duka maza ne,Saifullahi Fahad Hamza da Annur. Sosai na tsinci kaina a cikin damuwa dan tunda nake da Abban Nusrah bai tab'a fita Yana fushi dani ba dan muna samun sabani zamu shirya,duk da Yana da zuciya nasan hanyar da nake bi na shawo kansa,amma jiya abinda ya b'ullo min dashi ya girmama tunanina bazan tab'a iya barin sa ya neme ni ta baya ba sai kace wasu jahilai. Karfe goma Sha daya ya shigo gidan fuskarsa a bala'in hade ina zaune a palo Ina jiran dawowar sa dan har yara duk sun yi Bacci. Ko sallama bai yi ba ballantana ya kalli Inda nake, d'aki ya shige batare da ya amsa sannu da zuwan da nake masa ba. Da ido na bi bayan sa Ina Kara mamakin fushin da ya ke dani na rashin gaskiya har ga Allah mamaki da al ajabi nake ,mik'ewa nayi na d'auko farantin da na jera abincinsa na bi shi d'akin. Ko da na shiga a gefen gado na gan sa a zaune yana duba wani abu kamar a takarda ban dai san mai yake dubawa ba" Na ajiye farantin a gefen teburin dake gefen gadon Ina "Abban Nusrah Sannu da dawowa" Bai dago ba ya cigaba da duba takardar Hannun sa "Abban Nusrah mai na maka kake fushi dani?a iya sanina ba abinda na maka Abban Nusrah wani bak'on al amari ka zo min dashi wanda ni nasan kasan haramun ne,dagani har Kai ba yara bane,ga ta hanyar da Allah ya hallata ma ka neme ni ka samu nutsuwa dani,amma dare daya Abban Nusrah kace zaka neme ni ta baya ta Inda Allah ya haramta kaga dan na k'i bin umarnin ka bai Kamata kayi fushi dani ba dan babu biyayya a sabawa Allah,bansan waye ya baka wanan gurguwar shawarar ba,iya sanina duk wayanda kake mu'ammalla dasu ba mutanen banza bane bansan waye ya ce ma ka gwada ta baya zaka ji dadi ba,taya wajen da ake kashi yayi dadi Ni dai kayi hakuri zan iya k'ok'arina dan na gamsar da Kai amma ban da ta baya" Sai a lokacin ya dago ya kalleni ya ajiye takarda a gefen pillo Yana "Sajeeda duk abinda nake yi Ina sane tsawon zamana dake Ina ga baki tab'a ganin na neme ki ta baya ba,gwaji ne kawai nake so nayi naji abinda ake ji ba wani abu ba,amma tunda kin nuna bakya so shikenan ba zan Kara nema ba,na dauka duk abinda nake so matsawar bai fi karfin ki ba Zaki iya min" "Wanan yafi karfina ne Kabiru shi yasa bazan iya ba abinda akace haramun ne ban ga dalilin da zai saka kace zaka gwada ba mu fa ba Yara bane idan muna raye ma wani shekara zaka gan mu da jika" "Ya isa haka Sajeeda Kinga na Kara neman naki ne yanzu"!? Shiru nayi Ina kallon sa yaja siririn tsaki ya kwanta ya juya min baya. Nace masa ga abincin sa yace bazai ci ba. Wasa Wasa mijina ya fara fushi dani dan naki bari ya nemeni ta baya Wanda zuwa yanzu lamarin nasa ya fara bani tsoro ko Yaya na shawo kansa asan na faranta Masa rai, a madadin yayi ta hanya da ya dace sai naga Yana neman tura jikinsa bayana. Halin nan daya bijiro min dashi ya matukar daga min hankali dan kullum cikin fada mu ke. Gashi mu ba Yara ba ballantana nace wani Zan nemi shawarar sa Wanda ni nasan mu ya Kamata ma mu ringa hana wasu ba dai mu ba. Ko a yanzu da ido nake bin sa har ya gama shiryawa bai ce min komai ba ya fice daga dakin na sauke ajiyar zuciya ina tunanin mafita Kiran Nusrah daya shigo wayata ya katse min tunanin da nake. Ina dagawa muka gaisa kamar yanda muka saba Inda take sanar min zuwan ta anjima na ajiye mata dambu na saki murmushi Ina sai ta zo. Na Mik'e nayi waje dan na fadawa Yesmeen zuwan Nusrah duk da nasan kila ma sun yi waya. Ina fitowa naga Abban Nusrah a zaune a doguwar kujera duk a tunanina Yama fita ashe fitowa yayi ya zauna a palon. Yesmeen kuma na tsugunne a gabansa tana hada mi shi shayi. Fitowa ta yasa ta dago tana "Umma Ina kwana" Zama nayi a gefen shi fuskata d'auke da faraa na hau amsa gaisuwar ta ko kad'an bana so yarana su fahimci wani abu. Tana gama hada masa ta mike tana bari ta d'auko kofi ta hado min shayin na girgiza mata kai akan ta bar shi sai anjima. KABIR Da ido ya bi Yesmeen din har ta shige d'aki ya d'auki shayin ya fara kurba a hankali har ya shanye Yana Jin idon Sajeeda a kansa. Yana dire kofin ya mik'e yayi waje batare da ya tsaya Jin mai Sajeeda ke cewa ba. Yana fita ya haye machine din sa bai zame ko'ina ba sai wani hadadden gida da fadar haduwar sa bata Baki ne. Mai gadi ya riga da ya gane shi hakane yasa ya bude masa ya shige da machine dinsa kansa tsaye ya nufi d'akin saukar baki dake farfajiyar gidan. Kamar yanda yayi tsamani a zaune ya tarar da Alhaji Rabiu a cikin dakakiyar shaddarsa dake ta kyalli kamar madubi. Sai da Kabiru ya sama wa kansa wajen zama. Alhaji Rabiu yace "An dace kuwa"? Sai da Kabiru ya sauke ajiyar zuciya yace "wlh ba'a dace ba duk ta inda kake tunanin zan biyo mata na biyo mata wlh tak'i bani hadin kai" Murmushi Alhaji Rabiu ya saki Yana "Na fa san irin su haka suke da balain taurin kai Amma idan tasan wata ai bata San wata ba ka tashi muje wajen shugaba mu masa bayani" Ya mik'e Yana k'ok'arin yin hanyar waje. Kabiru yayi saurin dakatar dashi yana "Rabiu Ina kaunar matata tunda na yarda zan yi harkar nan zuciyata take cike da fargaba da tsoro ko bacci bana iya yi dan Allah muje wajen shugaba ka fada masa ya duba min ko zan iya yi da wata na samu biyan bukatata ba sai Sajeeda ba. "Ikon Allah toh wa zaka samo"? "Akwai yar kanwarta da nake rike da ita da ita nake so na samu biyan bukatar tawa" "Bani da ta cewa muje daga can muji ko zai yu...... Hmmm *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 2* Kabiru har suka je Suka dawo bai iya magana ba sabida kasan zuciyarsa cike take da tsoro,ji yake Kamar ba zai iya ba dokokin da Abubuwan da akace yayi sun masa yawa da tsauri,a hankali ya Kai dubansa wajen Alhaji Rabiu da ya kasance abokinsa tun primary da a lokacin ya fi shi k'ok'ari nesa ba kusa ba dan shi yake zuwa na karshe ma a ajinsu da kuwa suka gama primary bai Kara saka shi a idonsa ba,bai Kara jin labarin sa ba sai a shekara biyu da suka wuce ya had'u dashi,sai da yayi da gaske ya gane shi sabida yanda ya dawo fari kal sabida yadda hutu da Jin dadi suka zauna masa tashin farko,kyautar dubu dari ya Masa,ya hada da bashi lambarsa,duk kalar rayuwar da yaso tun Yana karami na rayuwar Jin dadi shi yake gani a wajen Rabiu. Gashi ya girma zai iya cewa ya d'auko tsufa tunda Yana dab da aurar da 'yar cikin sa duk bai samu cikar burin nasa ba. Tuni yaji ya kwadaitu da san yayi kudin fiye ma da da hakane yasa ya makalewa Alhaji Rabiu ko zai taimaka Masa ya sama mi shi aiki irin nashi da shi ma zai samu kudin. A haka Alhaji Rabiu ya ringa masa yawo da hankali Yana kasuwanci yake yi sai da yayi dagaske Rabiu ya fito ya nuna masa ta hanyar da ya samu kudin sa,idan har yaga zai iya. Tsayuwar motar Alhaji Rabiu a wani tamfatsatsen gidansa da matarsa ta uku take ciki ya katse tunanin da Kabiru ya tafi. Yayi horn Mai gadi ya bud'e masa. Tun da suka shiga gidan Kabiru ya saki baki da hanci Yana kallon Aljannar duniya,maganar shugaba na dawo Masa a kunne,"zaka yi kudi, idan nace ma kudi,Ina nufin kazamin kudin da zai saka duniya ta san ka zaka ji dadin rayuwar ka zaka bar wa yayanka tarin dukiya ka tabbata baka tsallake duk sharuddan da aka gindaya ma ba daga yanzu kafin wata ukun zaka fara dandana arziki amma ka iya takun ka" "Sauko mu Shiga daga ciki ka gaisa da Aseeya" Muryar Alhaji Rabiu ya katse Masa tunanin da yake. "Rabiu anya zan iya wlh bansan mai yasa nake Jin bazan iya ba gani nake za'a iya gano ni da wuri bazan iya yiwa Sajeeda haka ba" Murmushi Alhaji Rabiu ya saki Yana "Tunda na iya yiwa Sakeena Yar uwata haka Kai ma zaka iya bafa kasheta zaka yi ba,a cikin kankanin lokaci Kai ma zaka zama kamar ni,kayi amfani da abinda kake dashi ka samu cikar burin ka,kar ka karaya abokina muje dai daga ciki indai Muka bi komai a yanda Muka tsara wlh baza'a samu matsala ba" Kabiru gyada Kai yayi duk da a kasan zuciyarsa gani yake bazai iya ba. Yabi bayan Alhaji Rabiu yana karewa gidan kallo,hararo kansa kawai yake a matsayin Rabiun ya mallaki irin wanan gidan,ya ginawa su Saifullahi manya manyan gida daidai da Nusrah ma sai ya mallaka Mata gida da mota, tuni yaji ya Kara kwadaituwa da ya samu kudin,a lokacin da suka Shiga palon da Kamar a kasar waje suke da suka shiga. A lokacin kuwa daya zauna kalle kalle ya cigaba da yi Alhaji Rabiu ya haye Sama minti biyar a tsakani sai gashi ya sauko ya zauna. Kafin kace me masu aiki sun cika gabansu da kayan ciye ciye. Alhaji Rabiu kuwa sai murmushi yake dayaga yanda Kabiru ke hadiyar yawu. Takun takalmin Aseeya matar Alhaji Rabiu dake saukowa daga saman benen yasa Kabiru maida hankalin sa wajen benen. Yarinya ce bata fi saar Nusrah Yar sa ba ko zata girmi Nusrah bazai fi da shekara biyu ba,kyakyawa ce ta ajin karshe tamkar ita tayi kanta fuskarta d'auke da murmushi,har ta karaso gefen Alhaji Rabiu ta zauna ta fara gaida Kabiru da ya hau washe baki kasan ransa Yana ta mamakin yanda yarinya karama ta yarda ta auri sa'an mahaifinta. Bayan sun gama gaisawa ta mik'e ta koma sama, "Rabiu yanzu Wanan Yar yarinyar ka Aura"? Murmushi Alhaji Rabiu ya saki ya zuba Lemo a kofi sai da ya kurba ya ajiye ya kalli Kabiru Yana "Shekara uku kenan da Auren mu Kuma ta wajen nan da matarka ta hana ka ta wajen nake neman ta" Ido Kabiru ya zaro waje Yana "Kuma sai ta yarda"? "Kwarai kuwa ba Ina da kudi ba,a yanzu da kake ganin ta bama tasan Inda zata Kai kudi ba kaga kuwa ko dan su dole ta yarda da bukatata dan sai da na tabbata Iyayenta irin talakawan nan ne sosai,dan a garin talla ma na hadu da ita,na cikata da kudi na cika Iyayenta da kudi, basu da gidan kansu kafin na aureta yanzu kuwa har yayyenta maza ba Wanda ban siyawa gida ba tana morata a zahiri Ina morarta a badini" Sai yayi kasa da murya "Tana samun ciki take b'ari na riga na bada mahaifarta" Ni kuwa Ina nan da yayana bakwai suna jin dadin su a waje" Kabiru mamaki ya sa ya kasa ma magana dan sai a yanzu ya gane da rabon amaryar kudin sa ke Kara hab'aka uwar yayan sa kuma ta masa silar kudin. "Rabiu dama nima na auri wata ta zama silar kudin bana so na tab'a uwar Yayana da mu ka Sha wahala tare da ya Kamata ace a yanzu taji dadina shugaba ya bani wata uku ya bani Abubuwan da zanyi har zuwa matakin karshe,tunda Muka baro wajensa wlh jikina a sanyaye yake gani nake bazan iya ba" Wani irin mugun kallo Rabiu yabi Kabiru da shi yana "Ka ga idan baza ka iya ba ka tashi ka bar min gida ka Kuma dawomin da kudadena da na baka,kudin nan idan kayi ni zaka bawa ko me ana ta nuna ma hanyar arziki kana baudewa,duk uban wahalar nan da ka ringa bani dama baka tsayar da zuciyar ka ba abu kad'an sai kace baza ka iya ba dalla tashi ka bar min gida kasan Kuma baa yiwa kungiya haka indai ka fasa wlh sai an tab'a ka" "Ba abinda nake nufi ba kenan Rabiu ba fasawa zanyi ba sharrudan yanzu sunfi bani tsoro ina tsoron na kuskure a samu matsala" "Ka kwantar da hankalin ka kasa a ran ka zaka iya Sajeeda da kake ta fadi ba fa kasheta zaka yi ba balle,dadin ma da ita za'aji gefe guda Kuma idan an kwana biyu zaka iya auren Mata uku kayi ta more rayuwar ka abokina kana Jin dadi,yayanka ka gan su fes,ni kasan gabad'aya yarana suna kasar waje,shawara daya dai Zan baka duk yanda muka tsara ka bi zaka Sha mamaki kila.ma.ka fini himma wajen bada abin arziki kudi suyi ta hauhauwa ai ba dawwama zamu yi muna yi ba zamu Yi iya yin mu kudin ya Kai mana yadda muke so sai mu tuba muyi ta istigifari Allah Mai yawan afuwa da gafara ne zai yafe mana duk shekara muna d'akin sa muna neman yafiya fa wanan ba wani abu bane" "Hmmmm toh shikenan Allah yasa duk Kar na samu matsala Ina Addu'a Allah yasa Kar Sajeeda ta tab'a rafkoni dan tana da balain wayo da san tabi kwakwafi" Da haka suka cigaba da hirarsu wajen laasar Alhaji Rabiu ya Kara tsara masa duk yanda za'a yi ya d'auko kudi ya bashi mai yawa ya raka shi ya tafi. Sajeeda Idan naga yarana gabad'aya a gabana ji nake kamar banida wani matsala a rayuwata, zuwan Nusrah yasa na manta da damuwa da hawan jinin da Abban Nusrah ke neman saka min,Ina zaune a tsakiyar su duk mun baje a tabarma ana ta hira, wayarta ya hau ringing tak'i d'auka ganin Kiran ya Kara shigowa nace "Wai ba za ki dauki wayar ki ba ko ba kiran ki ake ba"? "Umma Ahmad ne fa na san cewa zai yi na dawo ni Kuma na fi so na gaisa da Abba kafin na tafi na ga kowa ban dashi bazan ji dadi ba idan ban gan shi ba" "Sai ki Kira shi a waya ku gaisa maza tashi ki tafi gidan ki bana San shashanci dama mijin ki ke ta Kira kika k'i d'auka"? "Umma dan Allah ki bari na Kira Ahmad nasan bazai hana ni jiran Abba ba" Sai da na ga ta kira mijin ta ya amince ta jira Abban ta kafin na yarda ta zauna duk da har a kasan raina ba gajiya nayi da ganin ta ba gani nake kamar jiya na haifeta sai gashi cikin ikon Allah da ran mu ta girma tayi, aure duk Wanda ya ganta yasan tana d'auke da karamin ciki,a tunanin da nake na tuna halin da mahaifinta ya bijiromin dashi,take da girmana da komai nabi sauran kannenta da kallo da duk sun ma fi Nusrah girma Annur da Fahad ne kawai basu fita girma ba,mutane da yawa sun d'auka saifullahi yayanta ne da yake girman yazo da zamani har wani saje da gemu ya ajiye, ba Mai yarda ta girme shi, Shigowar Larai da sallama yasa Mu ka mai da hankalin mu wajen k'ofar tare da amsa sallamar da tayi,Larai yar aiki ce a wani gida dake bayan layin mu na riga da nasan da zuwan ta tunda hajiyar ta kirani akan zata turo ta ta kawo min kayan aiki. Buhun hannun ta ta fara ajiyewa kafin ta sauke kayan dake Kan Almajirin dake biye da ita a baya ta zauna muka gaisa Tana "ga kayan nan Hajiya tace ki duba abinda babu sai na karbo" Kayan na duba naga duk abinda na bada list Ina bukata akwai hakane yasa na dago Ina "Karfe uku ne taron ko? "I karfe uku ne idan Allah ya kaimu" "Toh ba damuwa gobe karfe daya da rabi kizo da kulolin zuwa lokacin na gama in sha Allah" Mik'ewa tayi ta min sallama ta tafi, "Umma dan Allah ki daina wanan aikin wahalar wlh har ga Allah bana so sabida ke nake so na nemi kudi ki huta" Cewar Faisal yana hade rai. Saifullahi ya karba da "Abin nan na cimin tuwo a kwarya wlh nima bana san aikatau dinan da take karba kudin ma ba wani Mai yawa ba a gaskiya lokaci yayi da Zaki daina wanan aikin umma" Murmushi na saki Ina "Ina ga tunda kuka taso kuka same ni da sana'ar nan, ni kadai nasan kalar rufin asirin da wanan sana'ar yamin bani kadai ba har daku tunda kunsan aikin baban naku ba wani mai kwari bane idan na daina ku kan ku zaku Sha wahala a yanzu idan ta biyani kudi na gobe shine zan samu kudin registration din jamb din ka" Yana k'ok'arin magana Abban Nusrah ya shigo da sallama hannun sa d'auke da ledoji niki niki. Tuni yaran Suka mimike Nusrah ta riga su isa wajen sa tana "Abba oyoyo tun dazu nake jiran dawowar ka sannu da zuwa" Washe baki yayi Yana "Kin dade da zuwane" "Kana fita nazo Abba" "Ai da kin kirani a waya ai da na dawo da wuri ya kike ya maigidan naki" A kunyace Nusrah ta ringa amsawa Bayan ta ajiye ledojin. Daya bayan daya suka ringa Masa sannu da zuwa fuska a washe ya ringa amsawa sai da ya juyo muka hada ido ban kawo zai min kallon arziki ba naga ya sakar min murmushi take na saki murmushi Ina Jin dadi a raina na Masa sannu da zuwa a daidai lokacin da Yesmeen ta d'auko masa ruwa ta ajiye a gabansa. Ganin su Saifullahi na k'ok'arin mik'ewa yasa yayi saurin dakatar dasu sai da suka zauna ya kalli Saifullahi Yana "Ni nawane ma kudin registration din ka" Washe baki Saifullahi yayi Yana "Abba na dan yi aikin lebura na tara dubu goma yanzu ciko nake nema" "Nawane cikon" "Dubu goma Sha biyar ne" Hannu yasa a Aljihu ya d'auko wrapper Dari biyar biyar,na gwallo Ido Ina kallon sa tamkar yanda duka yaran suma suka zaro ido suna kallon kudin,ya kirgo Dubu ashirin dan dani aka kirga kudin ya mikawa Saifullahi Yana "gashi nan kaje kayi registration din" "Na gode Abba Allah ya Kara arziki" "Ameen" Ya kalli Faisal yana "nawane kudin jamb din naka" Shima baki a washe ya fada masa ya kirga ya bashi zuwa lokacin farinciki da mamakin Inda ya samu kudi Mai yawa hakane ya cikani dan iya sanina yanzu ba lokacin samun kudin sa bane Dan aikin nasa sai lokacin zafi sosai idan ya samu su gyaran freezer haka Ac franker da sauran su. Mamaki bai Kara kasheni ba sai da naga daidai da Annur sai da ya tambaye shi matsalarsa ya kirgo kudi ya bashi ko Nusrah bai bari a baya ba ya kirgo Dubu goma ya bata har ga Allah kasa motsi nayi dan a lissafin da nayi ya bada wajen dubu sabain,Ina ya samu irin wanan kudin mai yawa haka yadda ya bawa Nusrah dubu goma haka ya bawa Yesmeen da bakin su ke washe suna ta zuba Mai godiya da Addu'a sai amsawa yake bakin sa shi ma a washe. Sai a lokacin yacewa Yesmeen ta d'auki ledar kajine a ciki ta wanke ta dora sai yarana suka Kara haukacewa da murna har Nusrah na wlh sai ta tsaya an gama ta tafi dashi. Sai da duk Suka watse ya juyo ya kalleni yana "Hajajju yau nima na dan yi abin kwarai rabon da na yiwa yaran nan abu da kaina har na manta baki ji dadin da naji dana ga farin ciki a fuskarsu ba" Murmushi na saki Ina "Allah ya Kara arziki ya Kara budi ni da adashe na ma Zan dauka na bawa Saifullahi yayi registration din sai Kuma Allah yayi ikon sa ka samu kudi" "I Allah kuwa yayi Ikon sa Alhamdulillah ke ma ai ga naki siyayyan nan na miki" Ya turo min daya ledar gabana Baki a sake na bud'e ledar naga less ne guda biyu sai atamfa da wani bakin mayafi duk da ba wani sanin kaya masu tsada nayi da gani kayan masu tsada ne" "Abban Nusrah a Ina ka samu kudi mai uban yawa haka" Kabiru gyada kansa yayi dan yasan zaa rina indai Sajeedar daya sani ne sai ta tambaya "Haduwa nayi da wani tsohon abokina ya zama mugun mai kudi,shi yamin kyautar kudin nan bai tsaya iya nan ba yace zai taimaka min na samu aiki" "Wane abokin naka ne dan Kamar duk nasan abokanan ka"? "Aa baki san wanan ba primary Mu ka yi tare" "Allah sarki Allah ya saka Masa da alheri ya biya Masa bukatunsa na alheri yadda ya faranta mana Allah ya faranta masa" "Ameen ya Allah" A ranar tare duk Muka ci abinci cikin tsananin farin ciki su Annur a kudin da aka basu har da siyo sababin takalma. Abban Nusrah ma zan iya cewa rabon da naga farin ciki haka a fuskarsa har na manta. Bayan sallah isha mijin Nusrah yazo Suka tafi. Addua kawai nake a raina Allah yasa Abban Nusrah ya cire wanan mumunan abin a zuciyar sa har ga Allah naji dadi da naga baya fushi dani bana san abinda zai Kara sawa na mu yi fada. Ko da muka kwanta a ranar bai neme ni ta baya ba ta hanyar da Allah ya hallasta miji ya nemi matar sa ya neme ni bayan ya samu nutsuwa ya bani hakuri akan na kwantar da hankalina bazai Kara tunanin nemana ta baya ba sai a yanzu ma ya ringa nadama da yayi tunanin gwadawa. Har ga Allah naji Dadi rumgume da juna muka yi Bacci. 3am Kabiru a hankali ya leka fuskar Sajeeda yaga tayi nisa a bacci. Ya zare jikinsa daga nata ya sauko a hankali sabida Kar ya tasheta daga bacci. Gefen gadon ya duba a hankali ya d'auko pant din ta ya kudundune a hannun sa cikin sanda ya fice daga d'akin yayi waje. Yana zuwa yayi bayan gida ya d'auko tukunyar kasar da ya shigo dashi da ba Wanda yasan ya shigo dashi,ya saka pant din a ciki ya fara surutan da aka ce yayi a hankali Yana waige waige duk da Yana da tabbacin ba Mai ganin sa dan a sharrudan ance Kar ya sake ya yarda a gan shi. Yesmeen. Bata da nauyin bacci ko kad'an ko ya taji motsi sai ta farka. Motsin k'ofa yasa ta bude idonta. Kafin taji Kamar takun tafiya a ta Bayan dakinta Inda ta mik'e zaune tare da dafe kirjinta cike da tsoro. A hankali ta Mike ta leka ta window.......... MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 3* Ba abinda take iya hangowa sabida duhu,amma dai kamar mutum take hango wa tunanin ta kila barawone ya shigo gidan hakane yasa tayi sauri ta bar jikin window ta nufi k'ofar d'akin cikin sand'a ta bud'e a hankali dan so take ta je k'ofar d'akin Umman ta sanar musu,tana fitowa Kabiru ya shigo shi ma cikin sand'a,ganin Yesmeen yasa gabansa mugun faduwa dan daga shi sai gajeran wando,itama jikinta ne ya dau rawa cikin rawar baki tace "Abba motsi naji a bayan dakina Ina tunanin barawone ya shigo shine na fito na fada muku" Sai a lokacin Kabiru ya dan saki ajiyar zuciya dan duk tunanin sa ta gan shi "Ki koma nima motsin naji shi yasa na fito ba kowa Ina ga b'eraye ne" Da sauri ta juya ta koma ciki ta rufe kofar ta ta saka sakata ta kulle ta Kara gyara labulen window ko da ta kwanta sai ta kasa komawa bacci dan zuciyar ta cike take da tsoro tunda Nusrah tayi aure take jin tsoron kwana ita kadai. Kabiru kuwa Yana shiga d'akin yayi sauri ya kwanta a gefen Sajeeda yayi rigingine Yana kallon ceiling sai murmushi yake shi kadai dan a yau kawai da ya rabawa yayan sa kudi ya sauke hakkin da ya Kamata ace shi yake saukewa ba Sajeeda ba sai yaji wani irin farin ciki da ya dade bai ji irin sa ba,yana bakin ciki yaga yaran sun tsallake shi idan suna zaune sun tafi wajen Sajeeda suna Yar murya ta basu kudi har Kuma suka girman kallon babu suke masa dan sau tari zai ji suna mun san Abba bashi da kudi,abun na matukar Kona masa rai zai iya cewa tunda yaran Suka dai girma ba Wanda ya tab'a tunkarar sa yace Abba ina san kaza kayi min kaza duk wajen Sajeeda suke zuwa,Wanda yasan sabida bashi dashi shi yasa basa tunkarar sa abin arzikin da zai ce yayi shine a lokacin Auren Nusrah ya dan tab'a abin arziki,amma komai dai Sajeeda ke yi Kuma bata tab'a nuna gajiyawarta ko damuwa ba dan macece ita Mai zafin nema,a yau da yaga ya Sanya yayansa farin ciki yaji ya Kara kwadaituwa da ya samu kudin. Abu daya ke damun sa a cikin dokokin da aka shimfida masa,na kin sallah na tsawon sati daya,yaso ya nuna bazai iya ba Rabiu ya dage Masa. Haka yayi ta sake sake har aka Kira sallah Asuba Sajeeda ta mik'e zaune cikin hamma da adduar tashi daga bacci,shi kuwa yayi saurin rufe idon sa kamar Bacci yake. Sai da ta sauka daga gadon ta hau neman pant din ta dan zani kawai ta rufe jikinta dashi. Ganin ta duduba wajen da ta kwanta bata gani ba sai tayi tunanin ko wajen da Kabiru ke kwance ya danne,hakane yasa ta hau tashin sa akan ya tashi yayi wanka Kar ya makara sallah asuba. Kabiru kuwa kamar mai baccin ya mike Yana mitsitsika ido,ya mik'e tsaye ta janye bargon ta hau duduba Inda ya kwanta bata gani ba sai gashi har zanin gadon ta cire,Kabiru kuwa ya San mai take nema Sarai hakane yasa ya shareta ya shige bandaki yayi wanka ya fito ko alwala bai yi ba ya nufi wajen kayan sa. Sajeeda kuwa cikin mamakin rashin ganin wandon ta tace "Abban Nusrah kaga ban ga pant dina ba sai dubawa nake" "Toh tsayawa Neman pant zakiyi ko Kuma wanka zaki Shiga sabida kar ki makara sallah asuba,kin wani daddage da nema kamar baki da wani" "Ba haka bane Abban Nusrah kasan yesmeen na shigowa d'akin tayi gyara Kar nazo taga pant akan gado Ko a wani wajen kaga da kunya ko" ""Umm ni dai na tafi massallaci sai ki dage da nema" Yayi waje. Sajeeda Kuma ta shige bandaki dan tayi wanka ta yanke idan ta iddar da Sallah sai ta gyara d'akin ko zata gani. Kabiru kuwa yana fita ya labe daga waje Yana kallon lokacin da su Saifullahi suka fito daga gidan suka nufi massallacin. Sai Kuma yaji kirjin sa ya masa nauyi Mai bambanci Arne da musulmi sallah ce fa, yanzu haka zai yi sati kenan ba saka goshin sa a kasa ba? tuna irin kudin da zai yi yasa ya ture tunanin a ransa dan a wanan yanayin da yake ciki kudi kawai shi ne burin sa dan Rabiu yace masa Rabin masu kudin garin nan duk ta haka suka yi kudin su. Sai da ya ga yaran sun dawo sun shige ciki shima ya fito daga lungun da ya b'uya ya Shiga gidan. Koda ya Shiga daki Sajeeda ya Tarar ta daddage da neman pant da hijabin da tayi sallah a jikinta har zanin gadon ta canza sabida Neman da take shi kuwa ya hade rai dan ko da wasa baya so ya bata fuskaar da zata ishe shi da maganar pant din ta. "Abban Nusrah kaga har daga katitar nan nayi wlh Babu pant ba dalilin sa" "Mtsss kina da matsala wlh Tom mai Kika daddage kina nema daya ne dake"? "Aa ba dayane dani ba Ina ta mamakin yanda zan kwana da abu a gefena yanzu na duba ko sama ko kasa bangani ba" "Baki da abin yi ne Sajeeda ki cigaba da nema idan Kuma ba barawone ya shigo ya rasa mai zai dauka sai wandon ki" Kabiru yace tare da Jan siririn tsaki,ya kwanta Yana zai koma bacci karfe goma ta tashe shi daga bacci zai je wajen abokinsa da ya bashi kyautar kudi yace masa yaje Yana san ganin sa. Da toh ta bishi ta fito daga dakin tana tunanin kila wani wajen ma pant din yayi ta tsaya wahalar da kanta. Tare suka yi abincin karyawa da Yesmeen dake bata labari taji motsi jiya a bayan windonta,ko baccin arziki bata yi ba Dariya Sajeeda ta saka mata ta ringa ce mata matsoraciya yanzu haka b'eraye ne. Sajeeda Tare muka ci abinci da Abban Nusrah da yazo fita ya bani Dubu biyar Wai nayi cefane har ga Allah daga jiya zuwa yau bansan kalar Farin ciki da Addu'ar da nayi wa Abban Nusrah ba, hakika ya kyautata wa nida yarana,dan ko da Abban su ya fita suka shigo hirar kyautar da aka musu kawai suke Annur kuwa ya hau cewa "Nayi mafarki Abba ya Zama mugun Mai kudi Wai ya gina wani gidan bene duk muna ta murna amma ban ga umma a gidan ba" Murmushi na saki Ina "idan baka gani a gidan ba wata Abban ku ya auro kenan,a lailai auta kyautar da aka ma ya maka dadi irin wanan mafarki haka. Tare muka yi aikin abincin da aka kawo min da Yesmeen dan Kamar na mayar nima na dan huta tunda na samu Yan canji,dan daidaikun Rana ne baa kawo min aikatau Kuma har ya zame min jiki. Da yamma Ina d'aki sai ga Abban Nusrah ya shigo gidan da sallama fuskar sa Kamar gonar auduga ba kowa a gidan sai ni kadai dan duka yaran sun tafi islamiya. Nima ganin fuskarsa a washe yasa nima na washe bakina Ina "Abban Nusrah Mai muka samu ne naga fuskar ka d'auke da Annuri haka" Zama yayi a gefena Yana "Sajeeda Ina ga mun kusa zama masu kudi" "Allah Abban Nusrah abokin naka ya nemo ma aikin ne"? "Daga wajen sa nake yanzu haka ai yanzu ma zama bai Kama ki ba tashi Zaki yi mu tafi ki tayani yi masa godiya Kinga yau ma kudin daya bani kyauta Sajeeda" Gwalo ido nayi a lokacin daya bud'e ledar dake hannun sa wrapper Dubu Dubu ne guda biyar,mik'ewa nayi na dafe kirjina Ina "Abban Nusrah duka wanan kudin ya baka aikin me yake yi haka"? "Ke kinsan kudin sa kuwa wanan ai ba komai ne ma a wajen sa ke baki ga alkawarukan da yamin ba a ciki kuwa har da kyautar gida yace bazai manta alherin da na masa muna Yara ba" Kudin daya dora a cinyata kawai nake juyawa har ga Allah sai najini a tsorace tambayoyi nake so na yiwa Abban Nusrah amma bana so na rusa Farin ciki da yake ciki,a wanan zamanin har wane irin kudine da shi haka jiya ya bashi kyautar dubu dari biyu yau Kuma ya d'auko dari biyar ya bashi. "Wai ya na ga ba kya farinciki ne Sajeeda Allah ne ya turo min shi ya taimaka min fa Allah yasan tsawon shekarun da na dauka Ina aikin wahala" Murmushi yak'e nayi Ina "ba haka bane Abban Nusrah Mai zai hana ni murna kawai Ina ta mamakin yanda daga jiya zuwa yau ya iya baka kyautar dubu dari bakwai zugudum a wanan zamani ko dan uwan ka ke da wanan kudin ba lailai ya iya baka irin wanan kyautar ba" "A wajen masu kudi kyautar dubu dari bakwai ba komai bane Sajeeda sabida dai bamu da kudin ne shi yasa kike ganin yawan kudin, ba za ki gane abinda na ke fada ba sai anjima idan mun je gidan Zaki tabbatar da ko miliyan daya ya bada kyautarsa ba zai ji komai ba" "Allah ya saka masa da alheri" "Ameen Ameen ai idan ya samo min aikin nan sai na siya miki tsalallen mota,su Saifullahi ma sai na bi su da motoci" "Allah ya yarda yasa arzikin na alheri ne a gare mu Abban Nusrah kasan wani arzikin masifa ne,ni wlh a rayuwata rufin asiri kawai nake so bani da wanan burikan tashin hankalin indai zanci sau uku a rana yarana su kawo bukatar su na musu ba tare da na gaza ba wlh Alhamdulillah" "Sajeeda kenan yanzu dai tashi kije ki boye mana kudin ki zo ki fada min Abubuwan da ake bukata a gidan" D'aki naje na boye kudin na dawo wajen sa duk jikina a sanyaye bansan mai yasa ban ji Ina mugun Farin ciki ba shi kuwa sai zuba yake yana lissafa yadda idan ya samu kudi zai canja mana rayuwa ko girki da na so dorawa hana ni yayi yace yau bazaa yi girki ba Kuma bai yarda na Kara karbar aikatau ba. Koda Yara suka dawo haka ya tara su Yana tambayar su abinda suke so. Tuni duk suka haukace da murna daga Mai cewa machine yake so sai Mai cewa keke yake so Annur kuwa sai tsalle yake Yana mafarkin sa ya tabbata Abban su ya Zama Mai kudi,Abban Nusrah kuwa sai washe baki yake Yana su Kara saka su a addua ai Yana ganin nan da sati biyu zamu bar gidanan. Ni dai da ido nake bin sa yanda ya hakikance Yana zuba lissafi Taya mutumin da ba shi da ko asi sai ya fita yayi buga buga tashi daya ya ringa wanan lissafe liisafen sai Kuma nayi tunanin Allah Kan iya azurta bawan sa a dare daya zai Kuma iya talauta bawan sa a cikin mintuna. Bayan sallah isha yace na shirya mu tafi gidan abokin na sa na masa godiya na so ya bari zuwa gobe ya dage mu tafi. Haka na shirya cikin dogon hijabina na haye machine din sa mu ka dau hanya. Ni dai ban san wajen da mu kayi ba kalle kalle kawai nake har mu ka iso wani wawakekken gida da aka masa ado da fitilu masu haske kamar ba dare ba. Haka kawai na ji tsoro ya Kara rufe ni na hau sallati a daidai lokacin da ya kashe machine d'in na sauko yayi parking a gefe ya hau buga gate d'in. Wani ne ya bud'e yana ganin Abban Nusrah ya washe baki Ya rusuna ya bashi hanya tare da masa sannu da zuwa, nidai tsayawa nayi daga baya Ina mamakin yanda Mai gadin yasan Abban Nusrah har yake wani rusunawa. Sai da Abban Nusrah ya juyo ya nuna min hanya na Shiga gidan da bismillah dan sai naji Ina karkarwa har Ina Jin sanyi na Shiga na. Abban Nusrah kuwa kamar yasan gidan yayi gaba nayi saurin ruk'o hannun sa ya juyo Yana kallo na. "Abban Nusrah tsoro nake ji ka ga girman gidan fa" Nace Ina kalle kalle Ya janye hannun sa Yana "mai abin tsoro ke dai kawai ki biyoni" Kirjina na dukan uku uku na cigaba da bin sa a baya har Muka karaso wani k'ofar da gabad'ayansa glass ne. Abban Nusrah ya danna wani waje k'ofar ta bud'e da kan ta,ya shige nima nabi bayan sa Ina zare ido,dan tunda nake a rayuwa ta ban tab'a ganin irin Wanan gidan ba. Ba kowa a palon Abban Nusrah kuwa ya samawa kansa wajen Zama ya nuna min kujera akan na zauna. Ni kuwa rawar da jikina yake yasa na zauna a kasa. Abban Nusrah ya d'auko wayar sa daga Aljihu Yana "gamu nan mun zo" Daga haka ya mai da wayar cikin jaka. Ni dai Sam ban ji hankalina ya kwanta ba dan Addu'a kawai nake a zuciya ta. Takun da na jiyo yasa na daga kaina Ina kallon sama. Wata mata ce mai kib'a fuskarta d'auke da murmushi bayan ta Kuma wani ne shi ma da kib'ar sa da Alama shi ne Abokin Abban Nusrah da matar sa sai naji hankalina ya dan kwanta har suka karaso wajen da mu ke. Matar tace "Haba ya zaki zauna a kasa ki zauna a sama mana" "Aaa nan ma yayi" Duk yanda naso ta barni a kasa ki tayi har sai da na hau saman kujerun na hau gai da abokin Abban Nusrah da ya kura min ido ya na Kare min kallo. Ku sha ruwa Mana"? Matar sa tace dan suna Zama aka cika gaban mu da kayan ciye ciye ni dai tunda na zauna na rasa nutsuwa ta buri na kawai mu bar gidan. Kaina a sunkuye naji Abban Nusrah na fada mi shi kawoni yayi na masa godiyar alherin da ya Masa. A lokacin matar ta koma sama haka ne yasa na sauko daga Kan kujeran na hau Masa godiya cikin murmushi daya bayyana hakoran makkar sa yace "ba komai uwargida baxan iya biyan Kabiru alherin sa a gareni ba dan ya taimaka min sosai sabida ni maraya ne,abincinsa haka zai kawo mu raba dan na taimaka Masa ba wani Abu bane". Godiya na Kara Masa yace ba komai ya Kara da "akwai wani gida da nake so na bar masa kyauta dan yace min gidan da kuke ciki ba naku bane haya ne,dan haka a satin nan ku fara shirye shiryen komawa na bar muku gidan halak malak,sannan zan d'auke shi aiki a company na zaa na biyan sa albashi miliyan daya kowane wata" Tunda ya fara magana na saki baki Ina kallon sa dan gabad'aya ji nayi na girgiza da Abubuwan da yace zai yi mana. Kamar an like min baki haka na ringa kallon sa Abban Nusrah kuwa sai godiya yake zuba Masa Yana ba komai. Sai da Abban Nusrah ya kalleni na iya bud'e bakina Nima na hau masa godiya. Ko da mu ka zo tafiya kudi ya d'auko Mai yawa ya miko min nak'i karba dan wlh wani irin tsoro naji ya Kara rufeni Kuma gabana bai bar fad'uwa ba idan dai na hada ido dashi. Sai da muka fito na daga palon na fara samun nutsuwa nayi gaba na bar su a baya. Kabiru Yana ganin Sajeeda tayi gaba ya kalli Alhaji Rabiu yana "Kasan idan ba haka muka yi ba wlh haka zata tayi min tambayoyi" "Nasan fa irin su haka sakeena ke da wanan taurin Kan,yanzu abinda za'ayi kayi k'ok'ari jibi ku koma gidan sabida ka fara aiwatar da abinda aka saka ka" "Ba zamu wuce jibi ba" Daga haka su ka yi sallama. Sajeeda Har muka isa gida Sam ban ji zuciyata ta kwanta da wanan sauyin rayuwar da muke neman samu ba hakane yasa sai da muka zo kwanciya nace "Abban Nusrah bansan Mai yasa hankali na bai kwanta da wanan canjin da muke neman samu ba,taya haka kawai zai d'auko gida sukutum guda ya mallaka ma dan kawai ka taimaka Masa Kuna Yara Anya mutumin nan ba dan yankan Kai bane?wane irin aiki zaka Masa da zai d'auko har miliyan daya ya baka a wata"a gaskiya!! Wani irin tsawa ya daka min daya tilasta min yin shiru"Sajeeda dama bakya san na cigaba a rayuwata? kinfi so na dawwama a haka a talauci kina jinki kamar mai gidan tunda ke kike yin komai a gidan,kinfi so na zama kamar yaron ki ko? bakya so kiga na samu na kaina Toh bari kiji na fada Miki da hannu biyu Zan karbi arzikin da ya tunkaroni idan Kinga bazaki iya ba sai kisan nayi" Daga haka yaja dogon tsaki ya juya min baya. Ko da na hau bashi hakuri inaso na fahimtar dashi nufina ko ta kaina bai bi ba. A haka na kwanta a gefen sa ina sake sake da bacci barawo kuwa ya daukeni na hau Mafarki da Kabiru da abokin sa Mafarki........ MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 4* Mafarki A kwancen da nake naji motsin bud'e k'ofar dakina hakane yasa na bud'e idona sai naga abokin Abban Nusrah ya shigo da Jan zani daure a kugun sa hannun sa rik'e da tukunyar kasa,sai na Mik'e da sauri cikin tsananin tsoro na fara kwallawa Abban Nusrah Kira akan ya tashi,dan ba iya abokin nasa ne ya shigo ba har da wasu a bayan sa suma da tukunyar kasa a hannun su,ihu nake iya karfina na kasa d'auke idona daga kansu na Kai hannu na dan na tashi Abban Nusrah sai na ji baya gefe na har suka zagaye gadon da na ke kwance na cigaba da ihu Abokin Abban Nusrah ya fusgoni da k'arfi ya Kai hannun sa wajen zani na, na saka ihu!" A daidai lokacin da naji an rik'e ni ana girgiza ni na bud'e ido na da sauri tare da mik'ewa zaune kirjina na dukan uku uku a lokacin da na farka na ga ashe mafarki nake duk na jike da gumi,na Kankame Abban Nusrah da ya rik'e ni gam yana "lafiyarki kuwa"? "Mafarki nayi Abban Nusrah innalillahi wa Inna ilaihi rajiun innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" Na cigaba da sallati Ina kallon k'ofar dakin mu dake rufe dan sai nake ganin kamar ba mafarki nake ba "Kiyi Addu'a ki koma ki kwanta" "Abban Nusrah mafarkin abokin ka nayi" "Gwara da ki ka ce mafarki ba gaske ba ki koma bacci dan Allah" Ya fara k'ok'arin cire ni daga jikin sa na Kara Kankame shi mu ka kwanta ahaka. Mafarkin da nayi na nan daram a idona,ko kad'an ban runtsa ba dan gani nake ko Yaya na rufe ido zan ga sun shigo bansan Mai yasa nayi mafarki da abokin Abban Nusrah ba,Mai ma'anar wanan mafarkin da nayi. Idona biyu har aka Kira sallah Asuba na tashi na daura alwala Abban Nusrah kuwa sai sakin munshari yake,a yanzu baya sallah akan lokaci sai nayi ta tashin sa kafin ya tafi massallaci. Duk tashin da na masa bai tashi ba da na dame shi ma tsawa ya daka min hakane yasa na rabu dashi nayi Sallah ta ina ta mamakin canjin da nake gani a tare dashi,sai Kuma na tuna wai abokinsa yace zamu bar gidanan take naji wani irin tsoro da fargaba ya rufeni da na tuna mafarkin da nayi dashi,jikina na gaya min mutumin nan baa a banza zai taimake mu ba bansan mai yasa jinina bai d'auke shi ba ko dan na saka shi a raina shi ya sa nayi irin wanan mafarkin dashi. Har na fito Muka hada abincin karyawa da Yesmeen zuciyata cike take da tunani har sai da Yesmeen tayi ta tambaya ta mai ke damuna nace mata ba komai. Karfe tara da rabi su Saifullahi suka shigo dan su karya fuskar su a washe,Annur kuwa ya zauna a gefe na bayan duk sun gaisheni yace "Umma nifa yanzu kullum sai nayi mafarki Abba yayi kudi" Da sauri na daga masa hannu Ina "ka ringa mana Addu'ar idan alheri ne kudin Allah ya tabbatar mana" "Ai yama tabbatar in Sha Allah yaro babban ka ya zama Mai kudi,Umman ka ke so mu cigaba da zama a talauce ba cigaba" Naji maganar Abban Nusrah a baya na na waiga Ina kallon sa a daidai lokacin da ya iso gefena ya zauna fuskar sa d'auke da murmushi Yana amsa gaisuwar da suke Masa. Ya janyo faranti ya fara zuba dankali yana cigaba da magana "Saifullahi Kai da Faisal yanzu idan muka gama karyawa zamu je ku rakani gidan da abokina ya bar min kyauta nasan zaku ga kwana biyu na dan samu kudi,wani aminina ne tun muna primary Allah ya hada ni dashi Mai kudine sosai hakane yasa yace zai taimaka min yanzu haka jiya nida mahaifiyar ku mun je jiya ta masa godiya ba iya kyautar gida kawai yace zai min ba har aiki zai bani a companyn sa zaa ringa biyana miliyan daya duk wata" Ihu Suka saka gabad'aya suka hau murna har da tsalle Yesmeen itama sai murna take "Abba yanzu kana nufin sabon gida zamu koma Wanda yafi wanan"? Saifullahi yace cikin tsananin murna da farinciki "Sabon gida zamu koma ai zamuje kuga gidan daga nan ma sai muje ku masa godiya" Murna kawai suke Yesmeen kuwa jiki na rawa ta d'auko wayarta ta Kira Nusrah ta hau labarta mata naji itama ta saki ihu ta cikin waya tana zata zo gidan. Nidai da ido kawai na ringa bin su banji Ina murna ba na rasa dalili hakika cigaba ne yazo mana Wanda ban tab'a tunani ko mafarkin sa ba amma na rasa mai yasa naji a madadin naji ni cikin Farin ciki nake Jin akasin haka har ga Allah bana san mu bar gidanan abokin Abban Nusrah sam bai kwanta min ba Ina addua Allah yasa tarayyar su ya zame Mana alheri. Yaran ko ta kaina basu Kara bi ba suka yi waje duuu dan Abban Nusrah ma cewa yayi duk suzo su tafi suga gidan. Basu dawo gidan ba sai wajen laasar bakin su Kamar gonar auduga sai labarta mun kyaun gidan suke da haduwar sa ,suka d'auko Dubu hamsin suka bani akan abokin Abban su ne ya basu kyauta,sai fadar kirkin shi suke suna murna wai Abban su ya zama Mai kudi nidai ban iya ce komai ba sai dai sake sake a zuciya dan ban samu fuskar ma da zanyi wata magana ba. Sai da muka zo kwanciya Naga na kasa jurewa dan Abban Nusrah cemin yayi a gobe goben nan zamu tashi mu bar gidan Kuma baza mu dau komai ba dan akwai komai a gidan Duk da nasan magana ta zata b'ata masa rai haka na daure na fara magana Ina "Abban Nusrah daga haduwar ka da abokin nan naka ina ga ko sati ba'ayi ba har a cikin Yan kwanakin nan ya maka irin wanan alherin har dasu kyautar gida Abban Nusrah Kar idon mu ya rufe ya Kamata muyi bincike a kansa kafin mu koma gidan da ya bamu,ya Kamata mu tabbatar da irin sana'ar da yake yi saboda mu samu kwanciyar hankali wlh zuciyata bata dauki wanan abokin naka ba tsoro nake ji Kar ya zama bata hanyar halak yake samun kudin sa ba Abban Nusrah" "Ya isa haka Sajeeda na fada miki Mai kudine Yana harkar Mai Kuma babban dan kasuwane bansan sau nawa kike so na fada Miki ba, ya za'ayi cigaba ya zo mana har gida ki tsaya kina wani kananan zance an gaya Miki banyi bincike akan sa ba Mai kudine na fada miki dan haka idan Zaki saki jikinki mu ci arziki toh idan bazaki saki ba wanan matsalar ki ce" Yaja dogon tsaki ya kwanta tare da juya min baya "Allah ya baka hakuri Abban Nusrah ai bansan kayi bincike akan sa ba Allah yasa mu koma gidan a saa" "Ameen" Kawai yace ya Kara Jan bargon saman kansa. Wlh a ranar sai naji na kasa bacci kallon dakina dana kwashe shekaru a ciki kawai nake sau uku Abban Nusrah na farkawa ya leka fuskata idan yaga idona biyu sai ya koma ya kwanta yaja tsaki ana hud'u da ya leka fuskata muka hada ido sai ya Kara Jan tsaki Yana "Wai me kike yi baki yi bacci ba"? "Bana Jin baccin ne Abban Nusrah Ina ta jimamin yadda zamu tashi mu bar gidanan Mai tarin tarihi" Tsaki yaja Ya juya min baya ya hau magana kasa kasa ban ji Mai yake cewa ba. Tun bai zama mai kudin ba ya canja hali Abban Nusrah ya zama wani iri sai na tsinci Kaina da Addu'ar ina ma abokin Abban Nusrah yace ya fasa ba mu gidan. Ana Kiran sallah asuba na tashi nayi alwala duk tashin da na masa akan yayi sallah bai tashi ba har yanzu mamaki yake bani,dan Ina Jin karar bude gidan wanda nasan su Saifullahi ne suka tafi massallaci. Koda na iddar barin dakin nayi dan wani zazzabi zazzabi naji Yana Neman rufeni na kwanta a dogon kujerar dake Palo. Ina kwanciya bacci yayi awon gaba dani,Kamar dai mafarkin da nayi jiya haka na sake mafarki da abokin Abban Nusrah ihu kawai nake a mafarki dan Jana kawai ya ringayi Abban Nusrah na tsaye Yana kallona bai motsa ba girgizani da aka yi da k'arfi ana ummaa!! Yasa na bud'e idona da sauri na Mik'e zaune Ina waige waige "Umma lafiya kuwa"? Yesmeen ta kara rikeni Na dafe kirjina da hannu biyu Ina sallati a raina ya zaayi nayi mafarki iri daya sau biyu Sai da na dan samu nutsuwa na mik'e na nufi dakina. A zaune na tarar dashi a gefen gado na zauna a gefensa Ina "Abban Nusrah wlh yau na sake mafarki da abokin ka sau biyu kenan Ina mugun mafarki dashi Abban Nusrah bana jin mutumin nan akwai alheri a tare dashi dan Allah ka Kara bincike a kansa. "Tunda kin ringa kin dasa mugun nufi a zuciyarki ai dole kiyi ta kananan mafarki ban taba ganin matar da take bakin ciki da ci gaban mijinta ba sai ke,wato kin fi so mu cigaba da zama a gidan haya kinfi so kiga na cigaba da yawo a machine da karfuna Ina bin mutane Ina musu gyara kinfi so yarana su cigaba da zuwa suna neman abu a wajen ki ni Kuma na cigaba da zama hoto,Sajeeda baki isa ba sabida wani banzan tunanin ki bazan k'i karbar arzikin da Allah ya nufa zan samu ba idan Kin ga ke ba za ki iya ba za ki iya cigaba da zama a gidan nan amma ni da yara na a yau za mu bar gidan nan ba fashi" Ya fice daga d'akin a fusace. A takaice Ina ji Ina ga ni muka bar gidan ba dan raina na so ba yara na kuwa murna kawai su ke. Ban tsorata ba sai da na ga tafkaken gidan da abokin Abban Nusrah ya ba mu kyauta,gidane katon gaske da wawakeken fili komai na gidan sabo ne, da ido kawai nake bin gidan yarana kuwa cikin murna suka ringa zagaye gidan su fito daga wanan d'akin su fada wanan,tuni suka rabawa kansu daki, daki daya mutum biyu Nusrah kuwa ta dage kwana zata yi sai murna take tana zabgawa abokin Abban Nusrah godiya. Yesmeen itama katon daki ta zaba. Abban Nusrah kuwa sai washe baki yake shima Yana nuna min dakinsa na can karshe yace na d'auka shine d'akina. Ba abinda ya burgeni a gidan duk da kyau da haduwar sa ko dan murnar da na ga yarana na yi na so na saki raina amma sai naji na kasa haka dai nayita yake har lokacin kwanciyar mu yayi muka kwanta. KABIRU Ya kasa yarda da canjin rayuwar da ya fara tsintar kansa a ciki da Rabiu yace masa somin tabi ne wanan iya farinciki kawai da yaga yaran sa a ciki yasa ya Kara daura damarar yin koma mene ne dan ya samu kudi,a yanzu sai ya daina jin wani tsoro zuciyar sa a dake take da yake Jin zai iya komai indai zai zama Mai kudi,kananan surutan da Sajeeda keyi kuwa haushi kawai take bashi abinda ma aka ce yayi jiya bai samu yayi ba saboda tak'i tayi bacci ko a yanzu da yake kwance lek'a ta kawai ya ke ya ga ko tayi zurfi a bacci dan Rabiu na ta Kiran sa akan ya tabbata yayi abinda aka ce yayi. Karfe biyu na dare yaji saukar numfashin ta alamar tayi zurfi a bacci sai da ya lekata yaga baccin ta take shara. Ya sauko daga kan gadon a hankali ya bud'e k'ofa ya fice cikin sand'a. Yesmeen. Motsin da taji yasa ta bud'e idon ta a hankali ta ji takun tafiya ta bayan d'akin nata dan d'akin nata Yana ta wajen bayan gidan. Wani irin tsoro ne ya rufe ta kirjinta na bugawa dan Sajeeda korar Nusrah tayi akan bazata kwana ba. Jikinta na karkarwa ta mik'e zaune ta nufi wajen window dake ta bayan d'akinta dan fitilar d'akin a kashe take. A hankali ta daga labulen d'akin ta hango Kabiru a zigidir Yana zagaya tukunyar kasar da tsakiyar sa ke ci da wutar kyandir. Kirjinta kamar ya fado ta gwalo ido tana cigaba da kallon Kabiru dake ta surutai yana zagaya tukunyar kasa. Jikin ta rawa kawai yake a san ta dafa window saboda rawar da jikinta keyi, abin karfen labulen dake Kan windown ya fado. Kabiru yayi sauri ya juyo hankalinsa a tashe...... Novel din RUFAFFEN SIRRI na kudine biya 500 zuwa acct din nan 2029764071 first bank nafisa sai ku turo da shaidar biya ta Wanan layin 08068484400 ko katin mtn ta layin Nan 08033719070 : Assalamu alaikum wa rahmatullah. Na ce bara in tunasar daku cewar na shirya aji tsaf don ci gaban mata iyayen gida,A wannan lokacin da sanyi yayiwa mata yawa a matsayin ki na mace yaya kike kula da kanki don kariya daga ɗaukar cutar sanyi ko da mai gida ya na ɗauke da shi? : Shin kinada labarin sai kin isa ake tafiya dake? Aure nawa ke suke mutuwa saboda mazaje sun gaji da rashin damun isashiyar gamsuwa awurin matayensu? Da yawan mata basuda labari game da kansu ma bare su nemi maganin matsalar su abu ɗaya suka sani sanyi ko dryness Kina zaune kinashan maganin da ba shine matsalar taki ba Kiyi ƙoƙarin shiga wannan ajin da naira dubu ɗaya jal, inda zaki mallaki ilimin da babu mai ƙwace miki shi har abada; A wannan ajin namu zamu baki ilimi akan sanin wace kalar macece ke acikin mata, menene matsalar ki a ɓangaren jikinki, yanda zaki kula da kanki a lokacin saduea da bayan saduwa, dabarun samun gamsuwa yayin jima'a musamman da ragon namiji. Hanyoyi inganta tukunyar gidan ki, zamu kawo daɗaɗan abubuwan da zasj taimakawa mai gida idan kin mishi ya dawo da ƙarfinsa. Bamu tsaya anan ba zamu koyar da ke yanda zaki haɗa kayan mata 'yan gaske da hannunki, kama daga dahuwar kazar amarya da uwagida, dahuwar 'yan shila, haɗin tsumi kala lala kai abin dai ba'a magana. Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Tallafawa tukunyar azuminki ta hanyar koyar dake ƙayatattun girke girke, shu'umar humrah da kuma kulacham ga turaren tsugono don zama tauraruwa👍🏻👍🏻👍🏻 Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Saiki tura shaidar biya ta nan👉🏻 07084161619. Na gode. 2073065733 UBA BANK SHA'AWA IBRAHIM *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 5* Hankalin sa a tashe ya kashe kyandir din ya rarumo rigar sa ya saka hankalin sa idan yayi dubu ya tashi dan a sharadun da aka bashi har da Kar ya sake ya yarda a gan shi idan har aka gan shi da matsala. Tukunyar kasar ya d'auka yaje ya ajiye a d'akin da ya ajiye duka Abubuwan da aka bashi akan yayi amfani dasu,dan kafin su dawo gidan duk Suka kawo Abubuwan su musamman Suka ware d'akin ta bayan gidan. Yana rufo k'ofar d'akin. Ya nufo wajen window cikin sand'a addua kawai yake Allah yasa ba ganin sa Yesmeen tayi ba dan kamar daga dakin ta ya jiyo karar faduwar abu. Fuskar sa ya Kara a window ya hau lek'a d'akin sai dai ba abinda yake iya hango wa. Jiki a sanyaye ya koma ciki sai daya je har k'ofar d'akin Yesmeen ya Kara kunnensa yaji ko zai ji motsin ta sai dai har ya karaci tsayuwar sa bai ji motsin komai ba. Addua kawai yake Allah yasa ba ganin sa akayi ba dan yasan da matsala. Jiki ba kwari ya nufi d'akin su Yana tura k'ofar d'akin yaci Karo da Sajeeda tana ganin shi ta Kankame shi tana sauke numfashi. Ture ta yayi daga jikin sa dan yasan yanzu zata ce mafarki tayi Kara ruko shi tayi jikinta na rawa ta fara kuka tana "Abban Nusrah akwai matsala wanan mafarkin da nake ba haka kawai bane Mafarki iri daya sau uku Abban Nusrah wlh wanan abokin naka bana Jin mutumin arziki ne" Wani irin tsawa ya daka mata idon sa jawur dan yanzu sam ba'a hayyacin sa yake ba abinda aka ce yayi a yau har da wankan bai samu yayi ba fada ya rufeta dashi akan daga yau Kar ta Kara fada masa tayi mafarki ya gaji da halin ta idan ba za ta zauna dashi ta bar masa gida. Yaja dogon tsaki ya kwanta ya bar Sajeeda da jikin ta ke Karkarwa saboda tsoron mafarkin da tayi na yau ya da tayi ya munana dan har yanzu zafi take ji a gaban ta kamar a gaske,dan mafarki tayi abokin Abban Nusrah ya zura mata hannu a gabanta ya Ciro abu tana ta ihu, tsoro yasa ta kwanta a bayan Kabiru ta Kankame jikinta tare da rufe fuskarta. Allah yasan Kabiru fin karfin ta kawai yayi amma jikin ta na gaya Mata akwai wani abu game da Abokin nan nasa ba abanza take mafarki dashi ba daga ranar da ta fara zuwa gidan sa ta ga Yana ta kura Mata ido ya zama dole ta tashi tsaye da Addu'a. A haka tayi zuru har aka Kira sallah Asuba da yake tana fashin sallah sai ta Shiga bandaki ta gyara jikinta ta canja pad dinta ta saka Wanda ta cire a leda da zumar idan gari ya waye sai ta Kai bola dan haka take yi daga lokacin da take flushing din pad ya toshe pipe din ruwa ya daina tafiya ta daina sakawa a toilet. Ko da ta fito daga bandakin kwanciyarta tayi Dan tasan sai Abban Nusrah yaga gari ya kusa wayewa yake tafiya massallaci abin na matukar bata mamaki. Tana kwanciya bacci yayi awon gaba da ita dan baccin take ji. Duk abinda take yi Kabiru na sane rufe idonsa kawai yayi sai da ya tabbatar da tayi nisa a bacci ya mik'e ya Shiga bandakin ya d'auke pad din dan Yana ta addua ta cire dan zai Kai ayi amfani dashi Yana d'auka yayi waje da sauri dan so yake yaje ya samu Rabiu,suje yaji ya ko aikin da aka sa shi yayi. Yesmeen Rik'e numfashin ta kawai tayi da rarrafe ta kwanta ta Kankame jikinta dake ta karkarwa ba abinda take gani a idon ta sai Kabiru da ta hango Zigidir Yana zagaye wuta,gani take kamar a mafarki tana jin takun tafiyar sa har zuwa lokacin da taji karar bud'e k'ofar da yayi Wanda hakan ke alamunta Mata da shigowa yayi,Jin motsin sa a bakin k'ofar d'akinta yasa taji Kamar ta saki fitsari saboda tsananin tsoro,ita dai tasan ba tabin hankali ta samu ba Wanda take yiwa kallon mahaifinta taga yayi tsirara Yana zagaye wuta,mai hakan nufi?Mai yake yi da tsakar dare da kowa ke bacci,duk yadda ta so ta gano ma'anar abinda yake yi kwakwalwar ta tak'i bata had'in kai, dan a iya sanin ta a film take ganin irin wanan tashin hankalin ta Kuma san Abban ba boka bane ba maye bane. Baccin da bata koma kenan ba ta Kankame jikinta tana Addu'a a zuciyarta sai take ganin kamar ma dai idon ta ne ya gane mata Abba amma bashi bane. Umman ta zata fadawa taga Abba da tsakar dare tsirara ko Saifullahi Ko dai Aljani ne da siffar Abban,amma dai taji motsin shigowar sa cikin gidan. Haka ta kwanta bata motsa ba sai da aka Kira sallah Asuba ta mik'e ta daura alwala duk ba'a nutse tayi sallahr ba sabida tunanin abinda ta gani. KABIRU Yana fitowa daga gidan ya hango motar Alhaji Rabiu a nesa da gidan dan dama sun yi akan za su hadu da sassafe dan shi ma zai je can wajen shugaban nasu. Yana Shiga cikin motar Rabiu yace "dafatan ka yi abinda shugaba ya saka Kuma ba'a samu kuskure ba"? "Jiya na fara yi na ji Kamar motsi ina tsoron ace ganina aka yi ko wankan ban samu nayi ba" "Ya za'ayi a gan ka ba karfe biyun ka tashi ba"? "Karfe biyu na tashi wlh motsi naji Wai dole a gida zan yi Abubuwan nan ba zan iya yi a wani wajen ba"? "Aikuwa dole a gida zaka yi Kuma indai an gan ka wallahi da matsala ka samo jinin nata"? "Eee gashi nan a Aljihu na" "Tom bari mu karasa,tunda tak'i bamu hadin kai ayi ta baya kaga kuwa Dole a biyo mata ta bayan gida" "Kasan me ke damuna wai tana yawan mafarki dakai abin na damuna dan har ta fara nuna min Kamar kudin da kake bani bana halal bane tana da saurin gano abu fa Ina tsoro asirina ya tonu da Wanan mafarkin da take" "Ni mai hadina da ita da za ta yi mafarki dani ai da Kai ya Kamata tayi mafarki bani ba" A haka suka cigaba da hira har Suka karasa wajen. Ta baya Suka Shiga d'akin da shugaban nasu ke zaune kafin su karasa su zauna shugaban ya daka musu tsawa Yana "ku dakata!! Cak suka tsaya Cikin wani irin murya shugaban nasu ya taso da kana masa kallo daya sai gaban ka ya Fadi a d'akin da yake har da kwarangwal din kawunan mutane cikin wani irin murya yace "Rabiu abokin ka jiya ya bata min aiki dan ya bari an gan shi" Ido Kabiru ya zaro ba dama yayi sallati cikin tashin hankali yace "Shugaba waye ya gani" Akwai yarinyar da ta gan ka Kuma kasan ka'idan aikinmu indai wani ya ganmu sai mun d'au mataki dan bazamu so ta tonawa wani sirrin mu ba" Gaban Kabiru ne ya yanke ya Fadi dan Yana tsoron matakin da zaa d'auka akan Yesmeen dan ya gano itace ta gan shi dan ita kadai ce mace a gidan. "A cikin abu uku dole ayi daya "Ko mu kasheta "Ko mu makantar da ita "Ko mu kurmantar da ita wane za'a mata a ciki"? Kabiru shiru yayi Yana tunani bai so ayi mata ko daya daga ciki ba amma karambanin ta ya jawo mata a yanda ya fara dandana zakin arzikin nan duk abinda zai kawo masa cikas a cikar burin sa zai iya kau da koma waye tunda har ya yarda zai tab'a Sajeeda Batare da ya wahalar da kan sa yin dogon tunani ba yace "A kurmantar da ita yadda ko da gani na ta sake yi nasan bata da bakin fadawa kowa" Gyada kai shugaban nasu yayi ya koma ya zauna sai a lokacin Suka zauna ya fara kafawa kabiru sababin sharruda dan yace na baya duk ya ruguje dan Yesmeen ta b'ata musu aiki a cikin Abubuwan da shugaban nasu yace yayi daya ne yayi balain girgiza shi Kuma shine zai yi na karshe ya samu kudaden. A haka ya taso bayan ya bashi abinda zai sawa Yesmeen din a abinda zata ci maganar ta ta d'auke. Sajeeda Na Rasa Wanda zan fadawa damuwata na rasa Wanda zai fahimtar da Abban Nusrah zuwa yanzu wani irin tsoro nake ji. Ban yarda da abokin Abban Nusrah ba a yau da na sake mafarki dashi na Kara tabbatar wa kaina abinda nake ji a jikina da gaske ne. Ko da na farka ban ga Abban Nusrah a d'akin ba hakane yasa nayi tunanin kila ya fita tunda na dan dade Ina baccin. Fitsarin da ya matseni yasa na shiga bandaki sai da na gama fitsarin na maida wandona har zan fito na tuna pad din da na saka a leda hakane yasa na matsar da randar ruwan dan a bayan randar ruwan na ajiye ledar. Ga mamakina sai naga ban ga ledar ba,ba inda ban duba a bandakin ba amma ba leda ba dalilin sa haka ne yasa na fito daga d'akina Ina mamakin waye zai d'auke min ledar pad dana cire a jikina. Ina fitowa palo naga su Saifullahi a barbaje suna karyawa ganin ban ga Yesmeen ba yasa na nufi d'akin ta dan sai nake tunanin kila ita ta Shiga dakina Ina bacci ta shiga bandakin ta d'auke ledar a kwance na tarar da ita tayi rub da ciki. "Yesmeen" Da sauri ta dago tana kallo na sai na ganta kamar a firgice Hakane yasa na zauna a gefen gadon ban amsa gaisuwar da take min ba nace "Yesmeen lafiyar ki kuwa"? Yatsun hannun ta ta hau murzawa tana motsa bakin ta alamar akwai magana a bakin ta hakane yasa na Kara gyara zamana bana san naga Yesmeen a cikin damuwa ko kad'an Na ruko hannun ta ina "Yesmeen menene wani abu ne"? Yesmeen kasa magana tayi tana tunanin yadda zata fadawa Sajeeda abinda ta gani dan abun ya tsaya mata a rai dan har ta hada abincin karyawa ba'a nutse take ba,bata san taya zata fadawa Sajeeda abinda taga Abban yayi jiya daddaren ba,dan har ga Allah yanzu tsoron sa take ji. "Ina jinki yesmeen menene"? "Mafarki nayi umma Mara kyau akan Abba mafarkin ya tsaya min a rai" Da sauri Sajeeda ta gyara zaman ta kirjinta na dukan tara tara Kar dai mugun mafarkin da take itama Yesmeen ke yi sai taji ta ma manta da batun pad. "Wane irin mafarki Kika yi Yesmeen"? Yesmeen na k'ok'arin magana Kabiru ya fado d'akin hankalin sa a balain tashe dan ya d'auka Yesmeen ta gama tona masa asiri. Yesmeen kuwa cikin rawar baki ta hau gaishe shi ya hade rai ya kalli Sajeeda Yana "Mai kike yi anan"? "Ban dade da tashi daga bacci ba ganin bata falon shine na biyota daki ashe bata Jin dadi Ina tambayarta me ke damun ta ka shigo" A hankali ya sauke ajiyar zuciya dan ya d'auka ta tona masa asiri. Ya Kara hade rai Yana "ki fito ki hadamin abincin karyawa" Daga haka ya fice daga dakin Sajeeda tabi bayan sa. Yesmeen ta dafe kirjinta da taji kamar zai fado yau sai taga Abban nata ya zama abun tsoro yadda ga gan shi daren jiya ya fado Mata. Taso ta fadawa Sajeeda kamar mafarki tayi taji ko zata ce wani Abu da zai saka ta Gane maanar abinda yake yi jiya. Haka ta zauna a daki bata Kara fitowa ba sai wajen daya da Sajeeda ta kwalla Mata kira ta fito daga dakin da sauri ta tarar da dukan su a zaune a palo suna kallo Sajeeda Kuma tana Kitchen hakane yasa ta nufi kitchen din ta hau tayata girkin. A Palo suka ci abincin rana har da Kabirun ko a fuska bai nuna mata komai ba sai jan yaran yake da Hira. Wajen karfe biyar yasa Faisal ya d'auko masa leda freezer ya hau fito da yoghurt Yana basu daya bayan daya. Cikin murna suka hau karba Suna godiya ciki kuwa har da Yesmeen. Take duk suka fara Shan yoghurt din. Sajeeda ta aiketa kitchen akan ta d'auko mata kofi. Yesmeen ta mik'e da yoghurt dinta ta nufi kitchen Annur ya tashi da sauri ya bi bayan ta dan har ya shanye nashi saboda zakin yoghurt din. Yesmeen kuwa data bud'e yoghurt din ta ajiye akan kitchen cabinet ta sunkuya dan ta d'auko kofin. Annur yayi sauri ya suri yoghurt din ta ya kafa baki sai da ya shanye rabi ya ajiye Mata ya fito daga kitchen din ta biyo shi a guje har suka dawo palon. Kabiru kuwa ganin su a guje da robar yoghurt da alama Kuma ta Sha yasa yaji wani irin farin ciki ya rufe shi. Maganar daya fito daga bakin yesmeen da "umma Kinga Annur ya shanye min yoghurt dina ko" Kabiru sai yaji Kamar ta gwada Masa guduma akai.......... : Assalamu alaikum wa rahmatullah. Na ce bara in tunasar daku cewar na shirya aji tsaf don ci gaban mata iyayen gida,A wannan lokacin da sanyi yayiwa mata yawa a matsayin ki na mace yaya kike kula da kanki don kariya daga ɗaukar cutar sanyi ko da mai gida ya na ɗauke da shi? : Shin kinada labarin sai kin isa ake tafiya dake? Aure nawa ke suke mutuwa saboda mazaje sun gaji da rashin damun isashiyar gamsuwa awurin matayensu? Da yawan mata basuda labari game da kansu ma bare su nemi maganin matsalar su abu ɗaya suka sani sanyi ko dryness Kina zaune kinashan maganin da ba shine matsalar taki ba Kiyi ƙoƙarin shiga wannan ajin da naira dubu ɗaya jal, inda zaki mallaki ilimin da babu mai ƙwace miki shi har abada; A wannan ajin namu zamu baki ilimi akan sanin wace kalar macece ke acikin mata, menene matsalar ki a ɓangaren jikinki, yanda zaki kula da kanki a lokacin saduea da bayan saduwa, dabarun samun gamsuwa yayin jima'a musamman da ragon namiji. Hanyoyi inganta tukunyar gidan ki, zamu kawo daɗaɗan abubuwan da zasj taimakawa mai gida idan kin mishi ya dawo da ƙarfinsa. Bamu tsaya anan ba zamu koyar da ke yanda zaki haɗa kayan mata 'yan gaske da hannunki, kama daga dahuwar kazar amarya da uwagida, dahuwar 'yan shila, haɗin tsumi kala lala kai abin dai ba'a magana. Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Tallafawa tukunyar azuminki ta hanyar koyar dake ƙayatattun girke girke, shu'umar humrah da kuma kulacham ga turaren tsugono don zama tauraruwa👍🏻👍🏻👍🏻 Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Saiki tura shaidar biya ta nan👉🏻 07084161619. Na gode. 2073065733 UBA BANK SHA'AWA IBRAHIM *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 6* Hankali a tashe ya mik'e tsaye maganar Rabiu da ya tuna yasa ya koma ya zauna Yana zabga sallati a zuciyar sa dan dole ya iya takun sa sabida Kar Sajeeda ta dago shi. Sajeeda kuwa ta d'auko yoghurt din ta tana "karbi nawa ki shanye Zan Kama shi ne" Kabiru kuwa ya mik'e yayi waje da sauri Yana fita ya Kira Rabiu cikin tashin hankali kamar zai fasa ihu Yana dagawa ya fara magana cikin tashin hankali "Rabiu Autana na ne ya shanye yoghurt din na Shiga uku ka taimaka ka Kira min shugaba ko da akwai abinda zai iya yi dan Allah dan cikina ne ya Sha yoghurt d'in" "Garin Yaya yoghurt din yaje hannun dan naka ko dai yarinya ta gano akwai abinda kake so ka Mata shiyasa tak'i Sha karka manta ance karka nuna Mata komai" "Ban nuna Mata komai ba bansan ya akayi yoghurt din yaje hannun sa ba dan Allah ka taimaka min kaga kafi kusa da shugaban Rabiu ko dai bani da saan yin kudin nan ne,duk wani Abu da akace nayi indai zanyi sai an samu matsala" "Kana ina yanzu"? "Ina k'ofar gidana" Kazo mu had'u sai muje Allah yasa da abinda za'a iya yi. Har suka isa wajen hankalin Kabiru a tashe yake. Tunda suka isa wajen shugaban su yace ba abinda zai iya yi akai Kabiru ya dafe kansa Annur na daban ne a cikin yayan sa yana jin Annur a zuciyarsa,sai gashi Yana ji Yana gani zai kurmance bashi da yadda zai yi. Wani irin Haushin Yesmeen yake ji dan da bata leko shi ba da bai yi abinda Annur zai kurmance ba. Ya so da ita yayi amfani wajen yin kudin shugaba yace Masa aa ya bari itama lokacin amfanin nata na zuwa. Koda ya sake tambayar shugaban ba abinda zai iya yiwa Yesmeen sabida gudun tonan asirin sa dan Yana tsoro ta fadawa Sajeeda" Shugaban su ce masa yayi gudun Kar a Kara samun matsala zai bashi abu ya fesa mata zata manta da komai ko ta kara ganin shi ko da tayi yunkurin fadawa wani bazata tuna abinda ta gani ba balle har ta fada ya Kara kafa masa sababin sharruda. Kabiru kuwa ya tuna yadda Sajeeda ke yawan mafarki take ya fadawa shugaban nasu Yana "Tana da wayo Sajeeda ba naso ta dago ni, ba abinda za'a iya mata ta daina mafarkin Kuma ya Zama tana tsorona duk abinda nace tayi ta ringayi ba musu? "Ka je kawai zan yi aiki akan ta ba za ta sake maka musu ba" "Shugaba idan har za'a iya mata abinda ba za ta na bijire wa umarni na ba dan Allah ayi Mata na nemeta ta Bayan yafi min sauki da wancan da aka ce nayi" Kallon da shugaban ya watsa masa yasa yayi saurin kau da Kansa dan da alama ya fara Kai shugaban nasu bango Haka suka taho Yana bakin cikin kurmancewar da Annur zai yi dan sai a gobe zai tashi yaga baya iya magana gashi da balain k'ok'ari. Sajeeda Har tsoro nake ji dare yayi na gama yanke wa a raina indai na sake mafarki da abokin Abban Nusrah wlh bazan zauna a gidan daya bamu ba sai dai Abban Nusrah yasan yadda zai yi dani na riga da nasan idon sa ya rufe da San kudi ya kasa gane abinda nake fada masa akwai mutane da yawa da ni nasan abokanan nasa ne duk bai taimaka musu ba sai Abban Nusrah ga uban kudi ga kyautar gida da mai cikakken hankali ma yasan hankali bazai d'auka ba kasa da sati biyu duk yayi wa Abban Nusrah irin wanan alherin har da aikin da zai na d'aukan miliyan daya duk wata bayan nasan Abban Nusrah iyakacin sa secondary ballantana nace sabida ilimin sa zai bashi aikin miliyan daya. Bansan ya akayi Yan uwa da abokanan arziki suka san mun tashi ba sai bulbulowa suke suna ganin gidan da yawan su basa iya b'oye mamakin su sabida girman gidan da kana gani kasan ya lashe kudi Mai yawa an Kuma san ba wani aiki arziki Abban Nusrah ke dashi ba. Toh wa Zan yiwa bayani abokin sa ne tashi daya ya bashi kyautar gidan da har duk zuriar sa ya wadata su da komai tsabar yawan da kudin suka Masa da gidaje shine ya bawa Abban Nusrah kyautar gida. Bakin da muka yi ya d'auke min hankali ban Kara tambayar Yesmeen abinda taso fada min dazu ba,na Kuma ga ta ware ba kamar dazu ba. Karfe tara na dare Abban Nusrah ya dawo fuskarsa a mugun hade rabon da na gan shi a b'acin rai haka tun lokacin da ya tsiri nemana ta baya Ina hana shi. Ko kallon abincin da na jera masa a gabansa bai yi ba yace "Ina su Saifullahi da Annur?" "Suna d'akin su dazu nan suka gama cin abinci suka shige d'akin su". Bai ce komai ba ya mik'e ya nufi d'akin nasu na bi shi da ido na tab'e baki dan fa tunda Abban Nusrah ya fara samun Yan canji nake ganin abubuwa iri iri,ko Mai yaran zasu Masa oho na tashi na shige d'akina. Kabiru A hankali ya tura k'ofar d'akin su Saifullahi ya gansu a zaune gabadaya hankalin su na Kan game din da suke bugawa. Ganin bai ga Annur a cikin su ba yasa ya waiga wajen gadon ya hango shi a kwance da sauri ya Shiga d'akin da sai a lokacin suka ankara dashi suka hau Masa sannu da zuwa ba ta su yake ba ta Annur yake hakane yasa Yana zuwa ya zauna a gefen gadon Yana "Annur bacci kake ne"? A hankali Annur ya bud'e idon sa yana yamutsa fuskarsa ya Kai hannun sa wuyansa Yana "Abba sannu da zuwa wuyana ne yake min zafi tunda zu ko magana nake sai naji Yana min zafi" Kabiru ba karamin daurewa yayi ba ya boye tashin hankalin da yake ciki ya hau masa sannu yana nadamar karbo ma maganin,dama Shugaban yasan Yana da abinda zai yi Ma sa Yesmeen ta manta abinda ta gani shi ne ya bar shi ya karbo maganin kurmancewa gashi nan Yana ji Yana gani Annur zai kurmance. Sannu kawai yake jerawa Annur Yana Jin dama da yadda zaiyi dama ya iya maida hannun agogo baya. A ba yadda zai yi ya tashi ya fito daga d'akin. Ya nufi d'akin su Yana zuwa ya tarar da Sajeeda a kwance bai ko kalleta ba yayi shirin kwanciyar shima ya kwanta a gefen ta burin sa kawai bacci ya d'auketa yayi waje. Sai dai a madadin tayi baccin sai ta hau bashi labarin wayanda suka zo ganin gidan. Baccin bai d'auketa ba sai biyu na dare. Sai da ya tabbatar da tayi nisa a bacci ya mik'e ya fito daga d'akin bai zarce ko Ina ba sai d'akin Yesmeen,ya d'auko mukulin dakin ta da ya zura a Aljihu ya fara k'ok'arin bud'ewa Yesmeen da ta samu bacci dak'yar saboda tsoron da ta ringa ji tun ganin da tayi wa Kabiru jiya kamar a mafarki taji ana k'ok'arin bud'e k'ofar d'akin ta. A mugun tsorace ta mik'e zaune ta fara k'ok'arin kwalla ihu cikin zafin nama Kabiru ya Kai wa bakinta cafka ya matse bakin ta. Yesmeen ta zazzaro ido kirjinta na dukan tara tara wani irin tsoron Kabiru ne ya rufeta kamar ta shidde ya fusgota daga Kan gadon ya fara janta bai zame da ita ko Ina ba sai bandakin dake cikin d'akin ya rufo k'ofar Kamar mai Athsma ta hau sauke numfashi dan Kabiru ma tamkar dodo ya zame mata Yana cire hannun sa daga bakinta ta d'auke ta da Mari kafin ta dawo daidai ya Kara dauketa da mari dan wani irin haushi da tsanar ta yake ji daya tuna ta sanadinta dan cikinsa zai daina magana kila na har abada. "Idan Kika sake ki ka yi ihu aka jiki wallahi kashe ki zan yi rufe bakin ki da hannu bibiyu" Da sauri ta rufe bakin ta da hannu biyu ta saki fitsarin tsoron kabirun dan ji take Kamar ta sume dan azabar tsoron sa. Kabiru ji yake Kamar ya shaketa har sai ya rabata da numfashin ta ko a yanzu da yake tsaye bakin cikin sa bai Wuce da shugaba yak'i yarda yayi kudin da ita ba, Cikin wani irin murya ya fara magana yana "Uban me ya sa Kika lekani jiya"? Kasa magana tayi ta ringa zare ido Ya daka mata wani mugun tsawa dan idon sa ya rufe Yama manta da a sace yazo d'akin ta "Ba tambayar ki nake ba nace Mai yasa Kika lekani jiya"? "Ban leka ka ba Abba wlh ban leka ka ba" Wani irin Mari ya Kara d'auke ta dashi da har sai da gefen bakin ta ya fashe ya Kai Mata shak'a Yana "Jiya daddare Kika lekani a tsirara dayake Yar iska ce ke Kika makale a Window kina Kare min kallo Kika jawo min asara tsabar masifa kowa na bacci ke idon ki biyu kina munafirci gashi a garin haka kinsa nayi abinda har na mutu Ina Jin ciwon sa a zuciyata Yesmeen daga yau duk ranar da Kika Kara lekoni wallahi sai na aika ki lahira,duk ranar da Kika bud'u bakin ki da zumar ki fadawa wani Abinda Kika gani wallahi a ranar sai na kashe ki,ki nisance ni Yesmeen duk abinda zanyi duk motsin da zakiji Koda a saman kwanan d'akin nan ne Babu ruwan ki karki sake ki yarda ki leko idan har Kika leko a ranar Zan aika ki lahira" Ya Kara shaketa Yana "kinji Mai nace ko baki ji ba"? Da sauri Yesmeen ta fara gyada kanta cikin azabar tsoron sa Yana k'ok'arin magana suka ji ana "Yesmeen ke da waye a bandaki daddaren nan"????? Kuyi maneji biki muke yi bana typing weekends Amma nayi Dan na faranta muku Karku manta mun kusa Gama free pages in Sha Allah ga Mai bukata zai iya payment 500 ta wanan account din 2029764071 first bank nafisa Nuhu ko katin mtn ta wanan layin 0803371070 sai a turo da shaidar biya ta Wanan layin 08033719070 ko ta wanan layin 08068484400. : Assalamu alaikum wa rahmatullah. Na ce bara in tunasar daku cewar na shirya aji tsaf don ci gaban mata iyayen gida,A wannan lokacin da sanyi yayiwa mata yawa a matsayin ki na mace yaya kike kula da kanki don kariya daga ɗaukar cutar sanyi ko da mai gida ya na ɗauke da shi? : Shin kinada labarin sai kin isa ake tafiya dake? Aure nawa ke suke mutuwa saboda mazaje sun gaji da rashin damun isashiyar gamsuwa awurin matayensu? Da yawan mata basuda labari game da kansu ma bare su nemi maganin matsalar su abu ɗaya suka sani sanyi ko dryness Kina zaune kinashan maganin da ba shine matsalar taki ba Kiyi ƙoƙarin shiga wannan ajin da naira dubu ɗaya jal, inda zaki mallaki ilimin da babu mai ƙwace miki shi har abada; A wannan ajin namu zamu baki ilimi akan sanin wace kalar macece ke acikin mata, menene matsalar ki a ɓangaren jikinki, yanda zaki kula da kanki a lokacin saduea da bayan saduwa, dabarun samun gamsuwa yayin jima'a musamman da ragon namiji. Hanyoyi inganta tukunyar gidan ki, zamu kawo daɗaɗan abubuwan da zasj taimakawa mai gida idan kin mishi ya dawo da ƙarfinsa. Bamu tsaya anan ba zamu koyar da ke yanda zaki haɗa kayan mata 'yan gaske da hannunki, kama daga dahuwar kazar amarya da uwagida, dahuwar 'yan shila, haɗin tsumi kala lala kai abin dai ba'a magana. Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Tallafawa tukunyar azuminki ta hanyar koyar dake ƙayatattun girke girke, shu'umar humrah da kuma kulacham ga turaren tsugono don zama tauraruwa👍🏻👍🏻👍🏻 Duk fa wannan akan kuɗi naira dubu ɗaya kacal! To me kike jira? Maza hanzarta biyan kuɗinki ta wannan asusun akawunt ɗin Saiki tura shaidar biya ta nan👉🏻 07084161619. Na gode. 2073065733 UBA BANK SHA'AWA IBRAHIM *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 7* Muryar Sajeeda da Kabiru yaji yasa yaji hankalinsa yayi mugun tashi, cikin zafin nama ya manne a bayan k'ofa ya zarowa Yesmeen ido da jikinta ke wani irin k'yarma wandon baccin dake jikinta a jike da fitsari a daidai lokacin da Sajeeda ta fara kwankwasa k'ofar tana "Yesmeen Yesmeen ke da waye a bandaki? Alamar yankan wuya Kabiru yayi wa Yesmeen, Yesmeen tayi sauri ta fara magana tana "Ni kadai ce Umma cikina ke murda min. "Kina nufin ke kadai kike magana da Kan ki a bandakin Yesmeen"? Alamar da Kabiru yayi wa Yesmeen yasa ta fara share hawayen fuskarta dan da hannun sa ya ringa nuna Mata alamar ta goge fuskarta ta kunna pampo saboda Sajeeda taji motsin ruwa. Jiki na rawa Yesmeen ta kunna pampo ta hau goge fuskarta Kabiru kuwa sai zare ido yake a bayan k'ofa Sajeeda kuwa ta Kara buga k'ofar tana "ki bud'e min k'ofar dan ni dai naji tashin magana shi yasa na yo d'akin ki idan ba tab'in hankali Kika sa mu ba karfe biyun da wani abu na dare ki shige bandaki ki ringa magana ke daya" Kabiru karewa bandakin kallo kawai yake Yana tunanin Inda zai b'uya hankalin sa a mugun tashe Yana tsoron Sajeeda ta shigo bandakin ta gan shi,gashi bai sani ba ko shugaba yayi aiki akan Sajeeda ballantana ya mata borin kunya Kara mannewa yayi a bayan k'ofar yayi wa Yesmeen ido akan ta bud'e. Yesmeen dake Jin kamar numfashin ta ya d'auke ganin ta da take yi da Kabiru a waje daya tayi sauri ta nufi wajen k'ofar tana Addu'a Allah yasa tana bud'ewa Sajeeda ta fado ciki asirin sa ya tonu ko da ta bud'e k'ofar da sauri Sajeeda da ta fara k'ok'arin zama a gefen gadon Yesmeen ta juyo tana kallon Yesmeen da ta hada gumi wandon jikin ta a jike idonta jajjur "Yesmeen kalau kike kuwa"? Yesmeen wajen gadon ta nufa ta zauna tare da dafe kanta da taji Yana Sara Mata sai sauke numfashi take. Sajeeda kuwa ta nufi wajen bandakin Kabiru ya Kara matse jikinsa a bayan k'ofa a lokacin da Sajeeda ta dan leleka bandakin daga bakin k'ofa taga ba kowa ta rufo k'ofar Kabiru ya saki numfashin da ya rik'e. Yesmeen taji kamar ta Mata nuni da hannu akan ta duba bayan k'ofar sai dai tana tsoron Kabiru ya kashe ta kamar yadda yayi kirari Sajeeda ta dawo gefen gadon ta zauna ta kai hannun ta Kan Yesmeen tana "Mai kikaci daya b'ata miki ciki"? "Ba abinda naci umma tun dana kwanta nake ta fama da ciwon ciki sai zaryar bandaki nake" "Kin Sha magani"? Gyada mata Kai Yesmeen tayi tana satar kallon k'ofar bandakin tana adduar Ina ma Sajeeda ta Shiga bandakin ta gan Shi. Sajeeda kuwa ta fara magana tana Na farka Zan yi fitsari ban ga Abban ku a daki ba shine na fito na duba ko Yana Palo sai naji kamar tashin magana a d'akin ki Ina Abban ku yaje daddaren nan naga Kuma k'ofar palon a kulle na Kuma duba bandakin baya nan,wai Mai ke faruwa ne Yesmeen na daina gane wa Abban ku,ya canza gabad'aya Kamar bashi ba tunda ya hadu da wanan abokin nasa na fara ganin sauyi a tare dashi,bansan Mai yasa nake ji a jikina tarayyar sa da Abban ku ba alheri bane,na rasa Wanda Zan samu na yiwa magana ya fahimceni Abban ku ya riga da yayi nisa taya haka kawai abokin sa zai d'auko gida sukutum guda ya bashi kyauta ba dangin iya babu na baba ga uban kudin da yake tula masa,hankalina bai kwanta da wanan alherin ba, bani da kwanciyar hankali wallahi dauriya kawai nake tunda muka je wajen mutumin nan godiya nake fama da mugayen mafarkai idan na gaya masa sai ya rufeni da fada dake da Nusrah kawai nake ganin zan iya fadawa damuwa na ku gane yanzu dan Allah Ina Abban ku yaje da tsakar daren nan sai da ya tabbatar da nayi bacci ya tashi ya fice Ina tsoron abokin nan nasa ya koya masa wani mugun halin. Yesmeen kuwa zare ido kawai take ta kasa kwakwaran motsi dan tasan kunnen Kabiru na wajen su. Ganin Sajeeda ta damu tana cigaba da magana yasa ta daure murya can kasa tace "Umma in Sha Allah ba wani matsala ki kwantar da hankalinki addua kawai zamu ta yi masa mu Kuma mu ringa dage wa da Addu'a tunda kince ki na mugun mafarki Ki ringa dan tashi daddare kina addu'oi" Mik'ewa Sajeeda tayi tana "In sha Allah kuwa zan fara Addu'ar bari na duba su Saifullahi idan har ban ga dawowar Abban ku ba sai na dawo dakin ki na kwanta dan bazan iya kwana ni kadai ba. Mik'ewa Sajeeda tayi da sauri tana "kiyi kwanciyar ki umma bari na dubo su Saifullahi" Tayi waje da sauri dan so take ta kwana a d'akin nata ko wani uzurin zai saka ta Shiga bandaki ta ga kabirun duk da zuciyar ta cike take fal da tsoro da fargaba amma daga ganin da tayi wa Kabiru jiya tasan dole akwai wani mumunan abun da yake aikatawa idan ba tsafi ba taya zai yi tsirara Yana zagaya wuta daddare. Ita kanta ta fara tunanin kudin nan da yake cewa abokinsa ya bashi har da kyautar gida ba na Allah da Annabi bane. Kabiru kuwa iska ya kai wa Naushi a lokacin da ya ji Yesmeen nace wa Sajeeda ta koma ta kwanta wato Yesmeen so take ta tona masa asiri idan kuwa Sajeeda ta shigo bandakin ta gan shi ba abinda zai hana ya kashe Yesmeen. Sajeeda kuwa koma wa tayi ta kwanta tana ta tunanin Inda Kabiru yayi daddaren nan ta daga kai ta duba agogo taga karfe uku har da minti goma sha biyar. Tunanin Kiran wayar sa ne ya fado Mata hakane yasa ta mik'e daga kwancen da take ta fito daga d'akin a daidai lokacin da Yesmeen ta fito daga d'akin su Saifullahi. Da sauri tabi bayan Sajeeda tana "umma kin fasa kwanciya a d'akin nawa"? "Zan Kira Abban ku a waya ne naji Inda yaje" Yesmeen bin bayan ta tayi dan ba abinda zai Kai ta komawa d'akin ta. Kabiru kuwa Yana Jin motsin fitar Sajeeda yayi sauri ya fito daga bandakin Yana leka su Yana ganin sun shige d'aki yayi sauri ya fito daga d'akin ya bud'e k'ofar Palo a hankali ya fice Yana sharce gumi. Takaicin sa bai samu ya fesawa Yesmeen turaren mantuwar da aka bashi ba tsoron sa Kar ta fadawa Sajeeda wani abu. Sajeeda kuwa tana shiga d'akin ta,taga wayar Kabiru a gefen gadon. Haka ta zauna a gefen gado ta buga tagumi. Yesmeen kuwa ta zauna a kasa tana ta tauna harshen ta bakin ta kaikai kawai yake Kamar ta fadawa Sajeeda abinda ke faruwa bata san Mai yasa take ganin kamar Kabiru zai iya cutar da ita ba amma idan ta tuna kashedi da rantsuwar da Kabiru yayi akan zai kasheta sai taji gwara ta rufe bakin ta gam sai dai za tayi ta addua Allah ya tona masa asiri Sajeeda ta san halin da yake ciki. Basu jima da Shiga d'akin ba suka ji motsin bud'e k'ofa Sajeeda ta mik'e tsaye da sauri tayi hanyar waje taci Karo da Kabiru da ya hade rai, Tuni taji ta kasa Masa ma magana balle ta Masa tambayar inda yaje daddaren nan,Yesmeen kuwa da sauri ta mik'e Kabiru da ke Jin kamar ya harbeta ya bi ta da kallo Yana "Ke Mai kike yi a d'akin nan"? "Abban Nusrah farkawa nayi ban gan ka ba shine na kirata tazo ta kwanta anan dan tsoro nake ji yau ma nayi mugun mafarki" "Daga yau Kar ta Kara shigowa d'akin nan, ke yarinya ce daga na dan fita asibiti na dawo shine har sai kin wani kirata ta tayaki kwana ke Mai yasa baki da lissafi ne" Fadan borin kunya Kabiru ya rufe Sajeeda dashi ta Inda yake shiga bata nan yake fita ba,Yesmeen kuwa da gudu tayi waje tana Kara Jin tsananin tsoron kabirun. Sajeeda kuwa tsabar bakin ciki da takaici kuka ta fashe dashi dan bata san Mai tayi da har zai rufeta da fada haka ba. Ko kallonta bai yi ba ya kwanciyarsa Yana girgiza kafa. Sajeeda duk maganar da taso ta Masa sai hadiyewa tayi ta kwanta tana tunanin mafita,dan Kabirun ta da ta sani bashi bane wanan,rashin sallahrsa akan lokaci Yana damun ta ta rasa yadda zatayi shekara ashirin da uku ba wasa ba tasan halin sa amma a dare daya ya canza halayensa daga ya fara samun dan canji ita Kam haduwar sa da wanan abokin nasa bai zame mata alheri ba. A idon ta aka fara kiraye kirayen sallah asuba dan bakin ciki bai barta ta koma bacci ba, daga yadda yake girgiza kafa tasan idon sa biyu Kuma bazai tab'a tashi yayi sallah ba,ita kuwa dama fashin sallah take ballantana ta tashi amma tunda ba baccin take ji ba zata tashi tayi alwala ko carbi ne taja. Tana k'ok'arin tashi taji Kabiru ya janyota hakane yasa ta waiga tana kallon shi dan tasan mai yake Shirin yi tunda har ya fara shafata. K'ok'arin janye jikin ta ta fara yi tana "Abban Nusrah ka manta bani da tsarki ban gama haila ba" A madadin ya saketa sai ya Kara jawo ta, ya cigaba da shafa ta take hankalin ta ya tashi,dan taga nutsuwa yake so ya samu da ita,dan iya sanin ta idan har tana jini ko tab'ata baya yi har sai tayi wanka dan ko a bukace yake baya wani bari ayi Masa dabaru yafiso ya samu nutsuwa da kyau. Abinda ya daga Mata hankali yasa ta fara Neman k'ok'awa dashi bai Wuce kicin kicin cire mata wando da ya fara ba da Kuma iya karfin sa hakane yasa Sajeeda ta saki sallati da k'arfi ta fara k'ok'arin hana shi tana "Abban Nusrah kana cikin hayyacin ka kuwa?Ina jini zaka nemeni"? Bai ko saurareta ba ya fara k'ok'arin shigarta Yana dab da shigarta ta gartsa masa cizo ya saketa da sauri ta ture shi ta mik'e tana "Kabiru wai Mai yake damun ka"? Mai ke faruwa ne"? Kabiru bana gane maka kabiru da ba haka kake ba daga haduwar ka da abokin ka ka canza gabad'aya Kabiru ka fadamin Mai ya canza ka,dare daya ka fara tunanin nemana ta baya, Kabiru ka daina sallah akan lokaci,yanzu Kabiru Ina jini kazo zaka nemeni,Kabiru muna bacci ka saci jiki ka fita, Kabiru ka fara bani tsoro wai Mai ya same ka haka a Ina ka kwaso wadanan sababin dabiun?abinda ba ka yi kana saurayi ba sai a yanzu da ka manyanta zaka yi"? Ta fashe da kuka dan a yanzu Kabiru tsoro yake bata. Ta Kuma rasa dame zata danganta wanan halayen daya tsiro mata dashi Kabiru kuwa wani irin kallo yake mata na takaici abinda dai baya so yayi Sajeeda zata tilasta masa tayi akan dole zai yi abinda yake tsoron tunda duk abinda akace yayi bai samu hadin kai daga wajen Sajeeda ba. Mik'ewa yayi ya shige bandaki ya daura alawalar sai yake jin sa ma kamar ba musulmi ba yau kwana biyar kenan bai yi sallah ba hakan na matukar damun shi amma idan ya tuna mugun kudin da zai yi sai yaji dan kwana bakwai dai ba wani Abu bane. Haka ya fito batare da ta kalli Sajeeda dake gefen gado tana kuka ba ya fice daga d'akin yayi waje. Ko da ya fita nesa da gidan ya samu waje ya zauna. Bai tab'a fargabar garin Allah ya waye kamar yau ba,baisan ya zai yi da kurman cewar da Annur zai yi ba idan ya tuna duk Yesmeen ta jawo mi shi sai yaji wani mugun tsanar ta. Gari ya fara haske ya hango Saifullahi da Faisal sun fito daga gidan da gudu suna waige waige. Ya riga yasan me ke faruwa ba abinda zai daga musu wanan hankalin sai rashin maganar Annur. Take yaji kirjinsa ya masa nauyi jiki ba kwari ya nufi gidan a daidai lokacin da su Saifullahi Suka hango shi Suka yi wajen sa da gudu suna isowa Suka fara magana a tare "Abba Annur baya iya magana maganar kurame yake"? Sallati ya saki da karfi duk da yasan da kurmancewar amma tabbatuwar kurmancewar ya Kara daga mi shi hankali yayi cikin gidan da gudu. A Palo ya tarar da Sajeeda nata ihun sallati tana jijiga Annur da hawaye ke zubo masa Yana ta k'ok'arin magana amma ba Mai gane mai yake cewa. Kabiru na zuwa ya jawo Annur Yana "Annur Mai ya same ka ya maganar ka ta dawo ta kurame" Annur ya kara maganar kurame Kabiru ya sure shi Yana "su tashi su tafi asibiti su Saifullahi har da hawayen su Sajeeda da Yesmeen kuwa sai kuka suke. Haka Kabiru da Sajeeda suka Kai Annur asibiti akayi ta kashe kudi ana duba Annur aga Mai ya jawo masa kurmancewar. Sai da suka Shafe sati biyu suna jigila Kabiru duk da yasan silar kurmancewar Annur haka ya ringa kashe kudi har sai da aka tabbatar musu da Annur dai ya kurmance baa san mai ya kurmantar dashi ba. Sajeeda kuwa da nasiha da komai ta fara dawowa daidai dan kurmancewar Autan ta ya matukar daga mata hankali. Sai a yanzu ta fara tuno kalar mafarkin da Annur ya ringa fada.mata yanayi kwana biyu kafin kurmancewar sa. A yanzu ta fara yarda akwai matsala a tattare dasu amma bata San Ina matsalar take ba, kurmancewar Annur ya Kara tayar mata da hankali tuni ta zama wani shiru shiru ba ita kadai ba har yaran,Yesmeen kuwa haka zatayi ta kuka idan taga annur nasan magana amma ba Mai ganewa karshen ta sai dai a d'auko Masa takarda yayi rubutu. Kabiru kuwa bayan komai ya lafa bisa umarnin shugaban su dan gudun zargi wata daya bayan komai ya lafa ya cigaba da Abubuwan da aka ce yayi. Duk dare sai yayi tsirara yayi wanka da wani ruwan da ke cikin randa a d'akin bayan gidan daya ajiye Abubuwan sa dan ya samu ya fesawa Yesmeen turaren mantuwa ita Kuma Sajeeda tunda aka Masa aiki akan ta mugun tsoron sa take ji bata iya ma kallon sa ballantana ta tsallake umarnin sa a daidai wanan lokacin ya Kamata ya cima burinsa a wajenta sai dai shugaban su ya hana a yau zai gama mataki na biyun karshe. Na karshen yafi kowane wahala zuciyar sa cike take da tsoro amma idan ya tuno daular da zai samu sai yaga zai daure yayi. Yesmeen Duk dare sai taji motsin Kabiru a bayan d'akin ta Yana Abubuwan sa duk da kashedin da ya zuba Mata bayan Wanda ya mata daya shigo dakinta daddare har makaranta ya bita ya Kara kiranta gefe ya Sha alwashin duk ranar da sirrin sa ya fita sai ya kashe ta dan yasan ba wacce tasan mai yake ciki duk duniyar nan sai ita kadai har wuka ya zaro ya nuna Mata. Ya Kuma yi mata gargadi Kar ta sake ta taba nuna Jin tsoron sa a gaban mutane. A cikin dan wayon ta ta gano tsafi Kabiru ke yi dan ya samu kudi,har ta Kuma fara zargin Yana da hannu a kurmancewar Annur amma bata Isa ta fadawa kowa ba sabida tana so ta tsira da ranta. Rabon ta da baccin dare har ta manta dan idan biyu tayi zata ji ya fito ya fara Abubuwan sa zuciyarta tayi ta raya Mata ta leka shi tana Hana kanta da kyar har mamakin irin baccin da Sajeeda keyi take da duk fitar da yake Bata Jin motsin shi ballantana ta farka. haka zata yi zugum tana tsoron motsawa ma Kar yace ta leko shi. A wanan gab'ar ba abinda take bukata sama da Addu'a. Haka zata kawo baho cikin d'akin da buta,idan ya fara abubuwan sa sai ta mik'e a hankali ta daura alwala ta fara sallah da addu'oi tana rokon Allah kariyarsa a garesu gabad'aya. A yau ma tana Jin sa a bayan d'akin Yana tayi sai taji Kamar ta leka shi sai ta fasa. Ba Kuma kunya washegari zai yi ta Abubuwan sa kamar bashi ba har ya ringa jan su da Hira. A yau duk suna zaune a palo wajen biyar na yamma Kabiru ya dawo gidan da wani katon Kare baki wuluk. Idan akwai abinda Sajeeda ke tsoro a rayuwarta bai Wuce Kare ba Kabiru sai da ya Kai Karen baya ya saka a kejin ta. Ya shigo cikin palon yaran ke sanarwa da Sajeeda Karen da Abban su ya kawo. Kabiru na shigowa Sajeeda ta tare shi da sauri tana "Abban Nusrah Kare naga ka kawo cikin gidanan" "Ee kiwon ta zamu ringayi tana mana gadi" "Haba Abban Nusrah Mai za mu yi da Kare gidanan Dan Allah ka mayar da Karen nan na hadaka da girman Allah" Tsaki Kabiru yaja Ya kalli Yesmeen Yana "Ki jeki Debo abinci ki kaiwa Karen nan yanda Zaki zubawa mutum abinci da nama da komai haka zaki na zuba masa Kuma sau uku a rana zaki ringa zuba masa kinji ko lada zamu samu" Sajeeda na k'ok'arin magana ya daka Mata tsawa akan dole taja bakin ta tayi shiru Yesmeen kuwa da taji kamar kirjinta ya Fado saboda tsoro tayi kitchen da sauri ta zubo abincin a plate tayi bayan gidan tana ji a ranta akwai manufar daya sa Kabiru ya kawo kare cikin gidan. Daga nesa ta ajiye abinci tasa gudu dan karen kanta ya yo da gudu. Sajeeda Tunda Kabiru ya kawo kare cikin gidan na fara kananan laulayi sai najini a daudaure kamar mara lafiya na Rasa me ke min Dadi. Ko a yanzu dak'yar na samu bacci ya daukeni dan jikina kamar ba nawa ba. A cikin baccin da nake naji kamar ana tura abu a gabana matse kafata nayi da k'arfi na Kankame jikina so nake na bud'e idona amma na kasa...... MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 8* Haka na yi ta mutsu mutsu Ina jin kamar saduwa ake dani, ido na yamin nauyi balle na bud'e idona na nemi taimakon Abban Nusrah sai da na dade a haka kafin naji kamar an cire abinda nake ji a gabana na bud'e idona a hankali Ina sauke numfashi na hau kalle kalle naga Abban Nusrah a gefena baccin sa kawai yake shara na Mik'e zaune kamar anyi min duka haka nake ji gabana Kuma na min yaji yaji na duba jikina cikin mamaki naga gabana a jike,ni dai bansan ya zan fassara Wanan lamarin ba,na juya na Kara kallon Abban Nusrah Ina tunanin ko dai shi ya samu nutsuwa dani Ina baccin dan na cire kwokwanton da nake sai na fara tashin sa ta hanyar bubuga pillon da yake Kai. Ya bud'e idon sa yana "Kin fara ko yanzu zaka hana ni bacci na rasa wanan masifa" "Yi hakuri Abban Nusrah kwanciyar nan da nayi naji kamar ana Saduwa dani, Kuma da na tashi sai na duba jikina naga dai Kamar saduwa akayi dani shine nake so na tambaye ka ko dai Kaine ka samu nutsuwa dani Ina cikin baccin"? Tsaki yaja min ya juya min baya Yana "ki gama mafarki ana Saduwa dake ki hau tashina kina min tambayoyi sai ki tashi kiyi wanka mafarki ki ka yi, amma ni ban tab'a ki ba dan naga kamar bama kya so na matso kusa dake" "Haba Abban Nusrah ya zaka ce haka yaushe ka tab'a neman hakkin ka ban baka ba"? "Kje dai kiyi wanka mafarki kika yi" Ya ce Yana rufe idon sa. Na zubawa bayan sa ido na dade Ina tunani na rasa me ke damuna jikina ba haka yake ba bani da lafiya ba daidai nake jina ba idan ba saduwa akayi dani a zahiri ba ya zan farka na ringa jin yaji yaji. Ina ji Ina gani naje nayi wankan tsarki na daura alwala na fito dan jiya Yesmeen ta hau cemin tana mugayen mafarkai,tamkar yadda nima nake fama da mugayen mafarkai,tunda Abban Nusrah ya kawo mana bakin Karen nan nake fama da mafarkin Yana bina aguje,wani zubin nayi mafarki ya shigo har d'akin Yana so ya cijeni,ko da na fadawa Abban Nusrah cemin yayi dan na riga da nasaka tsoron Karen a raina shiyasa nake mafarki na rasa yadda zanyi dashi ya maida karen nan a Inda ya d'auko. Ina tayar da Sallah na fara Jin mugun bacci dan har mantawa nake sallah nake sai naji zan dungura sai na farka a daddafe nayi raka'a biyu na sallame na kwanta bacci yayi awon gaba dani. 3am Yesmeen cikin tsoro ta bud'e idon ta a lokacin da taji motsi a bayan windon ta haka take fama da kwanan fargaba ba ita ba bacci idan har Kabiru ya fara yin Abubuwan sa, ko jiya sai da yakara Mata gargadi, bakin ta d'auke da sallati ta mik'e zaune ta jawo bahon ta tayi alwala dan idan har bandaki zata shiga Kabiru zaiji motsin ta. Tana kallon dan hasken kyandir ta windon ta zuciyarta rayya mata kawai take akan ta leka amma tsoron abinda zai biyo baya na hana ta. A haka ta tayar da Sallah tana Jin lokacin da ya shigo cikin gidan tana kan sallaya da Qur'anin ta a Kan sallaya a hankali ta runtse idon ta ta tafi tunanin mafita anya shirun nan da tayi mafita ne a gare su,Anya shirun nan da tayi bazai zama cutar wa ga Wacce ta d'auketa tamkar Yar cikinta ta nemi ma fifita ta akan yayan cikin ta ba?Mai yasa duk hannun ka mai sanda da take yiwa Sajeeda ta kasa gane wa ta kan mata karya akan tana mugayen mafarkai Wai duk dan tasan ba kalau ba,ta Kan kirkiri karya da karfe biyun dare bata iya bacci saboda tsoron da take ji har nuna mata tayi wani zubin motsi take ji a bayan d'akin ta wai ko da wata rana za ta farka biyun daren ta fito ta gane wa idon ta halin da Kabiru ke ciki. sai dai duk a banza ta kasa gane wa tana fada Mata haka za ta hau Mata lissafi itama mugayen mafarki ta ke yi,ita dai bata yarda da abokin sa ba bayan Kabirun ya Kamata ta fara zarga saboda Abubuwan da yake yi, zuwa yanzu ta gane abinda Kabiru ke yi duk a neman duniya ne,ba Wanda ya sani sai ita kadai,anya ba za ta fada wa Sajeeda halin da yake ciki ba,in ya so duk abinda zai faru sai dai ya faru a iya sanin ta kabirun bai Isa ya kasheta ba sai dai idan lokacin ta ne yayi, idan har ta samu Sajeeda a boye ta sanar da ita,kila ta san yadda zata b'ullo musu su tsira da ran su ba abinda ya daga mata hankali da taji labarin masu yin kudin tsafin nan a karshe sai sun bada jinin su anyi kudi dasu,tana tsoron yayi kudi da wani a cikin yaran sa ko ita ko Sajeeda. A kallon da take yiwa Kabiru yanzu ba abinda ba zai iya yi ba dan ya riga da yayi nisa. Bakin Karen nan daya kawo musu gida jikin ta na bata akwai wani mumunan al amari a tare da Karen dan yadda yake tatala Karen na matukar bata mamaki, da kan sa yake kaiwa Karen abinci yanzu ko fita yayi ya dawo wajen Karen yake fara zuwa ya duba, idan ba karya idon ta ke mata ba akwai wani abu kamar pant da take gani an rataye wa Karen a wuya, idan tana kallon Karen ma sai taga Kamar ba normal kare ba,a yanzu d'akin da ta ga ya lodawa kwado kawai take so ta leka taga mai a cikin d'akin da yake b'oye wa. Haka tayi ta tunane tunane har aka Kira sallah Asuba ta tashi tayi sallah,tasan ba wai zurfin ilimi ko wani sani ne da ita ba amma tana rokon Allah da tawasali da kyawawan sunayen sa da sallatin da take yiwa mafi soyuwa a gare shi ba dare ba rana daya haska mata lamarin Kabiru kada Allah ya bashi ikon cutar da su. Sai da ta shafa ta koma bacci sai tayi sallah take samu tayi bacci Mai nutsuwa. Ko awa bata yi da komawa baccin ba ta fara mafarki Mafarki. Mafarki tayi a kwancen da take Karen dake bayan d'akin ta nata haushi Wanda Haushin da yake yi ne yasa ta bud'e idon ta. Can Kuma ta fara jin ihun Sajeeda Wanda ihun da take yi yasa ta mik'e da sauri ta fice daga d'akin tayi bayan gida. Inda ta tarar da Sajeeda a kwance a kasa Karen ya danne ta suna ta kokawa ita Kuma Sajeeda nata ihu,tana rik'e zanin ta da kamar zanin nata Karen ke san fusgewa da bakin sa. Ganin ta da Sajeeda tayi yasa ta fara mik'o mata hannu akan tazo ta taimaka Mata" Waige waige ta fara yi ta hango katon icce,ta tafi da gudu ta d'auko itacen tayi wajen Karen dan ta kwada wa Karen ya daga Sajeeda sai ta hango Kabiru ya taho wajen ta a guje da wuka yayo kanta kafin ya caka Mata ta farka a gigice tana sallati. Ko da ta farkan sai taga kamar d'akin juya mata yake sai da ta dawo daidai ta gane mafarki take yi,Wanda mafarkin kamar a zahiri,da sauri ta mik'e tayi waje tana fito wa palon ta tarar da Sajeeda a Palo da Kabiru dasu Saifullahi a zaune suna karyawa. Yadda ta Fado palon a firgice yasa Sajeeda mik'ewa tana "Yesmeen lafiyar ki kuwa"? Yesmeen da bata ma san rik'e take da zuciyar ta ba ta saki ajiyar zuciya tana godewa Allah da mafarki take, kallon tsanar da Kabiru ke jefo Mata yasa ta juya da sauri tana "Umma lafiya kalau mafarki nayi mara Dadi" Sajeeda kuwa ta cigaba da bin ta a baya har suka shige d'akin. Yesmeen ta rage tsayinta ta fara gaida Sajeeda da ta zauna a gefen gadon. Sajeeda ta amsa tana Kare Mata kallo dan wajen takwas da taga bata ji motsin ta ba ta yanke yi musu abincin dan tasan kila gajiya yasa Yesmeen din bata tashi ba. "Mafarkin me kika yi haka daya saka Kika fito a firgice"? Yesmeen kuwa da taje bakin windo tana leka Karen da ya dallaro harshen sa waje tana Kara tuna mafarkin da tayi ta juyo a hankali ta kalli Sajeeda taga irin kayan da tayi mafarki da Sajeeda ta saka shine a jikin ta sai taji hankalin ta ya Kara tashi,so take ta gane Mai fassarar mafarkin da tayi kafin ta fadawa Sajeeda wani Abu. Kabiru ya banko kofar da k'arfi Yesmeen a firgice ta ja da baya Sajeeda kanta sai da ta tsorata Kabiru cikin hade rai ya fara magana Yana "Baki ji Ina Kiran ki bane"? "Ban ji ba Abban Nusrah" Sajeeda ta mik'e tsaye dan ita yake kallo Yesmeen kuwa ta sada kansa kanta kasa dan a yanzu ba hallitar da take gani ya firgitata sama da Kabiru,bata San ya akayi Sajeeda bata tab'a lura da yadda jikinta ke rawa idan ta gan shi. Sajeeda bayan Kabirun ta bi sai da suka koma Palo suka zauna ya d'auko kudi daga Aljihunsa gudan Dubu Dubu ya fara mik'a mata Yana "Gashi nan a siyo Abubuwan da Babu a gidan" Turus Sajeeda tayi tana kallon kudin,dan a yanzu kudaden da take gani a hannun Kabirun ya fara girmama tunanin ta "Ki karba mana kika tsaya kallona" "Abban Nusrah Dubu dari naga fa kana miko min Abban Nusrah Ina kake samun kudi haka,a kasa da wata uku kayi irin wanan kudin" "Sajeeda idan har bayanin da na Miki na samun kudina bai gamsar da ke ba kisa a ranki sata nakeyi tunda ke dama baki tab'a kyautata min zato ba kullum sai dai ki munana min,Ina ga ai na fada miki duk karshen wata zan ringa d'aukar al bashi miliyan daya toh jiya albashi nayi idan kin ga dama ki yarda idan baki ga dama ba karki yarda wanan matsalar ki ne daga yau karki sake min tambayar daga Ina nake samo kudina ni ba yaron ki bane da Zaki saka ni a gaba kina min tambayoyi kamar danki. ke a rayuwar ki rayuwata ta baya ta kanikanci ne yake burgeki na dauko dari biyu ko dari da hamsin na baki, toh ni da wanan rayuwar da kike min fata har abada arziki da budi yanzu na fara gani,idan Zaki saki jiki ki mori niimar da Allah ya Mana toh,idan bazaki saki jiki ba wanan matsalar ki ce. Daga haka ya mik'e tsaye ya fara kwalawa Yesmeen Kira Da sauri Yesmeen dake daki ta fito har tana tuntube Tana isowa ta zub'e akan gwiwarta kamar dai yadda ta saba cikin girmamawa. Ya d'auko kudin ya mik'a mata Yesmeen hannunta ta hau rawa tana zuba addua a zuciyarta dan yanzu duk abinda zai fito daga hannun Kabiru tasan ba na halak bane. Daurewa tayi ta karba Kabiru cikin hade rai ya fara magana Yana "Kije kasuwa ki Karo Mana kayan amfanin gida dan Naga alamar babar ki bata san zuwa" "Kamar dame dame zaa siyo"? Kabiru shiru yayi Kamar mai nazari sai can kuma ya karbi kudin Yana "jeki Sako hijabin ki sai muje kasuwar idan na gama Miki siyayyan sai ki kawo kayan gida ni na wuce wajen aiki" Sai a lokacin Sajeeda tayi magana tana "Bance bazan je ba Abban Nusrah ka kawo na siyo kayan" "Bazan bayar ba" "Allah ya baka hakuri tunda kace da kan ka za ka siyo mai zai hana ka tafi da su Saifullahi Yesmeen Ina ga ko karyawa bata yi ba" "Da ita Zan tafi idan zaki hana Kuma sai naji" Sajeeda bata Kara cewa komai ba taja bakin ta tayi shiru. Yesmeen kuwa ta mik'e hankalin ta a tashe tayi cikin d'akin ta tana zuwa ta zub'e a kasa ta daga hannu tana "Ya Allah ka kareni daga sharrin Abba Allah ka dubi marainiyar ka da idon Rahama kar ka bashi ikon cutar dani" Ta mik'e ta saka hijabin ta tayi waje gabanta sai faduwa yake bata san Mai yasa take Jin fitar da zasu yi a tare Kabiru Yana da wani manufa a zuciyarsa. Koda ta fito Kabiru har yayi waje Yana jiran ta. Jiki a mace ta fita waje bayan Sajeeda ta Mata adduar dawowa lafiya Tana zuwa ta haye machine din Kabiru dan har lokacin Kabiru bai siyi mota ba saboda gudun zargin mutane. Sai da suka fara tafiya Kabiru ya fara magana yana "Ba kya Jin magana ko?sai kinyi abinda Zaki tona min asiri ko"? Jiki na rawa Yesmeen ta hau grigiza kai tana "Ba abinda nace Abba wlh ba abinda nayi" Kabiru girgiza kan sa yayi bai Kara magana ba dan Yesmeen ta zame Masa karfen kafa,Yesmeen na neman zame masa barazana ga cikar burin sa ya rasa yadda zai yi da ita kullum zuciyarsa cike take da fargaba duk da ya fesa Mata maganin mantuwa ko da ta gan shi amma sai yake jin kafin ya cimma burin sa zata iya aikata mishi komai. Gashi bai fi saura kwana hudu ya samu cikar burin nasa ba ko a yanzu so yake ya tsoratar da ita yadda ko da mutuwa ma yayi bata Isa fallasa sirrin sa ba. Bai zame da ita ko Ina ba sai gidan gonan Rabiu a bushen da yake Jin Zuciyarsa da tsanar da yayi wa yesmeen,ba dan gudun zargi ba tsaf zai shaketa ta mutu a binne ta. Yana tsayar da machine din ya sauko. Yesmeen da taji kirjinta kamar ya faso saboda tsoro dan ba kasuwan suka zo ba kamar ma daji ya kawota. Tsawan daya daka mata yasa ta sauko daga machine din a gigice ta zub'e a kasa tare da fasa ihu tana ruko kafarsa a gigice tana "Abba na hada da girman Allah karka kasheni dan darajar da Allah yayi wa Annabi karka cutar dani" "Rufe min baki kafin na yanka ki ni zaki Tarawa jama'a" Da sauri Yesmeen ta rufe bakin ta jikinta na wani irin rawa Kabiru ya fusgo hannun ta ya tura gate din Suka shige Yesmeen ta turje ta fara Neman ihu dan bilhakki da gaskiya zuciyar ta ta bata kasheta zai yi Kabiru kuwa ganin yadda take zunduma ihu yasa ya kwasheta da Marin da sai da ta ga taurari na gilma mata kafin ta dawo daidai. Kabiru ya tsugunna a gabanta ya daga rigar sa sama ya d'auko wuka. Yesmeen ta zaro ido. Cikin wani irin murya kabiru yace "Yesmeen kin takura min kina min barazana kasheki Zan yi kawai na huta" "Abba Dan Allah karka kasheni na rantse da Allah ban taba fadawa kowa ba,tunda ka min gargadi ban Kara leko ka ba" "Karya kike yi na gano take taken ki so kike ki tona min asiri so kike ki fallasa sirrina" "Wallahi Abba ba Wanda na gaya wa Kuma bazan tab'a fada wa kowa ba ka yarda dani" "Wallahi Yesmeen duk ranar da na kamaki kin Shiga abinda bai shafe ki ba kinsan Allah sai kasheki dan duk duniya ba wacce na tsana sama dake a larura nake zaune dake ki nisance ni Yesmeen wanan shine gargadi na karshe da zan miki domin duk takun da kike Ina sane komai kike Yi Ina kallon ki" "Ba Wanda zan fadawa Abba in Sha Allah na yarda ka kasheni idan har na fadawa kowa" Kabiru ido ya zuba mata daya ga yadda jikinta ke rawa dan ba karamin tsorata tayi ba. Mik'e wa yayi ya maida wukar ya daka mata tsawa akan ta tashi su tafi. Da sauri ta fice waje ya bita ya tada machine suka tafi kasuwar dan dama Sajeeda yaso ta tafi kasuwar ya tsorota ta a gidan amma ta tsaya Masa tambayoyi Koda ya gama siyan duk abinda zai siya. Sai da ya saka Yesmeen ta wanke fuskarta yaga ba Wanda zai gane tayi kuka ya loda kayan da ya siya mota ya biya kudin Yesmeen ta tafi gida. Yesmeen sai da ta isa gidan hankalin ta ya dan kwanta bata tab'a tsorata kamar yadda Kabiru ya tsorata ta ba,Sajeeda kuwa sai tambayoyi take mata akan Mai ya sameta ta ganta a firgice haka. Yesmeen tace ba komai gajiya kawai ta kwaso. Saboda Kar Sajeeda ta zargi wani abu ta dan saki jikinta ta tayata ayyukan gidan taci abincin Ana kiraye kirayen sallah magriba ta shige daki tacewa Sajeeda a gajiye take bacci take ji tana sallah zata kwanta. Ko da ta shiga d'akin jakar makarantar ta ta d'auko ta d'auko paper da biro ta hau rubutawa Sajeeda wasika tana kuka,dan ta yanke a ranta guduwa zata yi bazata iya cigaba da zama a gidan da rabon da ta samu bacci mai kyau a gidan ba har ta manta,jininta da zaa auna zaa ga yayi mugun Hawa saboda fargabar da take fama dashi,kalar tsanar da take hango Kabiru na mata wata rana zai iya kashe ta din" Kafin a Kai ga haka gwara ta tsira da ranta ta gudu ta bar gidan ta Shiga duniya bazaa rasa na Allah da zasu taimaka mata ba,dan bazata je wajen dangin mahaifiyar ta ko mahaifinta ba ballantana a Nemo ta. Tana rubuta wasikar tana kuka har sai da ta gama ta ninke takardar ta kwanta lamo tana jiran dare yayi ta fice daga gidan. A kwancen da take kuka kawai take tana tunanin Ina zata dosa ya Sajeeda zata ji idan ta ga wasikar. Tana nan a kwance bacci ya fara k'ok'arin sace ta sai k'ok'ari take ta hana kanta baccin har sai da baccin ya saceta ta k'arfi. Mafarki Shigowar Sajeeda d'akin ta da Sunan ta da ta Kira yasa ta bud'e idonta. Ganin Sajeeda a tsaye ta kura Mata ido hawaye na zubo Mata yasa ta mik'e zaune da sauri tana Umma "Kar ki tafi ki barni Yesmeen,Mai na miki da Zaki tafi ki taimaka min karki tafi Yesmeen"......... 2nd to the last free pages Biya 500 ta wanan acct din 2029764071 first bank nafisa Nuhu ko katin mtn ta wanan lambar 08033719070 sai a turo da shaidar biya ta layin nan 08033719070 ko wanan layin 08068484400 Mutanen Niger Kuma ku tuntubi wanan lambar +227 96 82 89 84 karku yarda a Baku labari dan rufaffen sirri labarine mai Abubuwan ban mamaki da alajabi akwai Kuma darusa Mai yawa MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 9* "Yesmeen Kar ki tafi ki barni Yesmeen" Sajeeda ke ta maimaitawa a mafarkin ta har sai da ta tashi a firgice bakin ta d'auke da sallati. Dan sai taga kamar a gaske ba mafarki ba. Sai da ta ga k'ofar d'akin ta a rufe yake ta tabbatar da mafarki take tabi ta hada gumi,ta kalli hannun ta da ta rik'e wasikar da ta rubutawa Sajeeda,ta dago ta kalli agogo taga karfe Sha biyu na dare ta mik'e tsaye da sauri dan har ga Allah so take ta gudu ta bar gidan,dan rayuwarta a cikin hatsari take tunda har Kabiru ya fara mata Barazana akan zai kasheta idan bata gudu ba watarana zai kasheta din. Jakar da ta zuba kayan ta ta d'auko bayan ta ajiye takardar a karkarshin pillo a hankali ta fara karewa dakin kallo hawaye na zubo mata hakika Sajeeda ta rik'e ta tamkar Yar cikin ta bata tab'a barin ta tayi maraici ba duk da dangin mahaifinta sun watsar da ita,mahaifinta ma gani take ya manta da Yana da ita dan bai tab'a Neman ta ba. A yanzu bata san hannun wa zata fada ba Tafi minti talatin a tsaye tana zubar da hawaye tana tunanin halin da ta tsinci kanta a ciki tayi matukar nadamar leka Kabiru,dan da bata leka shi ba da duk haka bata faru ba. A hankali ta murda k'ofar d'akin ta fita palo kirjinta na dukan uku uku fitilar palon ma a kashe take ko Ina shiru sai karar fanka. Cikin Sand'a ta nufi k'ofar fita daga palon ta murda a hankali ta fice tare da rufo k'ofar duk abinda take yi jikin ta rawa kawai yake. Taku uku tayi taji motsin bud'e k'ofa. Cikin zafin nama ta shige cikin fulawowi dake kewaye da jikin bangon runtse idon ta tayi da k'arfi dan ji tayi abu ya soketa a baya ta d'auke numfashin ta a lokacin da Kabiru ya fito Yana dube dube. Ganin bai ga kowa ba yasa yayi bayan gidan dan ya duba lafiyar karen sa kasan dan Kamar motsi yaji Yana yin bayan gidan Yesmeen ta fito daga fulawowi ta shige cikin gidan da gudu ta bud'e kofar ta ta shige tana sauke ajiyar zuciya dan ta balain tsorata ta d'auka Kabiru zai ganta. Ba haka taso ba taso ta gudu a yau dan ta balain tsorata da Kabiru amma ko bata gudu yau ba sai ta gudu gobe. Tana Jin motsin sa a bayan gidan sai da ya jima kafin ya koma ciki. Sajeeda A firgice ta tashi daga baccin da take ta hau kalle kalle,ganin Kabiru a gefen ta yasa ta hau tashin sa tana cigaba da kallon bakin k'ofar jikinta na rawa Karen da Kabiru ya kawo cikin gidan tayi mafarki ya shigo Yana kokawa da ita Yana jan zanin ta tana ja Kabiru bude idonsa yayi yana "Sajeeda zan bar Miki d'akin nan na koma dakina kawai dan bakya barina nayi bacci na gaji" Kuka Sajeeda ta fashe dashi tana "Kabiru dan girman Allah ka fitar da Karen nan da ga gidanan rabon da nayi bacci cikin dadin rai har na manta tun muna tsohon gida rabona da samun bacci Mai nustuwa kullum sai nayi mafarki da Karen nan na gaji Wallahi na gaji Kabiru idan har ba za ka fitar da Karen nan daga gidanan ba wlh zan bar gidanan kullum cikin fargaba nake dare yayi ban da mugayen mafarkai da nake fama dasu. Ido Kabiru ya zuba mata cikin mamaki dan ya d'auka aikin da shugaba yayi a kanta zai saka duk abinda ta gani bazata iya magana ba. Ya za'ayi ya barta ta bar gidan bayan yazo dab da cimma burinsa Dole yasan dabarar da zai mata nan da kwana uku yasan ya samu cikar burin sa tashi yayi ya zauna Yana "Ya isa Sajeeda tsaya ki saurareni" Sajeeda tsagaita kukan da take tayi Kabiru ya fara magana Yana "Ki kwantar da hankalin ki zan maida karen wajen Wanda ya bani amma baya gari sai ranar alhamis zai dawo na Miki alkawari Yana dawowa zan maida karen akwai barayi sosai a unguwar nan shi ya sa na karbo Karen dan na san idan barayi najin haushinsa zasu ji tsoron shigowa amma tunda kin saka tsoro a ranki ran alhamis zan maida Karen shikenan"? Gyada Kai Sajeeda tayi Kabiru ya saki murmushi Yana ta koma ta kwanta. Sajeeda tashi tayi tana bari tayi sallah raka'a biyu. Kamar kullum dai tana raka'a biyu bacci ya kwasheta akan sallaya. Kabiru kuwa na ganin haka ya fito daga d'akin yayi waje. Yesmeen tuni ta ajiye batun guduwa a gefe dan sau uku tana mafarkin idan zata gudu sai Sajeeda tazo tayi ta rokonta Bata san Mai yasa take yawan mafarkin ba. Yau har suka gama karyawa bata ga Sajeeda ta fito daga daki ba taga dai Kabiru ya fita ganin har Sha daya Sajeeda bata fito daga d'akin ba yasa ta nufi d'akin Sajeedan dan ta dubata. Koda ta tura k'ofar d'akin Sajeedan a kwance ta ganta tana ta mutsu mutsu tana girgiza ita kadai idon ta a rufe ta hada gumi,. Da sauri ta Isa bakin gadon ta fara girgiza ta tana "Umma umma ki tashi" Sai dai bata bude idon ta ba ta cigaba girgiza hakan kuwa ya Kara dagawa Sajeeda hankali tayi waje da sauri taga ko su Saifullahi na nan" Ganin su Saifullahi basa nan da ta duba dakinsu yasa tayi d'akin ta dan ta d'auko wayarta ta Kira Kabiru ta fada Masa halin da Sajeeda ke ciki. Jikinta rawa kawai yake a lokacin da ta d'auko wayarta akan gado ta d'auko wayar kenan kamar ance ta kalli windon dakinta taga Karen a kwance Yana girgiza Kuma a ringingine Yana wani gurnani Sakin baki tayi tana kallon Karen dan bata tab'a ganin Kare a kwance kamar mutum ba sai wanan,kamar an mitsineta tayi d'akin Sajeeda da gudu,Koda ta Shiga girgiza da mutsu mutsun ta cigaba da yi ta Kara fitowa da gudu tayi dakin ta ta tsaya a bakin windo shima mutsu mutsun taga Karen nayi,sai ta fara k'ok'arin ta hada tunanin ta waje daya tunanin daya darsan mata a zuciya yasa tayi waje da gudu zuciyarta cike da tsoro da fargaba tayi bayan gidan ta tsaya nesa da wajen da Karen yake har lokacin Yana ta girgiza dube dube ta fara yi idon ta ya sauka akan wani katon dutse bata tsaya bata lokaci ba ta d'auki dutsen ta jefa wa Karen ya kuwa mirgina ya fara haushi Yayo kanta ta kwasa da gudu ta koma ciki tare da rufo k'ofar Jikinta karkarwa kawai yake dan saura kiris ya kawowa kafarta Cafka. D'akin Sajeeda ta koma ta kuwa ganta a zaune tana sauke ajiyar zuciya ta bi ta hada gumi yesmeen kuwa tuni ta daskare a tsaye dan a yanzu abinda take zargi ya tabbata. Sajeeda kawai take kallo zanin da ke jikinta ma a yau tayi mafarkin ta dashi Ganin Sajeeda ta kallota yasa ta nufi wajenta tana "Sannu umma na shigo na duba ki ne da naga har sha daya baki fito ba" Sajeeda bata iya ce Mata komai ba dan gabanta zugi kawai yake mata. Mik'ewa tayi tana "Bari na shiga bandaki Ina zuwa" Tana shigewa Yesmeen ta fito jikinta na rawa dan boye tashin hankali da take ciki tayi dama tunda aka kawo Karen nan tasan da akwai manufar da ya saka Kabiru ya kawo karen, Yanzu Kabiru ya rasa wa zai cutar sai Sajeeda mai ta masa haka da ta cancanci irin wanan zaluncin daga wajensa a iya sanin ta da zaman da tayi a gidan,Sajeeda kullum k'ok'ari take ta kyautata masa amma sakayar sa zai yiwa Sajeeda kenan,kuka kawai take na tsananin tausayin Sajeeda bata san Mai ma'anar abinda ta gani ba bata san wane cutarwa Karen zai yiwa Sajeeda ba,ta riga da tasan sirrin Kabiru a yau Allah ya haska mata abinda Kabiru ke nufi da kawo Kare cikin gidan zata yi iya k'ok'arin ta dan ta taimakawa Sajeeda Koda kuwa nata rayuwar zai zama a cikin hatsari. Sake sake kawai take a zuciyarta Motsin Sajeeda da taji a palon yasa ta goge hawayen ta ta fita waje. Ta tarar da Sajeeda a zaune tayi fayau da ita kamar mara lafiya. Kitchen ta shige ta d'auko flask din da ta zuba Mata kunnun gyada da Kofi ta Kai Mata palon ta fara k'ok'arin zubawa Sajeedan sai Sajeeda ta daga Mata hannu tana "Bazan iya sha ba yesmeen bana Jin dadi bani da lafiya bansan Mai yake damuna ba ba daidai nake ba" Sajeeda ta karashe kwalla na zubo Mata Yesmeen kuwa ta zuba mata ido itama idonta ya ciciko da kwallan tausayin Sajeeda kila ma jininta ake zukewa. Cikin rawar murya Yesmeen ta fara magana tana "Umma Allah ya baki lafiya Wai me yake damun ki haka"? Sajeeda share hawayen daya zubo mata tayi tana "Bansani ba Yesmeen idan har Zan kwanta sai nayi mugun mafarki da Karen da Abban ku ya kawo na rasa dalili jikina ba kwari Ina Jin ciwo a jikina bansan Wanda Zan fadawa ya gane Mai nake ji ba,na fadawa Abban ku yace ran Alhamis zai fitar da Karen Kinga jibi kenan rabona da bacci mai Dadi har na manta har tsoron rufe idona nake yi" "Umma daga mafarkin nan da kike yi da Karen nan da Abba ya kawo Zaki san ba kalau ba kinsan wasu karnukan fa mayune Dan Allah umma ki dage da Addu'a ki daina ma bacci,idan za ki yi Addu'ar ki fito Palo kiyi saboda kiyi a nutse" "Ina yi Yesmeen sai dai Ina fara yi bacci zai daukeni ni gidanan gabadaya nake so ma mu bari nidai haduwar Abbanku da wanan abokin nasa bai zame min alheri ba dan sai da suka hadu nayi bankwana da kwanciyar hankali Ina ta so na nusar da Abban ku ya kasa gane kiga fa daga zuwa gidanan Annur dina ya kurmance wallahi banga alheri a tarayyar Abban ku da abokin nan nasa ba na dai cewa Abban ku ya maida Karen nan Inda ya d'auko yace jibi zai maida Karen" "Umma ki dai cigaba da Addu'a kafin kiyi bacci kiringa karatun Qur'ani" Kiringa kwanciya da alwala ni tunda na fara mugayen mafarkai na dage da Addu'a na rage mafarkin dan biyun dare nayi nake tashi nayi ta Addu'a" "Zan saita alarm a wayata in sha Allahu zan ringa tashi biyun daren So nake ma na Kira Abban ku nace masa zanje asibiti bana Jin dadin jikina zanje likita ya dubani" "Sannu umma ki daure ki sha kunun Kinga da zafin sa" Dak'yar Sajeeda ta sha kunun kamar wacce aka yiwa duka haka take jin jikinta. Daga sallahr asuba ta koma bacci,a cikin baccin ta taji Kamar ana zungura mata abu a gabanta ta rasa wane irin masifa ne wanan" Wajen biyar na yamma su Saifullahi suka shigo gidan a guje suna ihun murna Sajeeda dake can daki ta fito da sauri Yesmeen dake kitchen itama ta fito daga kitchen din tana kallon su Faisal ne ya fara magana cikin murna Yana "Abba ya siyo sabuwar mota dalelliya yana waje yanzu zai shigo" "Umma ke Kinga kyaun motar"? Cewar Saifullahi Yana washe baki Sajeeda Da ido kawai nake bin su dan ban ji digon farin ciki a zuciyata na siyan motar da suka ce Abban su yayi ba,ni a yanzu ma tsoron yadda Abban su ke kashe kudi yake dan naji Wai Yana shirye shirye tura Saifullahi kasar waje yayi karatu,a kasa da wata hudu Abban Nusrah yayi irin wanan kudin,anya kudin nan nasa na halal ne kuwa. Bakin sa a washe ya shigo palon Yana kada mukulli ya nufo wajen da nake tsaye Yana "Sajeeda na Miki sabuwar amarya fito waje kiganta" So nake na mishi tambayoyi amma na kasa Kamar wacce aka likewa baki haka nabi bayansa,na ga dalaleliyar motar a tsakar gidan,bansan kudin motar ba amma nasan masu kudi ke hawa irin motar nan Wanda ya isa ya tadda Kai" Yake kawai nake Ina Masa Allah ya sanya alheri cikin murmushi ya Miko mun mukulin Yana "Ke na siyawa Sajeeda babban burina dama na samu kudi kiji Dadi na faranta miki ba kaina na siyawa ba ke na siyawa" Sakin baki nayi ina kallon sa ya gyada min kai "Ni Kuma Abban Nusrah baka siyawa kanka ba sai ni"? "Kin cancanci na siya Miki Sajeeda" Girgiza kaina nayi na maida Masa mukullin Ina "bazan karba ba Abban Nusrah dan duk Wanda ya tambayeni Ina na samu motar Nan bansan mai zance Masa ba" Take ya hade rai ya hau masifa kamar zai kawo min duka Wai so nake nace sata yakeyi bata hanyar halal yake samun kudinsa ba" Nidai shiru nayi bance Masa komai ba. Sai gashi a ranar yayi fushi yak'i kwana a dakina duk hakurin da na bashi yaki ya saurareni. Washegari ma ko ta kan Sajeeda bai bi ba yana tashi ya Shiga kitchen ya dafa abinci dayaji namomi ya zuba a plate din da yake kaiwa Kare abinci dan da kansa yake hadawa Karen abincin da yake ci. Zuciyarsa cike take da farinciki dan a yau zai samu cikar burinsa dan idan komai ya tafar Masa yadda yake so ya zama multi millionaire Har ya d'auki abincin zai yi waje ya ajiye saboda fitsarin daya mugun matsar sa. Sai ya nufi bandaki dan yayi fitsarin. Yesmeen dake labe tana lekansa da tun jiya take Addu'a Allah ya bata saa da nassara. Ganin ya ajiye abincin yasa ta fito da balain sauri hannunta dauke da shinkafar beran da ta Nemo tun a jiya. Tana zuwa ta juye shinkafar beran gabanta na mugun faduwa. Ta fito daga kitchen kenan taci Karo da Kabiru cikin mugun faduwar gaba ta ja da baya ya shige yana watsa Mata mumunan kallo tayi waje da gudu. Ya d'auki abincin yayi bayan gida. Yana zuwa ya tsugunna a gaban Karen ya ajiye abincin a gabansa. Da sauri Karen ya fara cin abincin Yana kada jelarsa. Kabiru kuwa sai shafa Masa baya yake Yana tunanin yadda zaiyi a Daren yau dan abinda akace yayi wanan da zaiyi yafi kowane wuya da hatsari Ganin Karen ya daina cin abincin ya sa ya daina shafa shi yaraf Karen ya zub'e a kasa bakinsa na fitar da kumfaa hankali a tashe Kabiru ya mik'e tsaye Yana kallon Karen tun Karen na motsi har sai da ya daina. Hankalinsa a mugun tashe ya girgiza Karen Yaga ko motsi baya yi babu ma alamar rai a jikinsa wani irin ja da baya yi cikin azabar tashin hankali ko baa fada Masa ba Karen dai mutuwa yayi. Wani irin ihuuu ya saka yana "Yesmeen kin kashenii............. Hmmm Yanzu aka fara labari ku biya 500 zuwa acct dinan 2029764071 ko katin mtn zuwa lambar Nan 08033719070 ku turo da shaidar biya ta layin Nan 08033719070 ko wanan layin 08064484400 Mutanen Niger ku tuntubi lambar Nan +227 96 82 89 84 Dan kuyi payment ku more karatu.. MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 *RUFAFFEN SIRRI* *NA SADNAF* *ADABI WRITERS ASSOCIATION* *Page 10* A haukace Kabiru ya ringa girgia Karen Yana kuka wiwi,shi kadai yasan wahalar da ya sha kafin a iya hada masa abinda zaiyi ya samu cikar burin sa,sai a yau da zai samu cikar burin sa Yesmeen ta kashe masa arzikin sa. Ya dauki abincin ya kurawa plate din ido, zuciyarsa kamar tayi bindiga saboda bakin ciki,ba Mai Masa aika aikan nan sai Yesmeen ba wacce ta saka masa ido sai ita daga fita yayi fitsari shine ta Shiga kitchen taje ta masa wanan aika aikan. Shikenan duk burikan sa da wahalar da ya Sha ya tashi a banza, Yesmeen ta jawo mai Asara A wani irin haukace yayi cikin gidan jikinsa na wani irin rawa ba abinda zai hana ya raba Yesmeen da ranta a yau. Bugun da yayi wa k'ofar palon yasa Sajeeeda mik'ewa a tsorace tana "Abban Nusrah lafiya"? Ko kallon ta bai yi ba yayi hanyar d'akin yesmen Yesmeen kuwa tunda taga yayi waje ta shige d'akin ta ta kulle wani irin tsoro ne ya shigeta a lokacin da Suka hadu a k'ofar kitchen sai taji ta fara nadamar ma zuba shinkafar beran dan tasan indai Karen ya mutu atake dole Kabiru ya zargeta tunda yaci karo da ita a lokacin da take fitowa daga kitchen, kirjinta kamar ya fado saboda fargaba ta tsaya a window tana kallonsu. A lokacin da Karen ya zub'e a kasa taji Kabiru ya Kira sunanta bandaki tayi a guje dan tasan yau kashinta ya bushe kuka kawai take a jiya tayi mafarkin Karen na ta cizon Sajeeda har sai da Sajeeda ta daina motsi,sau biyu tana mafarki a jere hakane yasa ko da ta tashi,sai taji gabadaya ta kasa samun nutsuwa zuciyarta tayi ta rayya mata da ta zuba wa Karen maganin b'era dan daga mafarkin da take tasan karen su Kabiru ke so ya cutar da Sajeeda,bazata iya zuba ido tana kallo ba, dole tayi wani Abu. Bugun da Kabiru ya fara yiwa kofarta yasa ta saki ihu dan ba k'aramin bugu yake yiwa k'ofar ba ta tuna yadda ya ringa rantsuwar zai kasheta idan ta Kara masa shishigi. Sajeeda kuwa hankalin ta ba karamin tashi yayi ba da ta ga yadda Kabiru ke k'ok'arin balle k'ofar d'akin Yesmeen Yana rantsuwar sai ya kasheta. Cikin tashin hankali ta fara magana tana "Abban Nusrah Mai Yesmeen din ta maka haka dan girman Allah kayi hakuri karka manta marainiya ce ka rufa min asiri mai ta maka haka dan Allah" Cikin jajjayen idonsa ya kalli Sajeeda Yana "Kinsan Allah yarinya nan sai na kasheta sai dai duk abinda zai faru ya faru" ido Sajeeda ta zaro cikin tashin hankali tana " A hayyacin ka kake kuwa Kabiru Mai ta maka da zaka kasheta innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" Tace cikin ihu a daidai lokacin da ya buga k'ofar da balain k'arfi ya balle,ya shige yana hucci kamar wani zaki bai yi wata wata ba ya fara buga k'ofar bandakin da karfinsa. Sajeeda ta saki ihu Kamar yadda Yesmeen dake cikin bandakin ke zunduma ihu tana azo a taimaka mata. Sajeeda kuwa ganin da gaske idon Kabiru ya rufe idan har ta bar shi ya shiga bandakin shaidan na iya cin galaba a kansa ya kashe mata Yesmeen. Jan kabirun ta farayi da karfinta tana rokon sa shi kuwa iya karfinsa yake tura k'ofar dan ya balla kofar ita kuwa Sajeeda ta Kankame shi duk yadda yaso ya tureta ya kasa dan ba karamin kankama ta masa tana ihu ba. Kabiru ya runtse idonsa jikinsa na cigaba da rawa hawaye sai zubo masa yake na asarar da Yesmeen ta jawo Masa yanzu duk mafarkin sa na yin kudi ya tafi a banza dan dak'yar idan shugaban zai Kara sauraransa dan Yana ta basu wahala a duk abinda aka ce yayi bai yi ba Sajeeda da zai samu komai yazo masa cikin sauki,ta bijire masa hanyar da ya rage Masa Yesmeen ta ruguje masa Anya Yesmeen dinan mutum ce kuwa"?ko dai tasan dalilin daya saka ya kawo Karen cikin gidan. Hucci kawai yake Sajeeda kuwa har lokacin tana Kankame dashi tana bashi hakuri kamar yadda yesmeen dake bandakin ke aukin bashi hakuri tana sharrin shaidan ne ya yafe mata. Baya Jin kwarin jikin sa saboda irin bugun da yayi wa k'ofar d'akin nata murya can kasa da tunanin daya darsar Masa na idan har ya dage zai yiwa Yesmeen wani abu,asirinsa na iya tonuwa a gaban Sajeeda dan Yesmeen na iya fadar wani Abu ko shi zuciya tasa ya Fadi wani abu asirin sa ya tonu. Ki cikani Sajeeda na fasa yi Mata komai Karen da na ce Miki ba nawa bane na abokina ne Yesmeen ta sakawa shinkafar bera baki ga yadda abokina ke ji da Karen nan ba dazu ma sai da muka yi waya na jadadda Masa zan maida Masa gobe yarinyar nan da ta tashi ta zubawa Karen shinkafar bera" Kabiru yace cikin dacin zuciya idonsa na Kara cikowa da ruwa dan dauriya kawai yake shi kadai yasan tashin hankalin da yake ciki da sai da komai yazo masa karshe Yesmeen ta Masa haka, duk saboda cikar burin sa yak'i sallah har tsawon sati daya,yayi wanka da jini,ya Sha jini yaje makabarta karfe biyun dare ya binne abu sai da ya zo matakin karshe Yesmeen ta kashe shi. Hawaye suka Kara zubo masa daya tuna kalar wahalar da ya Sha har ciwo yaji a garin gudu dayaje makabarta binne abu, Sajeeda kuwa cak ta tsaya tana kallon shi a lokacin da taga Wai duk wanan abin saboda Karen da ya kawo ne,tsabar mamaki kasa ma matsowa tayi Saboda yadda taga ya fice a hayyacin sa har da kuka,ko da dan cikinsa ne ya rasu iya tashin hankalin da zai nuna kenan, saboda Karen dama yake kirarin kashe Yesmeen har da kukansa.? Kabiru hanyar waje yayi Yana ji Ina ma mafarki yake yi ya Kara yin bayan gida yana kallon Karen,ko kashe Yesmeen yayi yanzu baya Jin zai hucce,zai so ya azabtar da Yesmeen,zai so yaga Yesmeen ta Sha wahala kafin ma ya kasheta. Da Jan kafa ya juya yayi hanyar waje dan wajen Rabiu zaije ya fada Masa duk Abubuwan da suka faru. Sajeeda kuwa har ya fice mamaki bai saketa ba kanta yayi mugun daurewa da wanan al amari dama duk wanan tashin hankalin akan Karen da Kabiru ya kawo ne tana Jin motsin fitarsa. Ta buga k'ofar toilet din tana "ki bud'e Yesmeen ya fita" Yesmeen bud'e k'ofar tayi har lokacin jikinta rawa yake idonta yayi jajjur saboda kukan da ta Sha. Koda ta fito Sajeeda ido ta zuba mata dan bama tasan tunanin da za tayi ba a yanzu A hankali ta Kira sunan Yesmeen tana "Yesmeen da gaske ne ke Kika kashe Karen da Abban ku ya kawo"? Yesmeen bata iya magana ba dan batasan yadda zata yiwa Sajeeda bayani ba tunda idan har ta fada Mata ita ta kashe Karen sai ta tambayeta dalili. "Yesmeen Mai yasa Kika kashe Karen Wai Mai ke faruwane na kasa gane abinda ke faruwa Mai yasa Kika kashe karen"? "Umma yadda kike mafarki da karen nan haka nake mafarki da Karen ko bacci bana iya yi, haka Zan ta mafarki ya shigo Yana k'ok'awa dani idan kinzo cetona sai ya koma kanki hankalina ya kasa kwanciya da Karen a gidan nan shi yasa na saka masa maganin b'era" Yesmeen ta karashe tana mamakin yadda ta samu tayiwa Sajeeda karya dan bazata iya fitowa ta fadawa Sajeeda gaskiyar abinda ya faru ba dan da ace duk a hirar su ta tab'a zargin kabirun ne sai ta fada Mata,bata taba zargin sa ba tafi zargin abokinsa idan ta fito ta fada mata abinda ke faruwa ba lailai ta fahimceta ko ta yarda da ita ba" "Da kinsani baki kashe shi ba Yesmeen tunda na fada miki gobe yace zai maida Karen wajen Mai shi,ransa yayi mugun b'aci da abinda kika yi,ni tunda nake dashi ma ban tab'a ganin bacin ransa haka ba abin ya bani mamaki akan Kare hankalin sa ya tashi haka har da kukan sa wlh har yanzu mamaki nake na d'auka wani mugun abu Kika masa Allah dai ya kyauta Yesmeen abinda za'ayi ki hada kayan ki kala biyu kije wajen hajiya kareema kice nace kiyi kwana biyu zuwa lokacin nasan Abban ku ya hucce sai na Miki waya ki dawo" Yesmeen jiki na rawa ta hau hada kayanta dan ko Sajeeda bata ce ta tafi wani wajen ba bata isa ta kwana a gidan ba,tasan Kabiru bazai tab'a barin ta ba dole zai mata wani Abu,idan har zai iya cutar da Sajeeda matar sa uwar yayansa wacce ita da bazai cutar da ita ba. Tana gama hada kayan ta Sajeeda ta d'auko kudi ta bata akan tayi kudin mota dan hajiya kareema kawar tace a Kuma tsohon unguwar su take. Koda ta karba har tazo fita ta dawo baya tana kallon Sajeeda ji take Kamar ta rik'e hannun ta ta fada Mata duk abinda ke faruwa,sau uku tana gwada bud'e bakin ta dan ta fadawa Sajeeda abinda ke faruwa sai taji ta kasa,haka kawai hawaye ya hau zubo mata gani take idan ta tafi Kabiru zai cutar da ita amma ba yadda za tayi. Sajeeda dungure Mata Kai tayi tana "ke Kika jawowa kanki ai da kinyi hakuri da gobe zai fitar mana da Karen daga gidanan kije idan na samu na shawo Kan sa yau Zan kiraki ki dawo yau gidan wani iri zai yi idan bakya Nan" "Umma Dan Allah ki dage da Addu'a umma Ina yawan mafarki marasa dadi umma karki yi wasa da Addu'a Kamar yadda kike zargin abokin Abba nima na fara zargin sa dan Allah umma kiringa addua kina yi mana" Murmushi Sajeeda ta saki tana "Ina Addu'a yata in Sha Allah ba abinda ya Isa ya mana har sadaka zan fara yi dan sadaka maganin masifa ce in Sha Allah ba abinda zai iya yi mana idan tarayyar sa da Abban ku ba alheri bane Ina rokon Allah ya kawo karshen abotar su Allah ya Miki albarka" Ameen umma Yesmeen tace tana jin zuciyarta wani iri bazata yafewa kanta ba idan har wani Abu ya samu Sajeeda Anya bazata tsaya ta fada Mata gaskiya ba Mai yasa Sajeeda ta kasa d'aukar haske a duk abinda ya faru,daga tashin hankalin da Kabiru ya nuna na mutuwar Karen ya Kamata ace Sajeeda ta gane wani Abu amma ta kasa ganewa. Har bakin gate Sajeeda ta rakata sai tayi kamar zata mata magana sai ta kasa har Sajeeda ta maida k'ofar gate din ta rufe. Banda bata san ta dagawa Sajeeda hankali ba abinda zai dawo da ita gidan kabiru ba abinda ya faranta Mata sama da karen da ta kashe dan tasan ta wargaza komai a yanzu Kuma addua zata dage ba dare ba rana. Kafin ta samu abun Hawa ta tsaya a hanya ta siyi alewa duk yaron da tagani sai ta bashi. Sajeeda Har karfe goma na dare Abban Nusrah bai dawo ba zuwa yanzu sai naji hankalina ya tashi na kasa gane Mai yake damun Abban Nusrah hakika uban yayana ya canza akwai wani boyayyen al amari,tunda Yesmeen ta tafi na fara mazartar maganganun ta sai naga kamar akwai abinda take b'oyemin haka kawai bazata ce na ringa addua ba,yadda Abban Nusrah ya nuna tashin hankalin sa akan Kare har yanzu kaina a daure yake. Haka tunani ya cike min zuciya na rasa tunanin ma da ya kamata nayi. Abban Nusrah bai dawo gidan ba sai wajen Sha biyu na dare na dauka zai dawo fuskarsa a hade sai naga fuskarsa a sake ya dawo. Bai nuna wani abu ba Kamar ma wani Abu bai faru ba har na bashi abincin sa ya fara ci Yana fada min dalilin daya sa bai dawo da wuri ba Kaya ya Kai wani kauye, Ni kuwa ganin sam bai nuna wani abu ba yasa na fara magana cikin kwantar da murya Ina "Abban Nusrah dan Allah kayi hakuri da abinda Yesmeen ta maka na hadaka da girman Allah" "Haba haba ba komai fa ni har na manta ma dan dama abokin nawa nake ji Koda naje wajen sa na fada Masa abinda ya faru bai wani nuna bacin ransa ba shi ya sa na sauko dama shi nake ji ya bani aron Kare na kashe masa,Amma a yanzu na sake gano wani goben nan Zan d'auko bai Kai Wanda ya mutu girma ba muna bukatar Kare a gidanan" "Abban Nusrah da ma hakura kayi da kawo Mana Kare cikin gidanan malaikun Rahama basa shiga gidan da ake da Kare wallahi" "Karki damu wlh wanan Bai Kai wancan girma ba Mai kyau ne Sajeeda gidanan fa sai da Kare saboda gadi nidai fatana ki jawa yarki kunne Kar ta sake ta cutar min da Karen nan wlh idan ta tab'a wanan ba kyalle ta Zan yi ba" "Ai bama ta gidanan saboda ta tsorata saboda yadda kayi fushi shi ne nace sai ka dawo na baka hakuri naga ka hucce sai ta dawo" "Haba ba komai tayi dawowar ta" "Na gode Abban Nusrah" Hira muka Dan tab'a har bacci yayi awon gaba dani. Kabiru Wajen karfe biyun dare ya tashi ya fice daga d'akin yayi waje ba jima wa ya dawo cikin sand'a ya nufi d'akin Yesmeen Yana murnar yadda komai yazo masa da mugun sauki zai aiwatar da aikinsa Yesmeen bata nan. Yana Shiga d'akin Yesmeen ya taka kujera ya cire glass din fitilar dakinta Yana zuba murmushin mugun ta mulmulen abunda shugaba ya bashi ya saka a fitilar kwan ya maida glass din Kamar Bai saka komai ba ya kashe fitilar Yana "ke da gani Yesmeen sai dai a lahira ke da gani sai dai idan baki dawo cikin gidan nan kin kunna fitilar nan ba shegiya tsinaniya" Ya fito daga d'akin ya rufo k'ofar ya koma d'akin Sajeeda. Washegari da yamma sai gashi ya kawo wani Karen sai dai wanan Karen bai Kai Wanda ya mutu muni ba. Sajeeda kanta da ta ga Karen bata wani ji ta tsorata ba da sassafe ta kira Yesmeen akan ta dawo Abban ta ya hakura. Wajen karfe biyu ta dawo gidan Dan haka kawai taji ta matsu ta dawo dan Bata so Kabiru yayi wa Sajeeda wani abu. A lokacin da Kabiru ya dawo da hijabin ta har kasa ta fita ta gaishe shi. Bai nuna mata komai ba ya amsa cikin faraa ta Kara bashi hakurin abinda ta masa ya saki murmushi Yana "kinci darajar abokina ya hakura bai yi fushi ba yanzu ma na sake kawo wani Karen saura ki Kara kashe min shi" Yesmeen sunkuyar da kanta tayi dan tasan akwai mugun abun da yake so ya aikata A ranar bata ji motsin sa a bayan gida ba har aka kwana biyu sai taji hankalin ta ya kasa kwanciya tasan dole da wani abu. Salo kawai Kabiru ya canza dan ba yadda za'a ya yafe Mata cikin sauki ya Kuma k'i yi mata wani abu. Haka kawai ta tsiri Azumi,Kamar dai wancan Karen Yana kaiwa Karen abinci da komai Amma baya zuwa biyun dare yayi Abubuwan daya Saba yi, Yesmeen kuwa tunda ta dawo bata tab'a kunna fitilar d'akin ba dan tana iddar da Sallah asuba zata hau mafarkin tana kwance wata ta shigo ta kunna fitilar glass din ya fashe Mata a ido tana ihu sau uku tana mafarkin hakane yasa take tsoron Kuna fitilar a zahiri idan dare yayi sai ta kunna hasken wayarta tayi uzurin ta. A yau ma bakin ta d'auke da azumi wajen karfe hudu bacci yayi awon gaba da ita. Sai ta fara mafarkin wata ta shigo d'akin ta taka abu tana ta addua ta cire glass din fitilar ta Ciro wani mulmulallen abu ta Kai bandaki ta fito. Ko da ta farka gani tayi kamar a gaske wata ta shigo d'akin. Ta rasa mai yasa take irin wanan mafarkin. A haka ta sha ruwa zuciyar ta cike da tunani. Kabiru Sau uku Yana zuwa wajen shugaba Yana fada masa ba abinda ya samu Yesmeen har yanzu bai ga wani Abu ya same ta ba,gashi lokacin da aka bashi yayi aikin yayi Yana tsoron yaje yi Yesmeen ta gan shi. Shugaban ce Masa yayi yaje har Yanzu Yesmeen Bata kunna fitilar bane idan har ta kunna ita da gani sai dai a lahira Kuma a yau ya tabbatar da yayi abinda Suka saka shi ko Yesmeen ta gan Shi zasu gani ta nan suyi maganin ta,da haka ya samu kwarin gwiwa ya dawo Yana ta mamakin Yesmeen yarinya kamar mayya ta gagare shi yayi mamakin tsawon lokacin nan yadda taki kunna fitilar dakin ta kamar wacce tasan abinda ke faruwa ai ko taki kunnawa sai ya mata dole ta kunna dan ba wacce ya mugun tsana kamar ita idan ya makantar da ita bata da idon da zata cigaba da saka masa ido. 2am Wajen karfe biyu dare Yesmeen ta farka saboda Haushin karen daya dameta. Tunda Kuma ya kawo wanan Karen bai tab'a irin wanan Haushin ba,tashi tayi zaune tana Jan tsaki ta jawo buta ta daura alwala sai dai ko da ta tadda sallah sai taji ta kasa ma nutsuwa tayi sallah saboda Haushin da Karen yake yi. Ko da ta sallame taji Karen na cigaba da haushi. A hankali ta nufi wajen window dan ta leka dan tasan dai yanzu Kabiru ya daina zuwa bayan gidan. Koda ta leka abinda ta gani ne yasa numfashin ta d'aukewa. Kabiru ta gani a durkushe akan gwiwarsa ya daure karen yana ta saduwa da karen. Rawar da jikinta keyi yasa ta zubewa cikin tashin hankali abinda ta gani...... Wanan page din yaja hankalina na fara rubuta labarin nan dan akwai Abubuwan ban alajabi a cikin novel dinan Allah ya tsare Mana imaninmu Anan na kawo karshen free pages din RUFAFFEN SIRRI Shin Yesmeen na kunna fitilar dakinta Shin Kabiru na samun cikar burinsa ? Menene makomar Sajeeeda RUFAFFEN SIRRI akwai ban tausayi da alajabi shin Yesmeen ce abar tausayi ko Sajeeda ku biyo sadnaf a cigaban labarin ga Mai san ta samu cigaban sai ta biya 500 ta acct dinan 2029764071 first bank nafisa Nuhu ko katin mtn ta layin Nan 08033719070 ko ta layin Nan 08068484400 sai a turo da shaidar biya ta Wanan layin 08033719070 ko wanan layin 08068484400 mutanen Niger Kuma ku tuntubi wanan layin +227 96 82 89 84 *Ahayye wata tafi wata💃🏼 Hajjaju kike ko kuma yar rakiyar hajiyoyi🤗 kina amsa sunan mace ko muna mata kika rako🤔 Kan sanyi dai nake magana kar kice ina ci miki fuska🫣 Cikin nau'in sanyin wanne matsalar ki ❓ NI MAMAN HIDAYA KANO na zo muku da maganin SANYI gangariya Wanda bashi da illa ga Babba da yaro zaku sha ku godewa Allah ku gode muni domin kuwa duk wani nau'in sanyi da ya addabi rayuwar ki ya hana ki sukuni da rawar hantsi to ga maganin sa da yardar Allahu . Rashin Jin dadin xxx Rashin gamsuwa Rashin dandano🤦🏻‍♀️ Hajiya farin ruwa ne ko kuraje🤗 budewa ce matsalar ko rashin saukar ni'ima in shaa Allahu kukan ki ya kare👌🏻 Zan baki maganin da a kalla sai kin kai kimanin wata guda kina amfani da shi zai shiga lungu lungu Sako Sako na jikin ki ya wanko shi yayo waje da shi daga sannan kema sunan ki ya canja a fara lissafa ki cikin mata. *Dan Allah Mama na ki gyara ba sai ya gaji ya dakko wata ba ki rasa makama.* Naira 3000 ne maganin mu amma ina mai tabbatar miki da cewa in shaa Allahu zaki gode zaki dariya kuma ki kawo wasu ma dan samun tasu maslahar *Akwai kuma sabulu da zai wanke ya tace ya futar da duk wani nau'i na sanyi da ya zo ya tare a wannan wuri mai daraja kama daga kuraje budewa futar wari da farin ruwa duk zai maganta da ikon Allah akan 1500* *INA GARIN KANO UNGUWAR KADAWA TA RIJIYAR ZAKI* 07014761335 kira ko whatapp😍 ina son ku shi yasa nake so ku gyara MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA WACCE TAKE SO TAYI KARANTA RUFAFFEN SIRRI TA BIYA 500 ZUWA 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN ZUWA LAYIN NAN 08033719070 KO 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA ZUWA LAYIN NAN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 MUTANEN NIGER KU TUNTUNBI LAYIN NAN +227 96 82 89 84 *PAGE 11* Sallati kawai Yesmeen keyi jikinta na wani irin rawa,ta kasa yarda da abinda ta gani,da hannu biyu ta rik'e bakin ta dan ba karamin kaduwa tayi da ganin Kabiru na saduwa da Kare ba,wanan wane irin masifa ne?har neman abin duniyar nasa ya kai ya kwanta da dabba,taya dan Adam zai kwanta da dabba ta kasa yarda da abinda ta gani ko dai idonta bai gane mata daidai bane. Ta kara mik'ewa a hankali ta leka har lokacin Kabiru na tsugunne akan gwiwarsa Karen Kuma Haushin da ya ke ya ragu,haka ta zuba musu ido har Karen ya zub'e a kasa tun Yana haushi kad'an kad'an har ya daina. Da sauri ta bar jikin window a lokacin da taga ya tashi tsaye Yana k'ok'arin maida wandon jikinsa. Tana Jin motsin sa har ya dawo cikin gidan ya rufe k'ofa. Ta mik'e zaune zuciyarta na rabuwa gida biyu tana tsoron ya tab'a Sajeeda bayan ya sadu da Karen nan. Tana tsoron ya sakawa Sajeeda cuta,bata da burin da ya wuce ta ceto Sajeeda bata san taya zata ceceta ba yanzu idan yaje ya tab'a Sajeeda fa Bata tsaya wani dogon tunani ba duk da bata da tabbacin zata iya yiwa Sajeeda wani magana ta fito daga d'akin ta da sauri ta nufi d'akin Sajeeda ta hau kwankwasa k'ofar. Kabiru ya tsaya cak da shafa Sajeeda da yake cikin tsananin mamaki da fargaba waye zai zo ya ringa buga k'ofa a daidai lokacin da zai yi aikin da aka saka shi na karshe Sajeeda kuwa da yinin ranar gabadaya ta ringa Jin jikinta ba dadi,wani zazzabi zazzabi ma take ji bata San me ke damun ta ba,ko a yanzu da Kabiru ya fara shafata ji take kamar ta hana shi dan ba dadin jikinta take ji ba,amma ba yadda zata yi saboda ya kwana biyu bai samu nutsuwa da ita ba, Jin ana kwankwasa k'ofar yasa tayi saurin jan bargon kirjinta na bugawa Kabiru kuwa ya rarumo rigarsa ya na ayyana wa a ransa akan ba mayya da take san hana mi shi cikar burinsa sama da Yesmeen Yana zuwa ya bud'e k'ofar Kamar yadda yayi tsamani yesmen din ce a tsaye Take yaji ransa ya b'aci ya fara zargin Yesmeen ba mutum bace Mai yasa a duk lokacin da zai samu cikar burin sa sai Yesmeen ta zo masa Cikin mugun kallon tsana kamar ya harbeta yace "lafiya"? "Abba cikina ke ciwo dan Allah magani nake so na karba a wajen Umma" "Kin bata ajiyar magani ne dan kawai kina ciwon ciki zaki zo ki ringa kwankwasa Mana kin bawa umman taku ajiyar magani ne ba kije kin bugawa su Saifullahi ba sai nan d'akin Kika yo Yesmeen"? Yesmeen na k'ok'arin magana ya daka Mata wani mugun tsawa Yana "fita ki bani guri kafin na babalaki Allah yasa ciwon cikin ya zama ajalin ki yace kasa kasa Yesmeen ta fita da gudu tayi dakinta. Koda ta Shiga safa da marwa kawai take dan jikinta na bata zai cutar da Sajeeda gashi babu yadda zata iya taimaka mata. Har aka Kira sallah Asuba bata wani samu nutsuwa ba addua kawai take Allah ya Kare Sajeeda kada Allah ya bashi ikon cutar da Sajeeda. Sajeeda Ina Jin Yesmeen ke buga k'ofar na fara k'ok'arin tashi sai dai kamar wacce aka yiwa duka bama na iya d'aukar jikina,Ina Jin Abban Nusrah na Mata masifa nasan ba karamin abu yasa Yesmeen tazo Neman magani a wajena ba Kiran Abban Nusrah nake dan nace Masa ya taimaka ya mik'a mata maganin ciwon ciki dan akwai a gaban mudubina amma bana Jin Yana jina har ya rufo k'ofar a fusace. Ya cire rigarsa ya hau gadon na hau ce.masa "Abban Nusrah kila cikin nata ba karamin ciwo yake ba shi yasa kaga tazo neman magani daddaren" Tsaki ya ja yana "Wlh Yesmeen bata da hankali taya zata zo ta ringa buga Mana k'ofa daddaren nan ba za ta iya Shiga kitchen ta d'auko kanwa ta Sha ba sai tazo tana buga mana k'ofa" Ina k'ok'arin magana ya matso kusa dani, sai naji gabana ya yanke ya Fadi tamkar yadda mace take Jin faduwar gaba a Daren ta na farko,na rasa mai ke damuna. Koda ya fara shafani ji nake kamar na ture shi,amma sai naji na kasa,Koda yazo samun nutsuwar sai naji jikina na mugun rawa sai na dan hade jikina hakane yasa ya bud'e idonsa Yana kallona Sai hawaye ya hau zubo min ta gefen idona bansan dalili ba "Lafiya Sajeeda"? "Bana Jin dadi Abban Nusrah dan Allah ka bari zuwa gobe" "Bazan iya ba Sajeeda a Matse nake kiyi hakuri Koda ya shigeni sai naji kamar ba jikin sa ba dan wani irin sanyi naji gabana ya d'auka Kamar Kankara har ya samu nutsuwar. Bangane wa kaina ba. A kwance kawai nake amma jikina ba daidai yake ba. Ko da aka Kira Sallah Asuba kasa ma daga hannu na nayi ballantana na tashi nayi wankan tsarki. Ina kallon Kabiru ya Shiga bandaki yayi wanka ya fito sai daya saka Kaya ya juyo Yana "ya nagan ki a kwance bazaki yi wankan bane"? Magana ma wahala take min sai da ya Kara jefo min tambaya na bud'e bakina dak'yar Ina "Abban Nusrah jikina gabad'aya ba kwari magana ma dak'yar nake yi wlh bana Jin dadin jikina" Matsowa yayi kusa dani ya hau tab'a jikina Yana "Kuma naji jikin ki ba zazzabi ki bari idan gari ya waye sai na Kai ki asibiti a duba ki, yanzu ki daure ki tashi" Ya fara k'ok'arin mikar dani zaune. Dak'yar na zaunan kafin ma na tashi sai da nayi dagaske dan sai nake jin kamar an cire wani abu a jikina iska kamar zai daukeni. Har bandaki ya rakani sai da yaga na fara wankan ya tafi massallaci. A daddafe nayi Sallah dan jiri kawai ke dibana. Kabiru. Koda ya fita bayan gida yayi da sauri dan jikinsa wani irin kaikaiyi yake masa daga yin wanka d'akin da yake ajiye Abubuwan da aka bashi ya bud'e ya d'auko wani ruwa ya wanke gabansa dan shi zai taimaka masa gaban nasa ya daina kaikaiyi. Yana kuwa zuba ruwan gaban nasa ya rage kaikaiyi. Yau zuciyar sa cike take da farin ciki bayan duk wahalar daya Sha dai yau ya samu cikar burin sa gabad'aya abubuwa duk da ya Kamata yayi ya Shiga sahun masu mugun kudi yayi,abinda ya rage masa shine cikar burin sa akan Yesmeen dan Yesmeen babbar matsala ce a rayuwar sa, bai sani ba ko Aljannun da babarta ta bar Mata gado ke taimaka mata, dan jiya yayi matukar mamaki da tazo tana buga musu kofa,sama da sati biyu da ya saka Mata dutsen a cikin fitilar dakinta amma tak'i kunnawa ballantana ta daina gani, yaso ya kau da ita gabadaya amma shugaban su yace bazai Yu ba sai dai a makantar da ita din. A yau ba gobe ba sai ya tilasta wa Yesmeen kunna fitilar d'akin ta. A tsakar gidan yayi sallarsa a gurguje dan haka kawai yaji baya kaunar zuwa massallaci sallar ma yinta kawai yake. Yana iddar wa ya nufi wajen da Karen ke kwance ya d'auki gawan Karen ya saka a buhu Kamar yadda aka umarce shi dan Karen dama mutuwa zai yi idan dai ya samu cikar burinsa,da ace bai mutu ba sai ya rasa arzikin da yake ta nema ya Kuma yi rasa jinin sa guda daya wanda shine babban tashin hankalinsa ace Wai yau ya wayi gari ya rasa jinin sa yana da dogon buri a Kan yayansa ko a yanzu visa zai nemawa Saifullahi da Faisal su tafi waje karatu Kamar yadda duka yayan Rabiu suke kasar waje. Duk da yasan Sajeeda ba lailai taji dadin arzikin sa ba haka zai dage ya faranta Mata,yaso a cikin kwanciyar hankali yayi arzikin nan,bai so ya tab'a lafiyarta ba bashi da yadda zaiyi ne dan Yana matukar bukatar kudin idan ya tuna halin da aka ce masa zata Shiga duk sai ya rasa me ke Masa Dadi,kasan zuciyarsa sai yayi taji kamar bai mata adalci ba idan Kuma ya tuna shawarwarin da Rabiu ya bashi sai yaji ya rage damuwa. Koda ya koma ciki A dakin Sajeeda ya tarar da Yesmeen tana ta zubawa Sajeeda sannu idon ta ya Kada yayi jajjur saboda kukan da tayi. Ya riga da yasan halin da Sajeeda zata Shiga kasan zuciyarsa ji yake dama Yesmeen ce da yaji Dadi. Wayance wa yayi ya nufi wajen Sajeeda yana "Wai jikin ne Sajeeda"? Kai kawai ta iya gyada masa dan ita kadai tasan halin da take ciki. Yesmeen kuwa kukan tausayin Sajeeda kawai take dan tana ganin Kabiru ya fita ta Shiga d'akin Sajeeda dan hankalin ta ya kasa kwanciya so take kawai taga Sajeedan Sai dai tana shiga d'akin Sajeeda ta mik'o mata hannu tana "Yesmeen kuzo ku kaini asibiti bani da lafiya" Yesmeen da saurinta ta Isa wajen Sajeeda ta hau Mata sannu tana tambayar ta Mai ke Mata ciwo,idan har cutar da Sajeeda yayi tana da laifi nata laifin ma yafi yawa sai a yanzu take matukar nadama da bata fadawa Sajeeda abinda ke faruwa ba gashi Kabiru yayi nassara wajen cutar da ita. Kabiru kuwa cikin nuna tsananin damuwarsa ya d'auko mukulin motarsa Yana Sajeeda ta tashi su tafi asibiti. Da taimakon Yesmeen Sajeeda ta shirya Suka tafi asibitin,Yesmeen taso ta raka su Kabiru ya hana akan ta zauna ta kula da gidan Tunda Suka tafi Yesmeen ta rasa me ke mata Dadi. Kan ta balain ciwo yake mata saboda rashin bacci hakane yasa ta dan kwanta kafin su kabirun su dawo dan ta gama aikin ta. Tana kwanciya bacci yayi awon gaba da ita ta hau mafarki Mafarki A kwancen da take taga Rabiu ya shigo d'akin ya taka kujera ya cire glass din fitilar d'akin ta ya saka wani abu amulmule kamar ball ya maida glass din ya rufe ya sauko ya tafi. Ita dai tana kwance tana ta mamakin abinda yazo ya saka a fitilar. Mik'ewa tayi ta nufi wajen makunin ta kunna fitilar dan sai take ganin kamar kwan fitilar ya canza. Ta na kunnawa glass din ya fashe Mata a ido,ta fara ihun idonta haka tayi ta tsalle a mafarkin tana Jin radadi a idonta. A firgice ta tashi daga bacci a lokacin da taji an Kira sunan ta da k'arfi ta bud'e idonta taga ashe mafarki take daga kwanciyar ta ashe. magriba tayi. Kabiru ta gani a bakin k'ofar ya mugun hade rai Ta mik'e da sauri tana "Abba kun dawo ya jikin umma?" "Ya kike Zama a cikin duhu zo ki kunna fitilar nan dan d'akin ki yayi duhu da yawa... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH* *Page 12* Yesmeen kirjinta ne ya doka da k'arfi da taji yace ta kunna fitilar d'akin,take mafarkin da tayi yanzu nan ya hau dawo Mata,tasan akwai muguntar da Kabiru ya hada mata ta dade da sanin Kabiru naso ya cutar da ita ba yadda zata yi da hankalin ta ta kunna fitilar d'akin ta "Baki ji mai nace miki bane kizo ki kunna fitilar nan nace karki Kara kashe wutar d'akin nan" Hannun ta rawa kawai yake ta rarumo wayarta tana "Abba na kunna fitilar dazu ai Kamar bulb din ne ya lalace shiyasa nake amfani da touch din wayata" Kabiru na k'ok'arin magana Hamza kanin su Saifullahi ya fado d'akin Yana "Abba umma tana Kiran ka" Kabiru wani irin kallo ya watsawa Yesmeen Ya kasa gane Kan Yesmeen daga yadda take rawar jiki da alama ta gane akwai abinda ya saka a fitilar d'akin ta ya Rasa wacce irin yarinya ce ita ya juyo zai fito daga dakin kenan Hamza ya Kai hannun sa wajen fitilar Yana "Aunty Yesmeen d'akin ki duhu" A lokaci guda Kabiru da Yesmeen Suka isa wajensa,Yesmeen ta tunkuda hannunsa Kabiru cikin ihun tashin hankali yace 'karka kunna fitilar nan Hamza" Saura kiris ya ya sume saboda tashin hankali a gaban idon sa Hamza ke neman makancewa bayan Annur ya kurmance,cikin borin kunya ya dakawa Hamza tsawa Yana ya fita,Hamza ya fice daga dakin da gudu ,Kabiru bai yi wata wata ba yayi Kan Yesmeen ya rufe ta da mugun duka Yana "kin zame min masifa Yesmeen dole ki bar gidan nan kafin ki jawo min wani tashin hankali" Dak'yar Yesmeen ta kwace daga bugun da yake mata tayi bandakin ta ta rufo k'ofar tana ihun kuka Daga abinda ya faru ta Kara tabbatar da zargin da take yiwa Kabiru nasan cutar da ita tunda har ya gigice daya ga Hamza na neman kunna fitilar d'akin, anya zata zauna a gidanan Kabiru ya samu nassara a kanta, zaman ta ma a gidan bai zo yayi amfani ba tunda bai fasa cutar da Sajeeda da take k'ok'arin taga ta taimakawa ba,dole tasan nayi kafin Kabiru ya kai ga shigowa d'akin ta ya caka mata wuka haka taci kukan ta a bandaki ta daura alwala ta fito. Kabiru kuwa yana fitowa daga d'akin Yesmeen yayi hanyar waje har lokacin kirjinsa bai bar bugawa ba da abinda ya so ya faru anya bazai ma cire abinda ya saka a fitilar d'akin Yesmeen ba Yana tsoro a cikin yayansa wani yaje ya kunna fitilar d'akin ya makance. Jiki na rawa ya d'auko wayarsa daga Aljihu ya Nemo lambar Rabiu Yana d'auka ya fara magana Yana "Rabiu na gaji da yarinya nan Rabiu yarinya nan ta zame min masifa ta riga da tasan sirrina kullum bibiye take dani,kasan jiya ma daddare Ina san nayi aikin da aka saka ni na karshe sai gashi tana buga k'ofa,ni nasan duk yadda akayi yarinya nan ta gani jiya, karfi da yaji tana neman hanani rawar gaban hantsi ,indai zan ganta da Sajeeda a waje daya sai nayi ta tsarguwa Ina Jin kamar zata fada Mata bansan Mai yasa shugaba yace ba yanzu ake bukatar jininta ba, wallahi ba ni da burin da ya wuce na kau da ita,kasan yanzu saura kiris dana ya Kunna fitilar d'akinta,duk wani abu da akace na mata sai ta tsallake,yarinya nan bana Jin ita kadai ce tasan akwai abinda na saka a fitilar d'akin ta dan k'in kunnawa tayi da yarona yaje kunna fitilar har da tunkude shi alamar tasan akwai wani abu Ina tsoron yarinya nan ta tona sirrina dole mu dau mataki" "Toh yanzu ya kake so ayi"? "So nake a b'atar da ita kawai tunda shugaba yace baza'a kasheta ba,kasheta zai zame min tashin hankali a b'atar da ita kawai na samu kwanciyar hankali. Na samu kudin nan a yanzu ya Kamata na more wa rayuwata amma yarinya nan a gidanan bazan samu kwanciyar hankali da zan ci kudina cikin nutsuwa ba,tunda tasan sirrina ni ba kace akwai wayanda ke siyan mutane ba"? Dariya Rabiu ya saka Yana "Siyar da ita zaka yi" "Eee siyar da ita zanyi ko na basu ma kyauta bana kaunar ganin yarinya nan,a rayuwa ba wacce na tsana sama da ita, indai tana gidanan asirina zai yi saurin tonuwa,a halin da Sajeeda take ciki yanzu bana san na bata k'ofar da zata zargeni,shi yasa ban fito da kiyayyar yarinya nan fili ba,amma indai da yadda za'a batar min da ita dan Allah ka taimaka min na mori arzikin nan cikin kwanciyar hankali. "Toh shikenan ka bari gobe idan mun hadu a kungiya duk sai ka fadawa shugaba abinda kake so ayi maka ba lailai sai da jinin Yesmeen zaka yi amfani nan gaba ba zaka iya nemo wani gwara a b'atar da ita tunda ta zame maka barazana" "Dan Allah a taimaka min" "Karka damu Abokina zaa san abinda za'ayi" Kabiru sai a lokacin ya samu kwanciyar hankali suka dan tab'a hira suka yi sallama Murmushi Kabiru kawai yake yana hararo yadda zai more rayuwarsa idan ya kau da Yesmeen. Koda ya koma ciki d'akin yaran ya fara zuwa ya zuba musu warning akan Kar Wanda ya Kara Shiga d'akin yesmen duk Wanda ya Kara Shiga sai ya ci mutuncinsa dan yana tsoron wani a cikin su yayi gangancin da Hamza yaso yi yau dole ma gobe ya cire abin tunda Yesmeen ta san da abu a fiitlar. Sajeeda Har muka je asibitin muka dawo da lodin magungunan da aka bamu ban ji wani sauki a jikina ba,a yanzu ma kasana nake Jin Yana d'aukar dumi shi kadai tsawon rayuwata ban taba Jin haka ba bansan Mai ya jawo min haka ba,Ina ta so na tuna abinda ya jawo min wanan dumi da leman da nake fama dashi na kasa tunawa,na San dai ba daidai nake ba kafin Abban Nusrah ya samu nutsuwa dani,da Kuma ya samu nutsuwa dani naji jikina ya Kara canjawa bansani ba ko rashin lafiya ne ya jawo min haka. Duk yadda naso na daure na dauki jikina kasawa nayi,haka na kwanta a daki, har Abban Nusrah ya shigo ya zauna a gefena ya ruko hannuna Yana tambaya ta jikina Hawaye na zubo min na fada masa yadda nake Jin jikina duk da magangunan dana sha. Cikin tausayawa ya hau min sannu ya kara b'allo min maganguna na sha ya zauna a gefena ya hau shafani Kamar wata yarinya,a ranar har daki ya d'auko abincina ya kawo min naci,inaso na fita na duba yarana amma bana san tashi dan sallah ma dak'yar nakeyi saboda Ina tsayawa Zan ji jiri na dibana. Koda na tambaye shi Yesmeen tunda na dawo banga ta leko ba sai cemin yayi maganin mura ta sha ta Dade da bacci. Shi ya ringa ja na da hira Yana ta bani labaran yadda yake samun kudi, Wai ana masa alheri a wajen aikin sa Yana tunanin ma zai fara gini A Abuja" Ni dai Jin sa kawai nake dan ni kadai nasan me nake ji a jikina a yanzu ma kaikaiyi nake ji sama sama sai naji kamar abu ya zubo. A haka na kwanta ni ba bacci ba ni ba Ido biyu ba,wajen uku dai bacci ya daukeni sai na hau mafarki Abban Nusrah ya Kai mu wani gidan bene wai gidansa ne nazo shiga na fada wani Rami dake gaban gidan,sai na hau ihu Ina mikawa Abban Nusrah hannu akan ya taimaka min na fito,a madadin ya taimaka min sai ya hau watso min kasa. Ihu nake da iya karfina amma ba mai jina sai da ya kusa gama rufeni da kasa na farka a gigice Ina sallati nabi na hada zufa,a hankali na kalli wajen da Abban Nusrah ke kwance naga baccin sa kawai yake har da munshari,a hankali na Kara tuno mafarkin da nayi Ina wane irin mafarki ne wanan Jina da nayi a jike kamar wacce tayi fitsarin kwance yasa na Kai hannu na shafa wajen da nake kwancen naji a jike,cikin mamaki na fara k'ok'arin mik'ewa tsaye Dan kamar dai fitsarin nayi,yadda naga zanin jikina a jike. Koda na cire zanin na Kai hannu jikina na shafa ruwan na Kai hancina dan na shinshina naji ko dai fitsarin nayi kasan zuciyata kuwa sallati kawai nake ko da na Kai hannu hancina wani irin wari naji nayi saurin cire hannuna hankalina a balain tashe "Wanan ruwan daga ina"? Na tambayi kaina Ina cire wandon jikina gabad'aya na Kara Kai wandon hancina naji wani irin wari Kamar gurbatacen kwai ya daki hancina na wurgar da wandon jikina na d'aukar rawa mai ke Shirin faruwa dani haka?wane irin ruwa ne wanan yake fitowa a jikina. Kuka na rushe dashi daya saka Abban Nusrah tashi a firgice Yana "Sajeedaa lafiya Mai ya faru"? "Abban Nusrah na Shiga uku na lalace kaga ruwa mai doyi ke fita a jikina innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Na Kara rushewa da ihun kuka Ya taso daga kwancen da yake ya zagayo wajen da nake tsaye Yana "wane irin ruwa Kuma Sajeeda"? "Farkawa nayi daga bacci najini a jike,kaga wajen da na kwanta Abban Nusrah kaga zanina mai ke Shirin faruwa dani Abban Nusrah tunda jiya nake Jin wani iri a jikina Abban Nusrah,tun jiya da ka kusanceni ban Kara jina daidai ba" "Bangane baki Kara jinki daidai ba Mai kike nufi?watakila infection ne dake ki kwantar da hankalin ki gobe da safe sai mu koma asibiti kije bandakin ki gyara jikinki" "A Ina zan samo infection Abban Nusrah idan ba kai ne ka saka min infection ba a ina zan samo" "Ta Ina Zan saka miki nima ki daina kukan nan kije bandaki ki gyara jikin ki gobe idan muka je asibiti sai muji Mai ya kawo Miki farin ruwan" Kuka kawai nake da iya karfina Gwara kowane rashin lafiya da wanan masifar dake neman Samuna,Taya ruwa zai ringa zubo min Mai wari, tunda nake a rayuwa ko discharge ban taba ba,amma dare daya na tashi ruwa na zubomin mai wari,nan ko maganin Mata indai na matsi ne bana amfani dashi saboda tsoro. Idan har ba Abban Nusrah ne ya kwaso wani abun yazo ya saka min ba Kuma iya sanina ba maneman Mata bane sai dai idan Wanan tsinanne abokin nasa ne zai dora shi a hanya mara kyau. Baccin da ban koma ba kenan na Shiga bandaki na wanke jikina da ruwan dumi da Dettol na samo sabon pant na saka,wanan tashin hankalin da na tsinci Kaina a ciki ya d'auke min tunanin mafarkin da nayi. Sai da nayi Sallah Asuba bacci ya daukeni. Yesmeen Bata wani samu baccin kirki ba dan gani take tana kwanciya Kabiru zai iya shigowa d'akin,a duniya ba Wanda take tsoro sama da Kabiru,a jiya sau uku tana taka abu dan ta cire glass din fitilar d'akin ta tsoro na hanata tasan akwai abu a cikin fitilar, mafarkin da tayi da ta kunna wutar d'akin ta hau ihun idonta ya tsaya Mata a zuciya,sai ta tafi tunanin yadda Annur ya kurmance tasan ita Kabiru ya so ta kurmance Allah ya tsallakar da ita,shine ya Kara biyo wa ta wanan hanyar dan ya makantar da ita tunda tasan sirrinsa sau uku tana mafarki iri daya ta kunna fitilar ta makance,bata mafarki a banza dan Sajeeda ma hanata take ta Fadi mafarkin da tayi,dan Haka ma mahaifiyar ta take indai tayi mafarki sai ya tabbata saboda ance tana da Aljannu,shiyasa da aka gano itama in tayi mafarkin tabbata yake aka hanata fadar mafarki saboda Kar a fassarata. Tasan da akwai matsala indai ta kunna fitilar d'akin Koda ta iddar da Sallah asuba bata koma bacci ba azkar kawai ta ringa yi zuciyarta na wajen Sajeeda rabin adduata akan Sajeeda ne, Karfe shidda ta fito daga daki dan ta fara aikace aikacen da ta saba dan su koma hutun makaranta tana ss2 a yanzu. Yau gabadaya bata ji motsin Kabiru ba. Koda ta Gama share ko'ina Dustin bin din kitchen daya cika da shara ta d'auka dan taje ta zubar a a katon Dustin din dake wajen hanyar fita. Tana zuwa ta zubar da sharan muryar Kabiru da taji Yana magana a waje yasa ta tsaya cak kirjinta na bugawa da Jin ya ambaci sunanta. Hakane yasa ta Kara gyara tsayuwarta tana Jin Mai yake cewa,abinda taji yasa ta zaro ido jikinta na d'aukar rawa sallati kawai take a zuciyarta hankali a tashe ta koma cikin gidan ya shige daki ta hau safa da marwa in ta zauna bata tsira ba in ta gudu ma bata tsira ba dole tasan nayi kafin Kabiru ya samu cikar burinsa a kanta tuni taji bama zata iya zuwa makarantar ba. Tana Jin motsin Hamza da Annur Amma ta kasa fitowa. Jikinta rawa kawai yake har taji Kabiru ya shigo Yana tambayar su Hamza inda take ya hau kwalla mata Kira ta fito a guje. Ya daka mata tsawa akan ta hada wa su Hamza tea su Sha shayi su tafi makaranta. Jiki na rawa ta shige kitchen ta hau hada breakfast. Sajeeda Ban farka ba sai wajen goma da rabi na safe Koda na farka ba kowa a d'akin,Ina k'ok'arin mik'ewa tsaye naji wani irin kaikaiyi a gabana tuni na saka hannu na fara susa da na tuna ruwan daya zubo min jiya mai wari sai naji hankalina ya Kara tashi Ina cikin susa Abban Nusrah ya shigo da faranti a hannun sa. "Kin tashi"? Ban iya bashi amsa ba har ya zauna Hannuna a cikin zani Ina susa,wai jikin naki ne har yanzu" Tun dazu nake so na tashe ki ki karya na Kai ki asibiti a duba ki bansan Mai ya kawo Miki wanan ruwan ba" Karbi shayi ki sha da magungunan ki idan kin gama sai mu tafi. Bata abinci nake ba hakane yasa na girgiza Masa Kai akan bazan ci ba ya dage min akan sai na karya Koda na karya na shirya dan muje asibitin yayata Abu ce ta kirani akan suna hanya ita da yar kanwar babarmu Asmau sun kusa isowa. Hakane yasa na cire hijabina na koma na kwanta nace masa ya bari idan su Yaya Abu sun tafi sai muje asibitin a yanzu ma kaikayin ya ragu amma har yanzu hankalina a tashe yake da ruwan da ya zubo min mai wari jiya. Zama yayi a gefena ya hau jana da hira Yana "Saifullahi da Fahad sun samu Admission a kasar waje abokina Rabiu ya taimaka min an samo musu acan Ina tunanin karshen watan nan zasu tafi kinsan a duniya burina naga yarana sunyi makaranta Mai kyau,yadda zasu samu aiki mai kyau a baya dama dan bani dashi ne amma tunda yanzu Allah ya hore min zan tsaya musu har sai sun samu ingantaciyar rayuwa,Hamza Kuma da Annur zan canza musu makaranta" Da ido nake bin sa har ya idda magana na fara Jin tsoron Abban Nusrah a kasa da wata hudu da sati yayi wanan kudin har zai kai su Saifullahi waje karatu. "Kinyi shiru baki ce komai ba sai kallo na kike"? "Abban Nusrah abokin nan naka kai kadai kawai yake taimakawa bashi da Yan uwa ko wasu abokanan a gaskiya Abban Nusrah na fara tsoro ta da lamarin ku biyu idan ba dan fashi bane ko dan yankan kai Ina zai samu kudin da zai ringa kashe maka haka,Abban Nusrah na roke ka da girman Allah ka rufamin asiri kar ka biye wa abokin ka ya saka ka a hanyar da bata dace ba, arzikin nan idan muna da rabo za muyi shi cikin kwanciyar hankali indai Yana rubuce a kaddarar mu jikina bai bani kudin nan ta hanyar halal ake samun sa ba,dan Allah ka maida masa gidansa da kudadensa daga tarewar mu a gidanan Annur ya kurmance,banda mugayen mafarkai da nake fama dashi Abban Nusrah bazan yarda a Kai min Yara kasar waje ba kila ma yaudarar ka yake so yake ya sace min Yaya yayi kudi dasu Kabiru ya matukar girgiza da maganar Sajeeda ya d'auka aikin da yace a Mata bazai tab'a sawa ta iya Masa magana ko musu ba,da alama sai ya Kara sabunta aiki akanta dan ba yaso tunanin ta ma ya Kai sai da ya kwanta da ita jikinta ya fara canjawa,ko shi ya grigiza da ganin ruwan jiya,dan basu fada masa wani abu zai same ta ba idan ya kwanta da ita bayan ya sadu da kare. Murmushi ya saki Yana "Ba matsala tunda bakya so a kai yaran nan waje karatu amma inaso kisani da hankalina da ilimina ba yadda za'ayi na ringa karbar kudin da ba na halal ba,ki bari idan kin warke ki nemi wani ya miki bincike a kan Alhaji Rabiu,kudin halal ne ki kwantar da hankalin ki ki mori arziki tunda ke ma da bakin ki kince idan Allah ya rubuta zamu Yi arzikin nan sai munyi toh lokacin arzikin namu ne yayi" Nidai bance komai ba,dan Sam magnarsa bata shigeni ba ban yarda da kudin nan na halal ne ba. Ganin ban magana ba yasa yace min zai fita ai yasan su Yaya Abu kwana za suyi in ya dawo zasu gaisa. Yaje bakin kofa kenan muka jiyo ihun Yesmeen tana "Wayyo idona" Kabiru ya bud'e k'ofar ya fita da gudu,na take masa baya Ina Jin kamar na Fadi saboda iskar dake neman kayar dani.... Rufaffen sirri na kudine biya 500 zuwa acct dinan 2029764071 first bank nafisa Nuhu ko Katin mtn a lambar Nan 08033719070 ko wanan lambar 08068484400 sai a turo da shaidar biya ta wanan layin 08033719070 ko wanan 08068484400. Mutanen Niger ku nemi layin Nan. +227 96 82 89 84 Labarin rufaffen sirri labarine da ya faru a gaske wacce take a matsayin Yesmeen ta bani labarin nan, bazan iya canja rubutun dan na faranta muku ba is already past Sajeeda bata Isa ta canza kaddarar ta ba ku cigaba da bibiyar labarin kawai... ALJALAL HALAWA(TAHANIYYA) Gumbar ridi tasamo asali daga kasashen Larabawa, tana da matukar amfani ga jikin dan Adam especially mace, tana Kara ni'ima ga mata, tana taimakawa mata masu shayarwa su samu ruwan nono, haka ma maza tana taka muhimmiyar rawa ajikinsu s0sai. Tana da amfani ga yara sbd tana kunshe da sinadaran Zinc da Calcium, tana gyara Kashi da Fata, anasawa a bread in za'ayi breakfast aci, ana damawa da Madara ana damawa da nono ko da yoghurt asha, batasan zafi ana ajeta gu Mai sanyi, anaci hakannan gidajen Larabawa basa rabuwa da ita ko yaushe tana cikin tsarin abincinsu sbd ingancinta da amfaninta; Yar'uwa/dan'uwa me kike Jira ko kake Jira. Siyawa iyalanki/iyalanka sbd amfaninta ga jikinku. Domin siyan Daya ko sari??????08062991549 Maibukata yayi magana zakusamu agun mg's skincare kamfanin da kukasan sun shahara indai afannin gyaran jikine 08062991549 😍 .ALJALAL HALAWA(TAHANIYYA) Gumbar ridi tasamo asali daga kasashen Larabawa, tana da matukar amfani ga jikin dan Adam especially mace, tana Kara ni'ima ga mata, tana taimakawa mata masu shayarwa su samu ruwan nono, haka ma maza tana taka muhimmiyar rawa ajikinsu s0sai. Tana da amfani ga yara sbd tana kunshe da sinadaran Zinc da Calcium, tana gyara Kashi da Fata, anasawa a bread in za'ayi breakfast aci, ana damawa da Madara ana damawa da nono ko da yoghurt asha, batasan zafi ana ajeta gu Mai sanyi, anaci hakannan gidajen Larabawa basa rabuwa da ita ko yaushe tana cikin tsarin abincinsu sbd ingancinta da amfaninta; Yar'uwa/dan'uwa me kike Jira ko kake Jira. Siyawa iyalanki/iyalanka sbd amfaninta ga jikinku. Domin siyan Daya ko sari??????08062991549 Maibukata yayi magana zakusamu agun mg's skincare kamfanin da kukasan sun shahara indai afannin gyaran jikine 08062991549 😍 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 13* A wajen makunin d'akin ta ta tsaya tana ta tsalle da hannuwanta biyu a idonta tana murzawa sai ihu take tana "Umma ku taimaka min idona Abba idona" Hankali a tashe na ruko ta Ina duba glass din fitilar d'akin dake watse a kasa,Ina "Mai ya samu idon naki Yesmeen innalillahi wa Inna ilaihi rajiun muga idon naki" Na Kara rukota Ina k'ok'arin raba hannun ta da fuskarta amma fir tak'i sakin fuskarta sai tsalle take tana ihun idonta. Kabiru kuwa daskarewa yayi a tsaye Yana kallon Yesmeen idan ba yaudarar kansa zaiyi ba da dukan alamu fitilar Yesmeen ta kunna dan fitilar a kunne take,wani irin farincikin da ya dade bai ji ba ya tsinci kansa a ciki kamar yayi ta tsalle dan murna haka ya ringa ji,da shi kadai ne a d'akin ba abinda zai hana shi rawa take ya tafi tunanin abinda shugaban yace Masa "Indai ta kunna fitilar glass din ya fado zata ji yaji a idon ta,baza ta makance a take ba sai washegari idan ta tashi daga bacci zata daina gani saboda gudun zargi" Da wanan tunanin yayi saurin nufar wajen da Yesmeen ke tsaye Sajeeda na ta san hure mata ido ita kuwa sai ihun idon ta yaji yake. Sajeeda da hankalinta ya Kai kololuwa wajen tashi ta hau magana tana "Abban Nusrah ko asibiti zamu Kai ta taki fada Mana mai ya samu idon ta. "Taya zamu kai ta asibiti bayan bata fada mana Mai ya samu idon ta ba sai ihun da ta cika wa mutane kunne dashi mai ya samu idon naki"? Yesmeen idon ta ta cigaba da murzawa sai da Kabiru ya Kara daka mata tsawa dan ya tabbatar da zargin da yake yi Ta fara magana tana "Abba fitila na kunna shine glass din ya fado sai naji yaji ya shigar min ido,idona Kamar an watsa barkono" "Sakarci ne kawai irin naki daga kunna fitila idon ki zai hau yaji ki wuce bandaki ki wanke fuskar ki" "Abban Nusrah ko dai asibiti zamu Kai ta" "Wane irin asibiti wai sai kace wani babban abu sakalci ne kawai irin na yarinya nan dalla wuce kije ki wanke idonki " Kabiru yace a dan tsawace ya juya ya bar d'akin cikin tsananin murna da mamakin yadda akayi Yesmeen ta kunna fitilar a yau yake Shirin b'atar da ita sai gashi ta saukaka Masa aiki komai ya zo masa cikin sauki Sajeeda kuwa bandakin taja Yesmeen ta hau wanke mata fuska Yesmeen na cigaba da ihun yaji,duk abinda Sajeeda take yi dauriya kawai take dan ba kwari ne da ita ba Koda Suka fito kasan murya Sajeeda ta hau magana tana "Dan Allah ki bar ihun Nan Yesmeen Kara daga min hankali kike ki barni naji da abinda ke damuna" Yesmeen har lokacin murza idon ta take abinda taji Sajeeda tace yasa ta daina murza idon tana "Umma Baki da lafiya ne har yanzu? "Bani da lafiya Yesmeen baki ga ko fitowa na kasa yi ba yau ihunki ne ya fito dani yanzu kin daina Jin yajin" Kikifta ido Yesmeen ta hau yi tana "dishi dishi nake gani umma har yanzu Ina Jin yaji" "Ba dole ba kin murza idon da yawa ki daina murzawa a hankali zaki ga kin daina gani dishi dishin,mamanki na hanya ma ta kirani a waya ki daure ki Shiga kitchen ki sama musu abu" "Umma wlh bazan iya Shiga kitchen ba dusu dusu nake gani" Sajeeda na k'ok'arin magana Kabiru da ya dawo dakin bayan ya gama waya da Rabiu yace "Ki barta Sajeeda zoki wuce ki kwanta itama ki barta tunda tace dishi dishi take gani,ai bazai Yu ta iya wani abu ba kafin su iso Zan samo musu abinda zasu ci ita Kuma idan na fita Zan samo Mata maganin ciwon ido Allah ya sauwake" Bari nazo na kwashe glass din nan Kar wani yazo ya taka Sajeeda yadda take Jin kaikaiyi yasa ta saurin mik'ewa duk da kamar ta zub'e saboda rashin kwari haka ta fice daga d'akin ta koma d'akinta ta hau susa tana kwalla Kabiru kuwa Yana ganin fitar ta yayi sauri ya fara duduba dutsen maganin daya saka a fitilar dan bai San Mai yasa yake Jin Kamar Yesmeen karya take a yanzu da yayi waya da Rabiu yake fada masa anya ba karya Yesmeen take ba ta gano shirin sa tunda jiya daya so tilasta mata ki tayi taya tashi daya zata je ta kunna fitilar" Hakane yasa yace ya duba dutsen indai ya gani a kasa tabbas kunna fitilar tayi idan kuwa bai gani ba karya take bata kunna ba. Yana cikin dube duben ya hango dutsen a wajen kofa,da sauri yaje ya dauki dutsen ya saka a Aljihunsa Yana ji Kamar an Masa bushara da gidan Aljanna wani irin kallo ya zubawa Yesmeen da har lokacin murza idon ta kawai take,yayi kasa da murya Yana "Sai naga da wane idon zaki cigaba da munafirci ke da gani sai dai a lahira" Ya fice daga d'akin da sauri. Wajen Sha biyu yayar Sajeeda da Asmau suka iso gidan, Kabiru ne ya d'auko su a Tasha a lokacin da Suka bugo waya akan sun iso dan baa garin suke ba daga Malumfashi suka zo dan Sajeeda duk haifaffun can ne har kabirun da ya zama dan Aminin mahaifinsu tsabar abotar Yasa Suka hada yayansu Aure,da fari Nuratu mahaifiyar Yesmeen Kabiru yaso aura ita Kuma a lokacin sai ta nuna Bata kaunar sa hakane yasa ya koma Kan Sajeeda da ta amsa tayin soyayyar sa iyayensu da suka Dade suna san zumunci ya Kara kulluwa a tsakanin su suka shige musu gaba wajen hada auren. Mallam Ayuba shine mahaifin Sajeeda yaransa hud'u akwai Garba Zainabu Abu da suke kiran ta da Yaya Abu sai Sajeeda sai Nuratu mahaifiyar Yesmeen da ta kasance Auta. Duk da Sajeeda ke bin Yaya Abu basu fiye shiri Kamar yadda take Shiri da Nuratu ba,dan Nuratu mahaifiyar Yesmeen nada balain saukin kai Kamar yadda itama Sajeeda ke da saukin Kai,Yaya Abu kuwa tana da balain zafi dan ko su bata daga musu kafa idan abu ya hado su,ba Wanda bai San bata da dadin shaani da dadin zama ba,hakane yasa Koda Nuratu ta rasu Sajeeda ta dage ita zata rik'e Yesmeen dan tasan,Yaya Abu bazata iya rik'e Yesmeen da amana ba. Yaya Abu shekara biyu da suka wuce mijinta ya rasu,yarta daya mace itama tayi aure a can Malumfashi,labarin dake Kai musu a can garin akan Kabiru ya zama Mai kudi yasa suka taho dan su gane wa idon su,dama Yaya Abu ta Dade tana san ta zauna a birni dan ko da can ji take dama itace a matsayin Sajeeda dake Aure a birni,a Kuma idonta a lokacin Sajeeda tana cikin Jin dadi da take Jin dama itace. Bata san tazo ita kadai hakane yasa ta taho da Yar kanwar mahaifiyar su Asmau wanan kenan" Tunda Suka shigo harabar gidan Yaya Abu take ta kalle kalle tana mamakin girman gidan,daga motar ma da Kabiru ya dauko su tasan cewar kudi ya zauna ba karya. A haka Kabiru yayi musu jagora har cikin palon sai da suka zauna ya tafi d'akin Kiran Sajeeda. Sajeeda A yanzu bazan iya fadar tashin hankalin da nake ciki ba dan wanan ruwa mai doyin ne ha sake zubo min zuwa yanzu na fara zargin wanan masifar Abban Nusrah ne ya saka min dan tsawon zaman mu hakan bata tab'a faruwa dani ba,ba bandakin wasu nake Shiga ba balle nace a bandaki mutane na kwasowa kaina cuta,bansan dai zargin da Zan yiwa Abban Nusrah ba,dan yadda nake fama da kaikayi banga yana yi ba,har yanzu ban manta shekaranjiya da ya kusanceni yadda naji jikinsa kamar ba nashi ba jikina ya dauki sanyi na Rasa tunanin da zanyi,Ina kuka na shige bandaki na Kara wanke jikina na fito a daidai lokacin da ya shigo d'akin Yana "Yaya Abu sun iso tana Palo ki fito ki same su zanje na samo musu abu basu kadai ba duka gidan gabad'aya tunda Yesmeen na fama da matsalar ido" "Abban Nusrah har yanzu ruwa mai doyin nan zubo min yake kuma" "Ya isa haka Sajeeda yanzu ba lokacin magana bane ba da bak'i a gidan ki bari idan na dawo sai muje asibiti kifito suna Palo" Daga haka ya fice daga d'akin nabi bayansa da kallo har ya fice. Haka na daure nayi waje dan banaso Yaya Abu ta gane banida lafiya yayata ce uwa daya uba daya amma tana da wani irin Hali da bana so ba wacce nake bud'ewa cikina na fada mata sirrina kamar Nuratu mahaifiyar Yesmeen shi yasa har gobe nake kukan rashin ta,tun muna Yara ciwona ciwonta ne,amma banda Yaya abu da kamar ma so take ta ganka a cikin masifa. Murmushi na aro na yafa a fuskata na hau musu sannu da zuwa Yaya Abu kuwa ta yatsine fuska tana "Sai da Kika ga dama kika fito saboda kunyi arziki Sajeeda ace tun dazu da muka zo sai yanzu zaki fito" "Kiyi hakuri Yaya Abu wlh ba ni da lafiya ne daga bacci ma na tashi" "Allah sarki ya jikin" "Da sauki Yaya Abu ya Kika baro su baba yaya Asmau ya yaran"? Nace Ina kallon Yaya asmau da take saar Yaya Abu Yar kanwar maman mu ce itama kusan halin su daya da Yaya Abu. Yaya Abu bata ko kalli ruwa da lemon da na ajiye musu ba ta mik'e ta hau kalle kallen palon tana "Sajeeda haka Kika samu duniya Ina Kabiru ya samo kudi haka naga ga katon gida ga katon mota" Murmushi yak'e nayi dan ba Wanda yasan Kabiru a baya da idan yaga yadda yayi kudi yanzu bai yi tambaya ba dole ayi mamakin yadda ya kudance dare daya,kunya ma nake ji a tambayeni Wai nace abokin sa ne ya taimaka Masa. Murmushi kawai nake ita kuwa Yaya abu ta washe baki tana "wlh na samu wajen zama ba Abunda zai maidani kauye anan zanyi zamana kayana kawai zan debo wanan uwar daula haka ace jinina ke da Wanan daular ni Ina can Ina fama a haya,Ina ai bari mijinki ya dawo dan ni ba kunyarsa zanji ba. Wanan Yana cikin abinda yasa bana kaunar Yaya Abu tazo wajen da nake dan ko kad'an bata san Mai ake cewa kunya ba. Nidai bance komai ba dan na fara Jin kaikaiyi sai da ta kurbi lemo tace "Ni Ina Yesmeen take ne ko taje makaranta dan nasan su saifullahi dai suna makaranta" "Tana daki dazu abu ya fado mata a ido bari na dubo ta nasan bata San kin iso ba" Na Mik'e nayi hanyar d'akin yesmen Ina Allah Allah na Isa na shige bandaki nayi susa dan kaikaiyi nake ji Kamar na zauce. Yesmeen A hankali ta sauke ajiyar zuciya a lokacin da ta hango Kabiru ya fice daga gidan da mota ta daga hannu tana godewa Allah daya bata ikon yin wanan dabarar da yanzu kila sai dai labarin wata ba ita ba. "Yau zata je makaranta inaso idan ta fito wayanda zaka Aiko su tsaya nesa da makarantar su suna hangota su sace ta dan Allah abokina a bar kasar nan da ita idan bazaa kasheta ba,bana so ko kad'an aji labarin ta,tunda nayi nayi ta kunna fiitlar dakinta ta makance na huta taki kunnawa gwara kawai na b'atar da ita na huta dan bazan iya ba Ook tom ai ko bazata je makaranta ba sai nasan yadda nayi na aiketa ta fito kaga da ace ta kunna fitilar da yanzu ta daina gani na huta amma tunda tak'i shegiya karamar mayya gwara a b'atar min da ita. Abinda ya girgiza Yesmeen da taje zubar da shara Koda ta koma daki safa da marwa kawai take a d'akin tana tunanin mafita. A lokacin da Kabiru ya kwalla Mata kira akan ta hadawa su Annur tea jikinta rawa kawai yake, tana Kara tsoron Kabiru a zuciyarta,tana gama hada musu shayi ta koma d'aki bata tsaya bata lokaci ba ta shige bandaki ta daura alwala tazo tayi sallah raka'a biyu ta hau rokon Allah kariyarsa a gareta. Zuciyarta cike da mugun fargaba Kamar kirjinta ya fado ta samo side drawer ta taka bakinta d'auke da Addu'a ta cire glass din a hankali cikin ikon Allah kuwa ta ga mulmulelen dutsen da akayi da Jan rubutu kamar glass sai kyali yake a wajen kwan hannunta d'auke tsumma da Addu'a ta d'auko dutsen ta ajiye a kasa ta dauki glass din ta rotsa a kasa ta sauka ta maida side drawer ta kunna fitilar dan wanan shi ne kawai dabarar da zatayi ta tsira da ranta,tunda burin Kabiru ta makance zata yi kamar ta makance din,duk da tasan hakan zai dagawa Sajeeda hankali amma bata da yadda za tayi dole tayi dan ta tsira da ranta. Ba Kuma kunya taga farinciki a fuskar Kabiru da yake tunanin makancewa zatayi,Wanda Allah ne ya bata hikimar tace dusu dusu take gani a gobe zata nuna bata gani. Tana Jin lokacin da ya kawo Yaya Abu da take cewa Mama da Allah ya saka Mata tsoronta kamar me a idonta ma gani take ta tsaneta Sajeeda ke yawan ce mata haka halin ta yake. Tana jiyo motsin Sajeeda tayo.dakin tayi sauri ta kwanta tana cigaba da mitsitsika idonta...... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 14* Sajeeda bandakin Yesmeen ta shige da sauri ta hau susa a yanzu ba iya kaikaiyin take ji ba har ruwa mai kalar ruwan ke jikata Kamar tana period ko da take tsaye tana iya Jin yadda ruwan ke wari,bata san lokacin da ta saki sallati jikinta na rawa ba taya zaace a jikinta wanan ruwan ke fita,tana Jin Yesmeen na buga k'ofa tayi saurin toshe bakinta tana k'ok'arin maida hawayen dake zubo mata, dan bazata iya kallon Yesmeen tace mata ga halin da take ciki ba bata Jin zata ma iya jiran Kabiru a yanzu zata shirya ta tafi asibiti tana daga bandaki tace wa Yesmeen taje Palo su Yaya abu sun zo. Yesmeen kuwa waje tayi da jajjayen idonta da ta murzawa rob,dan dagaske take so ta nuna ta samu matsalar ido,tunda har kau da ita kawai Kabiru ke so yayi,idan tace ma zata gudu,kabiru zai iya sawa a nemota,gwara ta makance din, hankalin ta bai Kara tashi ba sai da taji Sajeeda na ce mata bata Jin dadi ko bata fada ba kana ganin ta kasan ba daidai take ba,Kamar ta samu wajen da ba kowa tayi ta kukan tausayin Sajeeda Sam bata cancanci haka daga wajen Kabiru ba ko ya ta rufe idonta yadda Kabiru ke saduwa da Kare ke fado mata ta kasa goge abinda ta gani a kanta,duk akan neman duniya Kabiru ya cutar da Sajeeda, Sanin halin Yaya Abu yasa ta cigaba da mitsitsika idonta dan tana da saa ido ba kadan ba tana tsoron ta gano ba ciwon ido take ba" Tana zuwa ta zub'e a kasa ta hau gaishe su Suka amsa gaisuwar Yaya abu na kare Mata kallo ta jefa Mata tambayar mai ya samu idonta tana k'ok'arin magana Kabiru ya shigo da sallama hannun sa d'auke da ledoji idonsa akan Yesmeen yasan gobe uwar haka Yesmeen sai dai ta Kare rayuwar ta a duhu. Ledojin da Yaya Abu ta gani a hannun Kabirun ya d'auke Mata hankali daga Kan Yesmeen,Yesmeen ta mik'e tsaye tana k'ok'arin komawa daki,dan dole sai ta nuna tana balain Jin jiki, Kabiru kuwa yace "Wai har yanzu idon naki ne"? "Eee Abba wlh zugi idona ke min dusu dusu nake gani" "Yanzu nake tambayarta mai ya samu idonta yayi ja haka"? Yaya Abu tace tana satar kallon ledojin da Kabiru ya shigo dasu Wai Abu ya fado mata a ido Ina ga gobe idan bata ji sauki ba dole taje Asibiti" Kabiru yace Yana ajiye ledojin hannun sa Yesmeen Kuma ta nufi d'akin ta a daidai lokacin da Sajeeda ta fito daga bandaki tana Jin wani irin zugi a kasanta dan a garin susa har ciwo taji wa kanta. Ganin Kabiru ya dawo yasa ta daure ta d'auko ledojin ta nufi kitchen ta juye fried rice da Kabiru ya siyo da yawa ta zuba a flask ta zuba musu a plate ta Kai musu d'akin Yesmeen dan gani take sai sun fi sakewa acan duk da tasan Yaya Abu ba abinda ya shafeta zata iya ci a gaban kabirun har da loma,ko a yanzu kafin ta Kai musu abincin Hira kawai take da Kabiru tana sainting haduwar gidan. Ita Kuma abinda ta tsana kenan,dan yanda take yiwa Kabirun yasa ya raina ta ba wani girmama ta yake a matsayin yayarta ba. D'akin Yesmeen din ma da ta Kai su haka tayi ta kalle kalle tana fadar haduwar d'akin. Sajeeda kuwa ta barsu a d'akin tana zata je asibiti ta dawo. Ko da ta fito daga d'akin gani tayi Kabiru ya shirya a cikin dakakken shadda da kana kallon shaddar kasan Mai balain tsada ce,sai taga gabad'aya kabirun ya canza kamar bashi ba,ganinta ya saka ya tsaya sai da ta karasa wajen sa ya fara magana Yana "Zan dan fita yanzu nan na dawo wani Kaya muke so a tura can cotonou" "Yanzu Abban Nusrah ba asibiti kace zaka kaini ba,kasan mai nake ji a jikina kuwa Abban Nusrah so kake sai na fara susa a gaban mutane zaka kaini asibiti har yanzu ruwa mai doyi zubo min yake" "Yanzu dan Allah ya ki ke so nayi ga mahimmin abu da nace miki zanje nayi,yanzu kije ki Kara Shan maganin ki gobe da sassafe Zan Kai ki asibiti ni bansan Ina Kika kwasowa kanki wanan abin ba bari naje na dawo Kinga ma bai Kamata ki fita da baki a gidan ba" Daga Haka ya yi hanyar fita Sajeeda ta bi shi da ido,tana Jin wani irin takaici na rufeta,har ace tana cikin irin wanan tashin hankalin Kabiru bai wani damu ba,ta shige daki ta kwanta ta fara matsawa kanta da tunanin yadda akayi ta wayi gari da wanan masifar a jikinta. Duk yadda taso ta gano ta kasa ganewa sai ta d'auko zargin kabiru ne ya goga mata sai ta fasa dan iya sanin ta baya neman matan banza bata sani ba ko haduwa da abokinsa da yake kirarin ya canza Masa rayuwa ya jefa shi a cikin halin banza, Sai da ta sake wanke jikinta ta canza komai na jikinta ta koma d'akin Yesmeen hira Asmau da Yaya Abu kawai suke Yesmeen na rabe a gefe da jajjayen ido,duk minti minti sai ta sosa idon, Sajeeda sai sannu take jera mata,yaya abu kuwa sai tabe baki tayi tana ciwon idon Yesmeen take yiwa wanan rakin Sajeeda ma ke biyeta taja saki tana Kara karewa d'akin Yesmeen kallo tana "Allah ya baki Sajeeda kiga Wai hadadden d'akin nan ne d'akin Yesmeen har yanzu baki fada min yadda aka yi mijinki ya kudance haka ba"? Murmushin yake Sajeeda tayi tana "Yaya Abu naga kina hira dashi idan ya dawo ki tambaye shi kiji" "Karki gaya min magana mana kawai dan na tambaye ki ya aka yi mijinki ya samu kudi haka shine zaki gaya min magana" "Allah ya baki hakuri Yaya Abu wlh ba haka bane idan na fada Miki yadda yayi kudin ba lailai ki yarda ba Kamar yadda har yanzu nake cikin fargabar yadda yayi kudinsa dare daya,Wai wani abokinsa ne Rabiu Yana da balain kudi,abokin sa ne tun primary shine Suka hadu watanin da suka wuce shine ya sama mishi aiki a company sa wanan gidan ma da kike gani shi ya bamu kyauta,baki ga yadda yake facaka da kudi ba,shi yasa nake a tsorace dan hidimar tayi yawa gani nake kamar abokin nasa ba ta hanyar arizki ya samu kudinsa ba dan abin yayi yawa kudi da aka nema ta halal bazai yu a ringa kashe su kamar baa San zafin su ba,amma duk yadda naso nunawa Abban Nusrah yayi baya da abokin nasa yak'i yarda idonsa ya riga da ya rufe" Sallati Yaya Abu ta saka tana tafa hannuwa sai da ta gama ta fara magana tana "Sajeeda kamar anyi Miki baki Allah ya muku wanan arzikin ki wani tsaya kwokwanto ke Ina ruwanki da yadda abokin nasa ke samun kudinsa,ko fashi yake yi Ina ruwan ki lokacin arzikin ku ne yazo gwara ki saki jiki ki more arziki nidai idan mijinki ya dawo zan roke shi arziki na zauna da ku yadda na ga wanan daula ba abinda zai maidani gida tunda ni ba aure ba,ba komai ba idan Allah yasoni da arziki sai kiga nima na hadu da Mai kudin Murmushin yake kawai Sajeeda tayi dan bata san mai zata cewa Yaya Abu ba ko lokacin da basuyi kudi ba tana zuwa ta shafe wata a gidanta a zaune balle yanzu da Kabiru yayi kudi. Kabiru Yana fitowa daga gida bai zame ko ina ba sai gidan Rabiu dan dama sunyi zasu had'u suje can wajen shugaba dan Yana bukatar a Kara masa aiki akan Sajeeda,Koda ya fito hanya suka d'auka a hanyar su ta tafiya Kabiru ya fara magana Yana "banyi zaton Sajeeda zata ji wani abu a jikinta ba ruwan dake zubo mata ya daga min hankali Rabiu na dauka kunce rashin lafiya kawai zata ringayi ba abinda zai samu jikinta Kamar yadda naga matar ka saa na fama,kaga ita bazata tab'a zargin Kaine ka jefata a cikin wanan halin zata dauka rashin lafiya ne daga Allah amma kaga na Sajeeda dole zata zargeni tunda sai da na kusanceta bayan na sadu da kare ta fara Jin kaikaiyi da fitar ruwa ko dazu sai da tace tana zargin ni na saka Mata,Kuma ko sau daya bana so ya zargeni Rabiu tunda babbar matsalata itace Yesmeen Kuma nayi maganin ta a yanzu ya Kamata na samu nutsuwa naci kudina sai dai ganin Sajeeda a wanan halin wlh ya hanani nutsuwa" Rabiu kafadar Kabiru ya kaiwa duka Yana "Sajeeda ce ta jawowa kanta abokina, dan da ace ta barka ka nemeta ta bayan da ba yadda za'ayi ayi maka aikin da sai ka sadu da kare zaka nemeta ta gabanta, ita Kuma saa da kake magana ai matarka tafita taurin Kai,dan Ina marairaice mata ta amince na nemeta ta bayan kaga tunda ta kwanta rashin lafiya ko sau daya bata tab'a zargina ba,amma ita kuwa matar ka dole jikinta ya gaya Mata tunda har tak'i yarda" "Kana nufin ba abinda za'a iya yi ta daina fitar da ruwa mai doyin"? "Idan bata fitar da ruwa mai doyi Taya aikinka zaici,akan Karen daka kwanta fa akayi aiki,ko saduwa da kayi da Karen akace ka sadu da ita,da sauran maganin a jikinka ka kwanta da ita,ai dole taji ba daidai ba" Kabiru bai Kara magana ba har Suka isa wajen shugaban dan sam ba haka yaso ba,yaso yadda matar Rabiu ke kwance a zuke waje daya haka Sajeeda zata kwanta,bayaso Sajeeda ta zarge shi. Koda suka isa wajen shugaban ayyukan da zai ringa yiwa kungiya duk aka fada masa, Kabiru dake zaune ya jike da gumi har aka sallame su bai dawo daidai ba sai da suka d'auko hanya ya fara magana cikin tashin hankali Yana "Yanzu duk wata sai na kwanta da Kare kenan"? "Wai Kai Mai abin daga hankaline yanzu da ka kwanta da Karen akwai Wanda yasani,?kasan naka Mai sauki ne kuwa"?akwai Wanda sai dai ya ringa Kai sabon jariri ko ya kwanta da akuya ko mahaukaciya,kana san kudi Kuma ka samu ni banga abin daga hankali anan ba,indai kana san kudi ai sai ka Sha wahala kafin ka samu,yadda ake neman halal da wuya haka ma ake neman haram din da wuya ka more rayuwar ka abokina ka zama dan gari,ita Kuma Sajeeda ka ringa nuna Mata kulawa fiye da da bazata tab'a zargin ka ba" Kabiru har ya sauke Rabiu a gida ya wuce hankalinsa baa kwance yake ba sam bai san akwai sauran aiki a gaba ba,tunanin daya darsar Masa ya saka shi sakin dan murmushi da Yesmeen zai kwanta idan ya kwanta da Karen dan yanzu ba gani zata ringayi ba,ya mugun tsanar Yesmeen ko ganin ta baya san yi. Sajeeda Kaikayin da ya dameni ya sa na bar su Yaya Abu a daki na koma dakina na kwanta na shige cikin bargo ina susa Ina kuka,gabana yabi ya kumbura Ina iya Jin warin dake fita a gabana,a yanzu na gama tsayar da tunanina a ranar da Abban Nusrah ya sadu dani naji gabana ya dau sanyi a ranar na kamu da wanan larurar gwara ya dawo ya fada min inda ya samo wanan cutar da ya zuba min akwai tambayoyi da nake so na masa so kawai nake ya dawo,bani da haufi a jikinsa na dauki wanan abin kila ya fada harkar neman mata wata ce ta goga Masa cutar yazo ya goga min yafi damuna ne saboda ni macece shi kuwa namiji ne ba lailai ya dame shi ba. Koda ya dawo duk yadda naso na Masa tambayoyin sai naji na kasa sau uku Ina gwada bud'e bakina sai naji na kasa magana kuka kawai nake ya ringa min sannu ya ballo min magunguna akan na Sha kar na damu gobe zai kaini asibiti. 9am Ihun Yesmeen yasa na farka daga baccin daya d'aukeni Dan Daren jiya gabadaya ban wani samu baccin kirki ba. Koda na mike sai da na Fadi ya Kai sau biyu kafin na isa d'akin Yesmeen cikin bugun zuciya na tadda Yaya Abu da Yaya Asmua a ririke da Yesmeen dake wuwula hannu tana laluben iska da "Na daina gani bana gani umma ku kawo min agaji innalillahi wa Inna ilaihi rajiun ummana bana gani" "Wani irin bugu naji kirjina yayi da sai da naji numfashina na Neman d'aukewa hankali a tashe na isa wajen Yesmeen ina "Bangane bakya gani ba yesmeen ,Yesmeen yanzu kina nufin bakya ganina"? "Bana ganin ki umma kina Ina"? Yesmeen tace tana lalubar iska a daidai lokacin da Abban Nusrah shima ya shigo Yana sallati,rawar da jikina keyi yasa ni zubewa a kasa Ina k'ok'awa da numfashina,Yaya Abu kuwa tace "Wai kamar ya bata gani bayan gashi Nan idonta a bud'e yake, Kabiru inaga mu wuce a kaita asibiti" Gaban Yesmeen ne yayi mumunan faduwa da taji Mai tace tasan indai aka je asibiti likita sai ya gano tana gani. Sumewar da Sajeeda yyayi yasa suka yi kanta a gigice dan numfashin ta d'aukewa yayi. Yesmeen kuwa tuni ta daina kallon sama cikin tashin hankali ta fara k'ok'arin sakin ihu tana kallon Sajeeda ...... Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida You can check pic👇for the soap reviews🥰 Soap price:4k maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 14k Babba 16k Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏 Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 15* Yesmeen ganin Kabiru na k'ok'arin dagowa dan ya nemo ruwa yasa tayi saurin maida fuskarta sama hawaye na zubo mata na halin da Sajeeda ke ciki cikin ihun ta ringa lalube da hannu tana "Mai ya samu ummana ku fada min dan Allah mai ya sameta"? "Dalla ki rufewa mutane baki kin cika mutane da ihu duk ke kika jawo ma ta sume,haka kawai zaki daina gani ga idonki tarr a bud'e" Yaya Abu tace a tsawace a daidai lokacin da Kabiru ya kawo ruwa aka hau watsawa Sajeeda dogon numfashi kawai taja,hakane yasa Yaya asmau tace "Ina ganin mu kaita asibiti tunda har yanzu tana numfashi,a hada da Yesmeen din kawai muji mai ya samu idonta,da wanan Kabiru ya fara k'ok'arin kinkimar Sajeeda da taimakon Yaya Abu. Asmau Kuma ta saka saka hijabinta ta ruko hannun Yesmeen dake ta kuka tana kallon sama,tasan saboda ita Sajeeda ta yanke Jiki ta Fadi tana tsoron wani abu ya samu Sajeeda Kamar bata gani ta ringa hada hanya har suka isa bakin motar Kabiru,suka shige, Kabiru yaja motar a guje. Suna isa asibiti akayi emergency da Sajeeda Yesmeen Kuma Yaya Asmau tayi bangaren da likitan ido, yake, Kabiru sam bata Yesmeen yake ba dan yasan likita bai isa ya gano silar makancewar ta ba yau ranar farinciki ce a gare shi Amma Sajeeda na neman daga masa hankali ya rasa wane irin kauna take yiwa Yesmeen haka,ko Annur daya kurmance bata daga hankalin ta kamar haka ba. Yana tsaye a kanta da Yaya Abu likita na duba ta dan private ya Kai su. Yesmeen Jikinta rawa kawai yake tana Jin kamar ta zura da gudu tana tsoron likita ya dubata ya gano tana gani,bata San ya zatayi ba. Har kinkina take wajen amsa tambayoyin da likita ya ringa mata akan idon nata Mai ya fara samun idon nata kafin ta daina gani,haka ta ringa bashi Amsa Yaya asmau na tayata da ya taimaka ya dubata taya tashi daya zata daina gani. Likita gadon dake can gefe yace Yaya Asmau ta Kai Yesmeen ta kwantar da ita zai haska idon nata. Da wanan Yaya Asmau ta rik'e hannun Yesmeen ta kaita Kan gadon Yesmeen ta kwanta idonta a sama tana hawaye, addua take Allah yasa Yaya Asmau ta fita daga office din ta roki likita ya rufa mata asiri" Yaya Asmau na tsaye a kanta. Likitan ya iso wajen gadon ya samu wani cocilan ya dallarewa Yesmeen Ido,Yesmeen ta rufe idonta da sauri,cikin mamaki likitan ya Kara gyara tsayuwar sa dan daga yanda ta rufe idonta na nufin tana gani,dan da bata ganin ko motsa idon ba za ta yi ba. Ya Kara kure duk hasken cocilan din ya haske idonta ta Kara rufe idonta dan ji tayi hasken na ci mata ido, Likitan kuwa cikin mamaki ya kalli Asmau ya maida kallon sa kan Yesmeen yana "Ai tana gani baa abinda ya samu idonta gaskiya" Yaya Asmau ta saki baki tana kallon likitar Yesmeen hankali a tashe ta fara girgiza kai tana "Bana gani likita dagaske bana gani ka yarda dani bana ganin komai sai duhu" Likitan a dan rikice yace "Bakya gani fa ki ka ce idan ba kya gani ai ba za ki rufe idon ki da na haska da cocilan ba,gaskiya a dubawar da nayi kina gani" "Likita anya tana gani kuwa ya za'ayi tana gani tace maka bata gani"? Tom bansani Mai yasa bata gani ba,amma indai bata gani yadda na haska idon ta ko motsi baza tayi da idon ba" Amma bari na Kara duba idon nata. Ya d'auko wani Abu kamar glass ya sawa Yesmeen dogon igiyar ya jona da wani Abu Mai Kama da computer dake saman wajen gadon ya fara duba idon yesmeen,sai da ya duba komai daya shafi idon ta amma bai ga wani matsalar da zata saka Yesmeen taki gani ba" Koda ya gama dubawa cire glass din yayi daga idon yesmeen yace Yaya Asmau ta sauko da ita,ya koma wajen zaman sa ya hau rubuce rubuce sai da ya gama ya kalli Yaya Asmau yana "Ni dai duk binciken da nayi gaskiya ba abinda ya samu idon ta idan dai har bata ganin Ina ga larurar tata bata asibiti bace" Yaya Asmau kuwa cikin mamaki tace "Abin nan da da ban mamaki ga idonta a bud'e dai amma Wai bata gani Kai ma ka duba baka ga komai ba" Yaya Asmau tace tana Kai hannu wajen fuskar Yesmeen ta ringa juya hannun Kamar zata tsone mata Ido Amma Yesmeen ko motsawa bata yi ba ta ringa kallon sama, likita ya mik'a wa Yaya Asmau takarda akan ga magungunan dai a siya mata. Haka Yaya Asmau ta ruko hannun Yesmeen suka fito daga office din Suka nufi d'akin da aka kwantar da Sajeeda. Suna Shiga suka ga Sajeeda a zaune duk da ruwa a jikinta kuka kawai take sharba Yaya Abu na masifar tayi shiru ita fa ba yarinya bace Mai haka zata cika asibitin da kuka, Kabiru kuwa shiru kawai yayi dan tana farfadowa ta fara kuka. Sajeeda kuwa Yesmeen data ga tana kallon sama hannun ta na lalube sun shigo d'akin yasa ta Kara rushewa da wani kukan tana "innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairin minha "Yaya Asmau mai likita yace ya samu idon yesmeen dan Allah karki ce min dagaske ne Yesmeen ta daina gani" Yaya Asmau na k'ok'arin magana Yaya Abu ta Kara dakawa Sajeeda tsawa tana "Wai ke Mai hakane Sajeeda ke fa ba yarinya bace ke idan kina irin wanan kukan Mai kikeso ita Yesmeen din tayi"? "Ki barni Yaya Abu dole nayi kuka dan tunda Abban Nusrah ya hadu da wanan abokin nasa ya shigo rayuwar mu da Sunan taimako nake ganin masifa kala kala,wlh rabona da kwanciyar hankali tun kafin Abban Nusrah ya had'u da abokin nan nasa,tunda kuwa suka hadu,daga wanan sai wanan,daga komawar mu gidan daya bamu Annur ya kurmance,nima kaina ba lafiya ce dani ba,Wai yanzu tashi daya Yesmeen ta wayi gari tace bata gani,sai nayi magana Abban Nusrah yace ba haka ba wlh bazan iya cigaba da zama a gidanan ba idan har Abban Nusrah bazai maida Masa dukiyar sa ba wlh gida Zan koma,ko shekara daya bamu yi ba masifar yau daban na gobe daban" "Ikon Allah Sajeeda a hayyacin ki kike kuwa,Mai ya hada kurmancewar Annur da makancewar Yesmeen da abokin mijinki, Mai laifin Wanda ya taimakawa mijinki ya tsamo shi daga talauci dan ya dandana arziki kina nufin kin fi karfin Allah ya jarrabce ki"? "Haka nake fama da ita Yaya Abu ban taba sanin Sajeeda makiyata bace sai yanzu,tunda ta bud'e ido taga Allah ya amsa adduata na samu mai taimaka min ta dorawa kanta masifa Bata tab'a zaton alheri kullum sai sharri da zargin abokina take, ta dage bata hanyar halal abokina ke samun kudi ba, Bayan abokina Yana da balain kudi,shikenan duk wani Mai kudi ba ta hanyar halal yake neman kudinsa ba,yanzu sai ace dangote ma ba ta hanyar halal yake samun kudinsa ba,Sajeeda burinta taga na Kare rayuwata a talauci Ina yawo gida gida Ina gyara Allah ya kawo min wanan bawan Allah dan ya taimaka min Sajeeda tace ba haka ba tsabar masifa ko tuntub'e tayi sai tace tana zargin ba ta hanyar halal abokina ke samun kudi ba" "Nasan mai nake cewa Abban Nusrah Kar idonka ya rufe da San kudi ka kasa gane abinda nake so na nuna maka,Mai ya kurmantar mun da yaro har gobe ba Wanda yasan dalili,yanzu ma Yesmeen ta makance bata gani,Kai Kuma kasan halin da nake ciki ban da mugayen mafarkai da nake fama dashi Abban Nusrah mai yasa tun a baya duk wanan masifun basu sameni ba sai yanzu? "Saboda a yanzu Allah yaga damar jarrabtarki yau naga masifa a wajen yarinya nan,Sajeeda iya sanina Baa miki baki ba,idan Allah zai maka arziki haka kawai kake wayar gari kaga kayi kudi,?naga dole sai da sila silar arzikin Kabiru ta hannun abokin sa ne idan Zaki tsarkaka zuciyar ki ki kwantar da hankalin ki ki tsarkake zuciyar ki" Ta kalli Asmau tana "Wai Mai likita yace ya samu idon nata ne"? "Yace bai ga komai ba sau biyu ya duba idon yace ba abinda ya samu idon ta idan dai bata gani toh matsalar bata asibiti bace ba dan ko Ina zamu Kai ta a dubata zaa ga idonta kalau yake" "Kinji ko Yaya Abu Wai Mai yasa bazaki fahimceni bane haka kawai Yesmeen zata daina gani ki duba lamarin nan" Kabiru a fusace ya fara magana Yana "Yaya abu na gaji da halin Sajeeda ki Mata gargadi,Kar ta Kara danganta koma me ya faru da abokina Ni musulmi ne na yarda da kaddara Mai kyau ko akasin haka,kurmancewar Annur da Yesmeen daga Allah ne na karbi wanan jarrabta da hannu biyu idan bazata iya ba sai tasan nayi" Daga haka Kabiru ya fice daga d'akin Yaya Abu ta hau bashi hakuri Yana fita ta rufe Sajeeda da fada tana "wlh bansan Baki da hankali ba sai yau wato kinfi san rayuwar talauci akan na arziki toh wlh ki gagauta cire wanan tunanin a ranki ki mori arziki mu mora Asmau kiji min masifa a wajen Sajeeda" Sajeeda kuka kawai take dan ba Mai fahimtar ta dama tasan Yaya Abu bazata tab'a ganewa ba har gwara ma Yaya Asmau a yanzu ta fara ma zargin kabirun dole ta fara saka mishi ido,ya fara abubuwan da take dasa zargi akansa. Yesmeen dake tsaye idonta a sama kawai take kallo ta kasa yarda Wai Yesmeen ta makance kenan Wanda hakan na nufin bazata sake gani ba,ta rushe da wani sabon kukan,Yaya Abu taja tsaki tana Jin kamar ta rufe Sajeedan da duka ita Kam da itace ko sata Kabirun ke yi ba abinda ya shafeta indai zai kawo Mata kudi. Sajeeda kuwa kafin a sallame su daga asibitin sai da ta Kara ganin gynecologist ya duba ta duk test din da aka mata infection Mai k'arfi aka gano mata,da Dr ya rubuta mata magunguna masu shegen tsada akan ta ringa amfani dashi duk bayan sati biyu ta ringa dawowa asibiti ana dubata. Har suka dawo gida zuciyarta a jagule take ita infection,Yesmeen makanta,Annur kurma abin ya mata yawa. A yanzu makantar Yesmeen da tausayinta yafi nukurkusar zuciyarta gani take bata rike amanar da Nuratu ta bata ba. Kabiru Koda ya bar asibiti wajen Rabiu ya wuce cikin tsananin farinciki dan ya Masa albisihir din makantar Yesmeen dan dama tunda ba makancewar Allah da Annabi bane ba yadda za'ayi likita ya gano abinda ya makantar da ita. A gidan Rabiu yaci abincin dare cikin farinciki Rabiu na kwadaita masa auren Yar shilla ya more rayuwar sa,neman Mata ma yakeso ya fara yi Amma abinda bai tab'a yi ba sai yaji ya kasa amsa tayin Rabiun. Koda ya isa gida bai ko kalli d'akin Sajeeda ba Dan so yake ya nuna mata fushi yake yi da ita ko zata shiga hankalin ta dadin da yaji,Yaya Abu zata taimaka Masa wajen yi Mata magana dan yasan ita tana San abun duniya. Sajeeda kuwa wani irin zazzabi da ciwon Kai ne ya saukar Mata saboda tsabar kukan da ta sha,da hannun ta ta bawa Yesmeen abinci tana kukan yadda za'ayi budurwa kamar Yesmeen ta makance lokaci daya,Koda ta tashi d'akin ta ta Kai Yesmeen dan ta kwanta dan gani take kulawarta kawai Yesmeen ke bukata,idan Kabiru ya dawo ga roke shi ya koma d'akin sa dan ko ta bar Yesmeen a d'akin ta ba lailai su Yaya Abu su iya kula da ita ba tsawa kawai zasu yi ta daka mata. Koda suka kwanta da zazzabi da ciwon kan nata haka ta zubawa Yesmeen ido tana kuka. Har karfe dayan dare bata ji alamar Kabiru zai shigo ba hakane yasa ta kulle k'ofar ta dan tasan dakinsa ya tafi. Ta zauna a gefen Yesmeen ta gyara Mata rufin bargon hawaye na zubo mata tace "Ya Allah ka dubi marainiyar ka da idon Rahama ka bud'e Mata idonta ta ringa gani" Yesmeen da rufe idonta kawai tayi ta bud'e idon ta a hankali dan ji tayi bazata iya jurewa ba,Kar jinin Sajeeda ya hau saboda damuwar makantar da tayi. Sajeeda kuwa ta Dan ja baya da sauri data ga ita Yesmeen ke kallo ba sama ba. Yesmeen ta mik'e a hankali idonta cikin na Sajeeda tana "Umma Ina gani"........ MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 Assalamu alaikum iyayen yara. Ko kuna da labarin shahararriyar mai saida kayan yara a garin Katsina wato BEEMYS_KIDS🤔 To tana nan tana saida kayan yara tun daga kan su riguna, wanduna, takalma, da duk wasu kayan kyale-kyali na yara da kuka sani daga sabuwar haihuwa (newborn) har matasan yara wato toddlers. Kayan ta akwai sauki dai-dai da yanayin rayuwa duba da yadda ta canja abun sai dai hamdala. Tana kawo kaya daga China, Turkey da Bangladesh. Ku hanzarta iyayen yara masu alfarma a dama daku wannan sallar kar ayi babu ku. Muna maraba da masu sayen daya ko sari duk a farashin da bazai gagari aljihu ba. Nagode🥰🥰🥰 https://wa.me/message/FMUET45HVY52N1 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 16* "Kina gani Yesmeen?kina gani fa kika ce"? Hawaye ne ya hau zubowa Yesmeen ta hau gyadawa Sajeeda Kai,Sajeeda kuwa cikin mamaki ta tashi tsaye tana so taga ko zata bita da Ido, sai taga Yesmeen din ta daga kai tana kallon ta alamar dai tana ganin ta Sajeeda cikin mamaki da bacin rai ta Kara nuna kanta tana "Yesmeen kina nufin kina ganina yanzu?dama ganin da kika ce ba Kya yi karyane"? Yesmeen Kai ta Kara gyada mata tana danne kukan da ke Neman kwace mata, ta nunawa Sajeeda tana gani ne saboda ta samu kwanciyar hankali,dan damuwar da ta Shiga akan makantar karyar da tayi yayi yawa tunda har sumewa tayi aka Kai ta asibiti,ganin sun dawo ta Kuma kasa bacci sai kukan da take yasa taji bazata iya jure ganin Sajeeda a damuwa ba,tana da hawan jini bata San jinin ta ya hau,sai Kuma da ta nuna mata tana gani,ta gano kuskuren da tayi dan dole sai ta fada wa Sajeeda dalilin daya saka tayi karyar makanta, Marin da Sajeeda ta watsa mata ya katse mata tunanin da ta tafi Sajeeda da ranta yayi mugun b'aci ta fara k'ok'arin magana Yesmeen cikin zafin nama ta mike tsaye ta daka tsalle tana neman rufe mata baki dan bata so tayi magana Kabiru ya jiyota idan har Kabiru ya gano tana gani tasan kashinta ya bushe, Sajeeda kuwa hannun ta ta buge da ta kai bakinta dan ranta yayi mugun b'aci taya Yesmeen zata musu karyar makanta duk tashin hankalin nan da ta Shiga har tana Jin bugun zuciyarta na wuce misali ashe duk karya Yesmeen take. "Wane irin rashin hankali ne wanan Yesmeen akan me zaki mana karyar makanta? Yesmeen zubewa tayi akan gwiwarta ta daga hannu alamar roko tana "Ki daina daga murya umma dan Allah ki Rufa min asiri bana so Abba ya jiyoki idan har ya gano Ina gani kasheni zai yi" Yesmeen tace tana rufe bakinta dan a yanzu tana tsaka Mai wuya,tasan a yau dole ta tona sirrin Kabiru ga Sajeeda dan tasan dole ta fada mata mai yasa Kabiru ke San kasheta. Idan har ta Kuma fadawa Sajeeda tasan dole Kabiru yasan ta tona sirrin sa a sani,Mai ya kai ta nuna wa Sajeeda ta na gani,da ta sani ba ta bude idon ta ba,tasan damuwar bazai wuce na yan kwanaki ba har ya zame wa Sajeeda jiki, Amma sai taji ta kasa jure ganin ta cikin damuwa ita Kuma haka tata kaddarar tazo mata a tsaka mai wuya. Sajeeda kuwa cikin daurewar Kai da mamaki ta zubawa Yesmeen ido,da jikinta ke rawa tana danne kukan dake neman kubce mata,shayar da Yesmeen ne kawai bata yi ba amma daga wanan kukan da take tasan akwai wani gaggarumin abun da Yesmeen ke b'oyewa da Kuma dukan alamu Yesmeen na cikin tsananin damuwa ya aka yi duk tsawon lokacin nan bata tab'a ganowa ba. Gefen gado ta samu ta zauna tana "Yesmeen wane Abban ne zai kashe ki idan ya gane kina gani"?mai yasa Kika yi karyar kin makance"?Mai ke faruwane Yesmeen"? Yesmeen bakin kofa ta kalla tayi kasa da murya tana "Umma zan fada miki gobe dan Allah a yanzu bana so a jiyo muna magana dan Allah umma ki Rufa min asiri karki nuna kinsan Ina gani" "Bangane ba yesmeen ai kin Kara Sakani a cikin duhu ki fito ki fada min abinda ke faruwa kin manta ni mahaifiyar ki ce taya kike tunanin Zan samu kwanciyar hankali idan baki fada min ba?Yesmeen mai yake faruwa ne Abban ki akan me zai kashe ki idan ya gane kina gani,kin daure min Kai Yesmeen ki fada min ba Wanda zai jiyo mu yanzu karfe biyu kowa bacci yake Yi" "Yesmeen hannu ta dora akai dan bata san taya zata fadawa Sajeeda sirrin Kabiru ba,bata san ya akayi Kabiru ya gane ta leka shi ba kwanaki sai gashi har daki ya biyo ta ya kusa kasheta,yanzu idan ta fadawa Sajeeda dole Kabiru ya gano,ta tuna yadda ya Sha alwashin sai ya kasheta idan ta tona masa asiri,Allah ne yayi da tsawon rayuwarta da karfin adduar da take yi tasan da tuni Kabiru yaci galaba a kanta,idan har zata bawa Sajeeda labarin abinda ke faruwa tamkar ta saka wa kanta tafiya lahira ne,idan Kuma tak'i fada Sajeeda bazata tab'a barin ta ba har sai ta fada Mata,idan Kuma ta fada Mata,tasan Sajeeda bazata tab'a shiru ba Koda Kabiru Bai sani ba sai Sajeeda ta tare shi da maganar "Yesmeen daga kukan nan da kike na Kara tabbatar wa da kaina akwai wani gaggarumin abun da kike boye min har mai zai saka ki mana karyar kin makance Yesmeen idan har baki fito kin fada min abinda ke faruwa ba wallahi yanzu ba sai gari ya waye ba Zan taso kowa na fada musu kina gani,taya Zan daukeki a matsayin 'Ya ni baki daukeni a matsayin uwa ba saboda me zaki ringa min b'oye b'oye" Yesmeen hannuwa ta fara yarfawa tana k'ok'arin magana suka ji bugun k'ofa. Yesmeen ta mik'e a gigice tana kallon bakin k'ofar a daidai lokacin da aka Kara buga k'ofar da k'arfi Yesmeen ta fada jikin Sajeeda da ta zuba mata ido tana mamakin yadda Yesmeen ke neman shidewa cikin rada Yesmeen ta hau magana tana "Ummana na miki alkawari Zan fada Miki dan girman Allah Karki nunawa Abba Ina gani ki Rufa min asiri" "Sajeedaa" Kabiru ya kwalowa Sajeeda Kira Sajeeda da Yesmeen ta Kara daga mata hankali ta kwantar da Yesmeen tare da gyada Mata Kai,kasan zuciyarta rawa kawai take ta rasa tunanin da ya Kamata tayi kanta ya kulle da lamarin Yesmeen duk yadda akayi abinda Yesmeen ke b'oyewa Yana da nasaba da Kabiru tuni taji hankalin ta ya Kara tashi taji tana neman Rasa nutsuwarta ji take idan Yesmeen bata fada Mata Mai take b'oyewa ba bazata tab'a samun kwanciyar hankali ba" Kiran da Kabiru ya Kara kwalla mata yasa ta nufi k'ofar yesmeen kuwa ta rufe idonta gam tana Addu'a Allah yasa ba jiyosu Kabiru yayi ba. Sajeeda kuwa yamutsa fuska ta ringa yi kamar wacce ta tashi daga baccin a lokacin da ta bud'e k'ofar Kabiru kuwa ya fara k'ok'arin shigewa dakin dan ya fito zai je baya yayi wankan da akace ya ringa yi kullum idan biyu d tayi,ya jiyo muryar Sajeeda hakane yasa ya nufi k'ofar ya fara kwankwasawa Yana mamakin da wa take magana daddaren nan. Yesmeen daya hango a kwance yasa gabansa mugun faduwa ya kalli Sajeeda da ta zuba masa ido tana nazartar sa Ya hade rai Yana "Mai yarinya nan takeyi a d'akin nan Sajeeda"? "kasan larurar da ta sameta,ba gani take ba,shiyasa naji na kasa barinta a can d'akin ta dan idan tana bukatar wani Abu ba lailai su Yaya Abu su iya mata ba ko bandaki zata je ba lailai su Mata jagora ba shi yasa na kawota dakina ta kwanta" "Da Kika kawota ta kwanta ni Ina kike so na kwana"? "Abban Nusrah naga dakinka ka wuce ka kwanta kayi hakuri Yesmeen ta ringa kwana a d'akin nan dan Allah saboda na ringa kula da ita" "Ban yarda ba Sajeeda wanan wane irin rashin hankali ne kina nufin Saboda Yesmeen Zan daina kwana a d'akin nan ko a yanzu da Kika ga na wuce dakina kema kinsan b'ata min rai kika yi Yesmeen din nono take sha da Zaki kawota dakinan kina nufin idan ta kwana a dakinta tana so tayi fitsarin su Yaya abu bazasu iya taimaka mata ba kenan Mai yasa baki da lissafi ne ni mijinki kikeso ki kora daga dakinki saboda Yesmeen toh baki isa ba yanzu nan zata koma d'akin ta" Daga haka Kabiru ya nufi wajen gadon a fusace ya bubuga kafar Yesmeen da jikinta ke balain rawa,yana "Ke tashi ki tafi dakinki ki kwanta" "Da wane idon zata tafi d'akin ta Abban Nusrah ka barta ta kwana daga gobe sai ta cigaba da kwana a d'akin ta" "Yadda Kika kawota haka zaki maida ta Sajeeda ke tashi tashi" Yesmeen bud'e idon ta tayi tana kallon sama ta fara lalube Sajeeda ta karasa wajen ta ta mik'ar da ita sukayi hanyar waje. Kabiru Yana ganin sun fita ya zauna a gefen gadon taya da hankalin sa zai bar Yesmeen ta ringa kwana da Sajeeda a daki daya,har a yanzu da Yesmeen ta makance bai ji ya samu kwanciyar hankali ba tunda zata iya magana kila watarana zata iya tona masa asiri,shi yasa tun farko yaso ma ace b'atar da ita yayi,har gwara ace kurmancewa ma tayi da makancewar dan yasan duk masifarta bata isa magana ba sai dai ta ringa bin mutane da ido, barin Yesmeen ma a raye ya zame masa barazana dole yasan nayi tunda a yanzu ba gani take ba. Sajeeda Daga gigicewar dana ga Abban Nusrah yayi da ganin Yesmeen a dakina na tabbatar da akwai abinda ke faruwa duk yadda akayi sirrin da Yesmeen ke b'oyewa Yana da nasaba da Abban Nusrah, daga yadda naga jikin Yesmeen na rawa tana kuka nasan cewar al amarin babba ne har mai zai saka Yesmeen tayi karyar makancewa mai hakan ke nufi da Abban Nusrah zai kasheta idan ya gano tana gani,ji nayi inama Ina da wajen da zan kebbe da yesmeen ta fadamin abinda take boye min tunani na ya kasa bani daidai,Koda na buga k'ofar d'akin Yesmeen dak'yar Yaya Abu tazo ta bud'e tana masifar katse mata baccin da muka yi ta cigaba da dama zuba min ido tayi taga iya gudun ruwana so nake na nuna mata zata iya cutar da Yesmeen shi yasa na Kai ta dakina,to nasani Yesmeen itama yarta ce kamar yadda nake takamar Yata ce,nidai bance mata komai ba har sai da kwantar da Yesmeen Ina Jin wani iri dan ni nasan tana gani amma na biye mata akan bata ganin a goben nan sai ta fada min abinda take b'oye min Koda na koma d'aki kwanciya kawai nayi dan nasan bacci bazai tab'a d'aukana ba haka na wayi gari Ina sake saken Mai Yesmeen ke b'oye min matsuwa kawai nayi gari ya waye Abban Nusrah ya fita Yesmeen ta fadamin abinda ke faruwa. Abban Nusrah kuwa bansamu ya fita ba aranar sai Sha biyu na Rana. Duk da mugun zazzabin da ya rufeni da kaikaiyin daya dameni haka na d'auko Yesmeen daga d'akin ta na Kai ta dakina dan bana so su Yaya abu su gane mai ke faruwa. Muna Shiga d'akin Yesmeen ta daina kallon sama ta zub'e a kasa ta hau gaisheni. Ban amsa ba na kulle k'ofar dakina Ina "Yesmeen jiya banyi bacci ba saboda na matsu ki fadamin abinda kike boye min yanzu dai Abban ku baya nan ki kwantar da hankalin ki ki fadamin duk abinda kike b'oye min. Yesmeen hawaye kawai take ta kasa bud'e baki tayi magana ranar da Kabiru ya fita da ita ya Kai ta wani waje ya nuna Mata wuka kawai take tunani. Bata San mutuwa. Zuwa yanzu Sajeeda ji tayi Yesmeen na neman kaita bango dan dauriya kawai take ita tasan mai take ji a jikinta yanzu wani irin kuraje ne suka feso Mata a gabanta har wajen cinyarta,da abinda ta wayi gari kenan. Ganin tana ta zubar hawaye yasa ta daka Mata wani irin tsawa tana "kimin magana Yesmeen mai kike boye min"? "Umma idan har na fada miki wlh mutuwa zanyi" "Waye zai kasheki"? "Abban ne zai kasheni umma idan kina kaunata karki tilasta min na fada Miki abinda zai zamo ajalina" Yesmeen tace tana rushewa da kuka da ta Shiga uku ta bar magiyar na barta dan Allah bazata iya fadamin ba idan ta fadamin Abban Nusrah kasheta zai yi Jikina rawa kawai yake Ina Jin iska na min wahalar shaka dan maganganun ta sun Kara tayar mun da hankali jingina nayi da jikin gadon dan ba karamin rawa jikina keyi ba Sai da na Dade Ina sallati kafin na dawo daidai na kalli Yesmeen da ke ta rushe kuka,tana bani hakuri Bata fadamin ba Amma nasan abinda Yesmeen ke b'oye min zai iya zamowa ajalina,watakila Abban Nusrah fyade yayi wa Yesmeen shi yasa take tsoron fadamin tunanin nan da nayi yasa naji na fara hada gumi kirjina na bugu fiye da misali. A hankali na bud'e bakina da naji ya min nauyi na kalli Yesmeen Ina "Yesmeen Abban ku fyade ya Miki shine yace idan Kika bari nasani kasheki zaiyi"? Girgiza min Kai ta fara yi tana rantsuwa ba fyade ya mata ba nace "toh har menene da idan kika fada min Abban ku zai kashe ki,idan har kina tsoron zan fada Masa ko na nuna masa nasani toh na miki alkawari bazan tab'a fada masa ba" "Umma ko baki fada masa ba zai san na fada Miki" "Ta yaya zai sani Yesmeen idan har bani na fada Masa ba ko ke da kika sani,Yesmeen dan girman Allah ki fadamin na samu nutsuwa bari na durkusa miki ko Zaki fadamin" Na fara k'ok'arin saukowa daga Kan gadon Tayi saurin rikeni tana girgiza kai ta fara magana cikin kuka tana "Umma ban shirya rasa raina ba ban shirya rasaki ba idan har na fada miki Ina ganin bankwana zakiyi da farinciki sai kin nemi nutsuwarki kin rasa umma bana san abinda zai daga Miki hankali umma karki min dole zan fada miki Abu daya Zaki gano komai da kanki" "Fadamin Yesmeen Ina jinki" "Umma kiringa tashi karfe biyun dare idan baki ga Abba a daki ba ki fita waje ki duba shi,ki daina bacci Mai nauyi umma da kan ki za ki gano abinda yake faruwa,ko a yanzu nasan ba lailai na tsira da Raina ba kila Abba yaji wanan maganar da nake miki umma abinda nake gudun dai shi zai faru" A haukace na kaiwa Yesmeen damka a kafadarta dan ji nayi kaina na Neman fashewa dan bansan mai take nufi ba "Yesmeen ki fadamin bazan iya jira ba yanzu zaki fadamin ko a yanzu nan na Kira Abban ku nace masa kina gani kin fada min abinda yake b'oyewa" Yesmeen kallona kawai take hawaye na gudu a fuskarta kamar yadda hawaye ke gudu a fuskata numfashina na sama da kasa Sunkuyar da kanta tayi har lokacin hannuna na damke da kafadunta. Girgiza ta da na sake yi yasa ta dago cikin wani irin murya tace "Umma Abba da Kare naga Yana saduwa ranan, kafin lokacin na tab'a ganin sa Yana zagaye wuta a tsirara Yana surutai,umma Abba kungiya ya Shiga Dan yayi kudi" Kalma daya ce ta ringa maimaituwa a kunne na rawar da jikina ke yi yasa na saki kafadarta na zube akan gado d'akin kawai naji Yana juya min kafin na rasa hankalina"..... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *ASSALAMUALAIKUM* *Ina Manyan Mata iyaye da Kanne da Yayye da Yara indai kin amsa sunanki mace ba Muna Mata ba, to Koda yaushe za,asamu Hannunki da Kafarki da jan lalle, wannan shine Banbancin Mace da Namiji, wani lallen suna yatara wani lallen zakiyi amfani dashi Amma bazaimiki kala Mai kyau ba, Yar'uwa kinason Lalle na Musamman Wanda aka hada da sinadarai Masu Kara mashi kamu, koda bakida cin lalle idan kikayi amfani da wannan zaikama jikinki Radau zemiki Maroon Mai kyau da daukar Hankali, Amarya uwar gida ki Mallaki naki domin burge oga, Amare masu jego duk suna amfani da Lallenmu, Bugu da kari Yana dadewa baifitaba, yanmata suna tururuwa akan lallenmu, Kedai kisiya kigwada kishiga Sahun Mata masu class* *Location katsina mashi* 08039637046 👆🏻 Domin Karin Bayani ga Link na WhatsApp 👇🏻 https://wa.me/message/EE5KDWSMK4EFG *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 18* Sai da ya shafa maganin a jikinsa ya fito daga bandakin,yaga Ashe yarinya har ta shigo ta zauna gefen gadon taci hijabi har kasa yarinya ce sosai dan dazu ma kallon tsoro ya musu,Yana mamakin yadda yar yarinya da ita take bin maza Ganin ta kallo wajen da yake tsaye tana sakar Masa murmushi yasa ya nufi wajenta Yana Jin wani iri abu ne da bai tab'a yi ba Koda ya tuna akan biyan bukatar sa har Kare ya sadu dashi mai nasa ma na ganin kankantar yarinya da Wanan tunanin ya zauna a gefenta ita kuwa ta fara k'ok'arin cire hijabin ta shi dai da ido kawai yake bin ta sai da ta cire hijabin ta ajiye a gefe rabin na shanunta a waje ta bankaro kirji tana "Alhaji bamu yi maganar kudi ba" "Nawa Zan baki"? "Ya danganta da sau nawa muka yi ni dai Dubu ashirin nake karba idan anyi sau daya" "Sau biyu zanyi dubu arbain kenan"? Kai ta gyada masa tana murmushi Kabiru ya mik'e tsaye zuciyarsa fal mamaki da kankantar yarinya da ta bud'e ido haka ko mai kamarta zata yi da kudi haka?ko Ina iyayen ta suke? Sai ya tsinci kansa da godewa Allah daya aurar da Nusrah da wuri. Rigar jikinsa ya cire ya zauna a gefen ta ganin har ta cire rigar jikinta yasa yaji hankalinsa ya fara tashi Yana k'ok'arin jawo ta yaji wayar sa na ringing ganin Rabiu ke Kira yasa ya d'auka ya Shiga bandaki. Sai da suka gama magana ya fito yarinyar kuwa har ta cire kayan ta, ta rufe jikinta da bargo Hakan da yagani yasa shi ma yayi tsiraran,tuni Yar cikinsa ta hau sarrafa shi yaji ashe ba abinda ma ya iya sai da ya samu nutsuwa ya kalli yarinya Yana "Zaki bani ta baya na baki dubu dari"? Yarinya ido ta gwallo ta tashi daga jikinsa tana "Dubu dari fa kace"? Kabiru ya gyada kansa Yana adduar ta yarda dan idan har ya samu ta bashi ta bayan bashi ba neman Kare a watan,har gwara ma yayi ta Neman Yan matan suna bashi ta baya da ya sadu da karen. "Ban taba yi ba Alhaji Kuma babu zafi"? "Ba wani zafi yadda ake yi ta gaban haka ake yi ta baya kudin da zan baki fa da yawa Kinga ko wayar ki ma sai ki canza tunda naga kamar karamar waya ce a hannun ki. Tuni ta washe baki tana ta yarda kabiru kuwa ya juyo da ita Yana jin dadin amincewar da tayi,ba lailai daga yau ta sake ganinsa ba koma mene ya biyo baya itace ta jawo a garin kwadayin ta Hattara (Kunsan mutane sun riga sun san nafi rubuta true life story Ina fara rubuta novel dinan wata baiwar Allah ta bani labarin wanan page din da na rubuta a sama akan na taimaka na rubuta iya wajen ko Allah zai saka wasu matan su hankalta su daina biyewa manyan alhazawan nan, ta nemi na boye sunan ta,akan canza waya da san tayi gasa da kawayenta wajen mallakar manyan wayoyi dan Yar karama ce a hannun ta Iyayenta ba masu hali bane kawayenta suka saka ta fara bin maza da masu bata karamin kudi,tun baa Santa ya mace ba iya tabe tabe ne har sai da ta Kai da aka Santa ya macen duk ba ma kudin kwarai suke bata ba,last year wata kawarta tace wani Alhaji yazo daga kasar waje Yana neman yan mata,yadda na rubuta a sama su uku haka suka je,a ranar ta hadu da kaddarar ta da har yau take fama ya nemeta ta baya ya bata kudin iphone,tunda ga ranar lafiya ya kaurace mata a yanzu duburar ta a bud'e take zaryar asibiti kawai suke ko zama bata iya yi,tace tayi nadama ta cuci kanta ta cuci iyayen ta da suka d'auka wani larurar ne ya sameta Basu san Mai ta aikata ba, wayanda suka je tare duk sun gujeta dan su basu yarda ya neme su ta baya ba ita Kuma yawan kudin daya mata alkwari ya sa ka ta yarda gashi yanzu Iyayenta ke dawainiya da ita suna cin bashi a kanta,Dan Allah muyi hattara ba kowane mai kudi ke samun kudin sa ta hanyar halal ba Allah ya kyauta ta shirye mu Ameen) Kabiru dubu dari ya d'auko ya bata cikin murna ta karba ta nemi ya bata lambarsa yace mata Kar ta damu zai nemeta ita ta bashi lambarta tana kuwa tafiya ya goge lambarta. Wani irin dadi yaji yana ratsa shi dan sai yaji ai ta Bayan ma yafi Dadi. Rabiu kuwa sai tsokanar sa yake Yana sai ma nan gaba idan ya Kara kwarewa. Sajeeda Tashin hankalin da nake ciki ya Kara saukar mun da mugun zazzabi,daga kasan cibiyata zuwa cinyata kamar an hura min wuta haka nake ji, Kabiru ya cutar dani,kafin na mutu sai na tona Masa asiri na fallasa sirrin sa kowa yasan mai ya aikata,na Masa Allah ya isa yafi cikin kwando,nasan Yesmeen nasan zuwa wajena babu hali tunda a idon su yaya Abu ba gani take ba. Ina ji ana kwankwasa k'ofar dakina ban ma iya daga kaina ba har sai da aka turo k'ofar d'akin naji muryar Saifullahi Yana "Umma har yanzu jikin ne"? Ya zauna a gefena tare da yaye bargon dana rufa kaina,kamar Wanda ya zugoni na rushe da kuka Saifullahi kuwa ya saki sallati Yana "Umma jikin ne haka ko asibiti zamu je bari na Kira Abba na fada Masa ba ki da lafiya idan yayi nisa sai na raka ki muje asibitin naga ma su mama na nan ko su zan yiwa magana Da sauri na fara girgiza kaina Ina "ba sai ka Kira kowa ba Saifullahi ka Kira min yayarka" "Aunty Nusrah Zan Kira"? Kai kawai na iya gyada masa,Ina ganin ba wacce Zan fadawa halin da nake ciki sama da Nusrah Ina ganin ba wacce Zan fara fadawa cutar da Kabiru yamin sama da Nusrah,duk da Yesmeen ta rokeni Kar na fadawa kowa amma dole na fadawa Nusrah saboda tasan yau idan na Fadi na mutu Abban ta ne ya kasheni shi yayi ajalina ko a yanzu banji bazan nunawa Kabiru nasan halin da yake ciki ba. Muryar Nusrah da naji da sallama ta wayar Saifullahi yasa na mik'a hannuna da naga kamar sirrancewa yake Ya Mik'o min wayar na karba Ina tazo gida yanzu nan inasan ganin ta Ina Jin yadda ta rude tana tambaya ta ya taji muryata haka Saifullahi yace "ke dai kizo Mana ai kema kina jin muryarta kinsan bata da Lafiya" Ya kashe wayar Yana mun sannu Na koma na kwanta Ina tambayarsa su Annur,da nake Jin mugun tausayinsa a raina Abban Nusrah akan duniya ya cutar dani ya cutar da dan cikinsa ya kurmance,a yanzu abubuwa suka ringa dawo min kaina Wanda banda na saka yardar Abban Nusrah a raina yaci ace na gano halin daya jefa kansa a ciki,wai duk Ina zaune ban taba sanin abinda ke faruwa ba,Abban Nusrah ya cuceni,Yesmeen itama ta cuceni dan da ta fada min da tuni na bar masa gidan na kwashe yayana. Saifullahi haka ya zauna a gefena Yana jeramin sannu har Fahad shi ma ya shigo d'akin,duk Ina ganin tausayina a idon yarana basu san halin Nan da nake ciki mahaifun su ne ya jefani a ciki ba Ina tsoron ma ya yi wani abun ya Kara fadawa kan yayana banda Allah nasan Yesmeen da nasan Kabiru ya Dade da cin galaba akan ta,dan ma duk abinda zai faru tana gani a mafarki Kamar yadda babarta ke ganin komai a mafarki kafin ta rasu. Idona a rufe naji shigowar Yaya abu da plate din abinci tana "Ki tashi kici abinci Sajeeda ni na rasa me yake damunki kike wanan kwanciya da kukan anya ba wani matsala ne dake ba iya makantar Yesmeen ke damunki"? "Bata da lafiya ne Mama Kuma dole umma ta shiga damuwar halin da Yesmeen ke ciki,tashi daya ta wayi gari bata gani,Kamar yadda Annur ya wayi gari ya daina iya magana abunan na bani mamaki" "Ai ba abun mamaki bane saifullahi Allah yakan jarrabci bawan sa dan ya gwada imanin sa,kunga Abban ku Allah ya Masa arziki a yanzu sai Kuma ya jarrabce shi ta hanyar tab'a yayan dan yaga ko zai iya jurewa in Sha Allah aka cigaba da neman magani zaa Dace watarana ki daina saka damuwa a ranki" Ina murna nazo naci arziki ke Kuma kina langwabe wa Ni dai gabana da naji ya fara min kaikaiyi kawai nake sosawa ta cikin bargo saboda Kar su Saifullahi su ga yadda nake susa ko a yanzu ma ji na nake a jike nasani ruwan nan mai wari ke zubo min. Shigowar Nusrah d'akin yasa na bud'e idona bata yi wata wata ba ta fado kaina tana "Umma Mai ya Same ki haka Kinga yadda kika dawo"?? Yaya Abu ce tayi magana da bata iya gaisuwa ba, Nusrah zubewa ta a kasa ta hau bawa yaya abu hakuri akan bata lura ita bane. Ganin hankalin Nusrah ya tashi sosai har tana na tashi muje asibiti yasa na daure na Mik'e zaune Ina k'ok'arin boye halin da nake ciki,abincin da Yaya abu ta kawo min na dauka duk da nasan ba iya ci Zan ba haka. Na fara tusawa ita kuwa tayi waje tana ko nifa Ina ganin ta fita na kalli su Saifullahi Ina su bamu waje magana Zan Yi da Nusrah. Nusrah gadon ta hau sosai ta zauna gabad'aya hankalin ta na kaina,ni kuwa Ina ganin ba kowa na rushe da kuka,Nusrah hankali a tashe ta ruko hannuna tana "Umma dan Allah mai ke faruwa ne ya naganki haka kamar mara lafiya"? "Nusrah Abban ku ya kasheni Da raina" Nusrah Abbanku ya gama Dani.... " Umma mai Abban namu ya miki ?wani abu yayi"? Ina k'ok'arin magana na jiyo muryar Abban Nusrah a palo yana magana dasu Saifullahi dake mi shi bayanin rashin lafiyata na rufe ido na da sauri da naji ya nufo dakina a duniya idan da wanda na mugun tsana Abban Nusrah ne,Nusrah kuwa itama fuskantar da tayi da maganar bana so nayi saboda tahowar sa d'akin yasa tayi shiru ta kawo hannun ta jikina tana "Umma jikin ki zafi ko asibiti zamu je"? Ido na na Kara rufewa Ina danne zuciyata a daidai lokacin da Ya shigo d'akin dan ji nake kamar na tashi na cakumi wuyan rigar sa na tona masa asiri a gaban kowa da kowa,amma tuna idan ban daure ba Yesmeen zan jefa a matsala yasa na ringa danna zuciyata,Ina jin Nusrah na gaishe shi ya amsa Yana "Tun yaushe kika zo wai jikin nata ne har yanzu ai da kun kirani a waya nazo na Kai ta asibiti" Ya zauna a gefen gadon tare da yaye bargon jikina ya tab'a goshina Yana "Sannu Sajeeda ki tashi muje Asibiti" Duk yadda naso na daure kasawa nayi sai da na ture hannun sa Ina Jin wani mugun bakin ciki na rufeni,wai ni zai kai asibiti bayan ya riga da yasan mai ke damuna ya riga da yasan shi ne silar kwanciyata ya bada ni a kungiyar su" Da wanan tunanin na fara kuka idona a rufe dan bana so na bud'e ido na ganshi, gefena ma da naji shi a zaune ji nake kamar wuta yake huro min. Ina Jin sa ya mik'e tsaye Yana "Sajeeda kina da matsala ke fa ba yarinya bace abu kad'an sai ki fara kuka,ko Nusrah bazata yi wanan abinda kike ba ki tashi mu tafi asibiti Nusrah taimaka mata ta shirya na Kai ta asibiti bari na dan watsa ruwa nazo mu tafi" Daga haka yasa Kai ya fice daga d'akin sai da naji fitarsa na bud'e idona Nusrah kuwa tana ganin ya fita ta tsugunna a gabana tana "Umma hankalina ya kasa kwanciya mai Abba ya miki"? "Zan fada miki Amma ba yanzu ba" Gyada kanta tayi ta mik'e tayi waje tana "Ban ga Yesmeen ba tunda nazo ko bata nan ne"? Bance Mata komai ba har ta fice daga d'akin,nasan yanzu zata dawo tana koke koke,mintuna da fitar ta sai gata ta dawo tana "Umma Aiken Yesmeen ki ka yi ne banganta a d'akin ba"? Ji nayi gabana yayi mugun faduwa duk da azabar da nake ji sai da na tashi tsaye ba dai guduwa Yesmeen tayi ba. "Bangane baki ganta a d'akin ba Yesmeen Ina zata je ita da bata gani" Nayi waje da sauri Ina Neman hantsilawa dan ko kad'an bani da kwari,idan kuwa har Yesmeen guduwa tayi ba abinda zai hana yau na tonawa Abban Nusrah asiri. Koda na fita a Palo na tarar da Yaya Abu da Asmau suna kallo,daga can daki Kuma Ina jiyo muryar su Saifullahi. D'akin Yesmeen din na nufa Koda na Shiga ba kowa na lek'a bandakin bata nan. Na fito daga d'akin da sauri Nusrah na biye dani tana ta tambayata Kamar ya Yesmeen bata gani,Ina ga su Saifullahi basu Kai ga gaya Mata ba. Ina fito wa palon na tsaya a gaban su Yaya Abu Ina "Yaya Abu Ina Yesmeen take ban ganta a d'akin ta ba"? "Kamar ya baki ganta a d'akin ta ba? A can muka barota a kwance yarinya ce ita da zamu ringa gadin ta? "Wallahi bata d'akinta Yaya Abu" "To ina zata je ita da bata gani Yaya Abu ta mik'e tana gyara daurin zaninta ta Kara da "Kai yarinya nan anyi tsinaniya tunda nazo gidanan take bani ciwon kai Ina zata je ita da ba gani take ba" Jikina da ke balain rawa yasa na zube akan kujera na dafe kaina naso nayi waje amma kafafuna sunki bani hadin kai Yesmeen guduwa tayi,saboda tana tunanin zan fadawa Abban Nusrah ta fada min sirrin sa,bayan na ce Mata ta zauna bazan nuna Masa ba ko a yanzu yadda zamu bar gidan nake tunani idan har na iya danne zuciyata ban nuna masa komai ba,na gudu nida yarana na fada musu dani Abban su yayi kudi,Abban Nusrah ya cutar dani ya tarwatsa min rayuwa yanzu gashi a garin tsoron sa Yesmeen ta gudu" Fitowar Yaya Abu daga d'akin da Yaya Asmau yayi daidai da fitowar Abban Nusrah daga d'akin sa. Yaya Abu cikin sallati ta hau tafa hannuwa tana "wlh bata d'akin Ina zata je ita da bata gani,kiga muna zaune yarinya zata tona Mana asiri" "Mai yake faruwa ne yaya Abu"? Abban Nusrah yace a daidai lokacin daya karaso tsakiyar palon Nusrah kuwa kuka ta fara zundumawa tana "Yesmeen din ce bata gani bangane bata gani ba mai ya samu idon ta ta daina gani"? Dagowa nayi Ina kallon Abban Nusrah da yake kallon Yaya abu dake ta zuba Masa bayanin yadda nake dagawa kaina hankali saboda Yesmeen tunda ya fita muka shige daka da Yesmeen na saka ta a gaba Ina kuka nabi na takura kaina gashi nan ita nema take ta tona min asiri. Kallon sa kawai nake yadda yake tsaye kamar mutum nan kuwa dabba ne saboda kudi ya kwanta da Kare,hararo yadda ya kwanta da Karen kawai nake,wane irin zuciya ne a kirjin Abban Nusrah har mai yake nema a gidan duniya da har zai nemi yayi kudi ta hanyar haram har saboda kudi ya kwanta da dabba ya zo ya kwanta dani,Karen da muke Jin labarin a jikinsu aka fara samo Aids da wanan tunanin na rushe da kuka wata kila ba iya wanan cutar da nake gani ya saka min ba kila nima ya saka min AIDS din tunda naga kafafuna da hannayena na rama,Naman jikina ma gani nayi yana karewa Abban Nusrah so yake na mutu ya fara sabon rayuwa da ciwo Wanda ka amincewa ka d'auki shi a matsayin abokin rayuwa Wanda yardar da ka mishi yasa kake tunanin shi mai kare ka ne daga duk wani Abu da zai sameka sai gashi uban yayana da kansa ya cutar dani saboda ya samu duniya duk wahalar da na sha dashi a rayuwa,sakayar da zai min kenan kuka kawai nake Ina kallon sa Shi kuwa jin abinda Yaya Abu tace yasa ya juyo a rikice yana kallona da "Wai Kamar ya ba'a ga Yesmeen ba Ina zata je ita da bata gani"? "Tana gani tsinanne mugu azzalumi saboda kai ta gudu, asirin ka ya tonu Abban Nusrah".... Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 19* "Ina zata je ita da bata gani dama nasan saboda ita Sajeeda ke ta wanan kukan" "Sai a yanzu na gane Ashe a zuci nayi maganar ba'a fili ba" Har ga Allah so nake kawai na tonawa Abban Nusrah asiri amma sai bakina ya gaza bani hadin kai,sai maganar zuci nake. Yaya Abu kuwa masifa kawai take Abban Nusrah shi ma ya ringa bambamin fada Yana "Ina zata je ita da bata gani,wanan wane irin masifa ne wlh na fara gajiya da halin yarinya nan Yaya Abu" "Dan ruko nada wahalar sha'ani idan ba iskanci ba Ina zata je ita da ba gani take ba,iyayin Sajeeda ma ya ja mata da ta dage zata rik'e ta gashi nan ma dangin mahaifinta sun manta da ita Cewar Yaya Abu, nidai kuka kawai nake kamar yadda Nusrah ke magana cikin kuka tana "ya akayi wai Yesmeen ta daina gani,wai me ke faruwa ne,?Annur ko wata biyu bai yi da kurmancewa ba yanzu Kuma Yesmeen ce ta daina gani innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" "Nima na fara tsoro ta Aunty Sajeeda yanzu ba wanan ba fita zamu yi muje mu nemo Yesmeen bamu ga ta zama ba" Daga Haka su Saifullahi suka yi waje. Abban Nusrah kuwa ya juya ya nufi d'akin sa Yana masifa Yaya Abu kuwa cewa take "Sajeeda kinsan Allah ki tattara yarinya nan ki maidata wajen dangin ubanta tun kafin ta jawo Miki wani masifar,Yar iska yarinya tun jiya take daga Mana hankali idan ba iskanci ba Ina zata je ita da ba gani take ba,yanzu idan mota ya bugeta fa" Ni dai shiru nayi ban magana ba dan ban ji hankali na ya tashi ba tunda nasan Yesmeen na gani, tsorana daya bansan hannun wa zata fada ba yesmeen bata jin magana ita bata san ma gudun da tayi ne zai saka Abban Nusrah ya zargi ko fada min tayi ba,Ina tsoron ma ya cutar da ita,dan daga labarin da ta bani,Yana sanin duk halin da take ciki tunda kila ta hanyar tsafi yake gane wa,Ina tsoron ya gano ma karyar makanta tayi, Yesmeen bata yi tunani ba,sai a yanzu duk nagane akwai dalilin daya saka naji bana iya dogon Addu'a daga lokacin da na fara munanan mafarki da naso taimaka wa kaina da Addu'a shine ya yi abinda Ina fara wa zan ji bacci ya d'aukeni. Kabiru Yana shigewa daki yaji zufa na keto masa ba dai Yesmeen ta tona sirrinsa ga Sajeeda ba tunda Yaya Abu tace tunda ya fita suka shige d'aki Suka ringa juyo kukan Sajeedan,ba dai Yesmeen karyar makanta ta Masa ta mishi shigo shigo ba zurfi ba,amma idan har ta tona masa asiri baya Jin Sajeeda zata iya hakuri bata tunkare shi da maganar ba dan yasan halin Sajeeda,ji yayi gabadaya kansa ya kulle zuciyarsa cike da fargaba jiki na rawa ya d'auki wayar sa ya hau neman lambar shugaban su sai da ya masa Kira biyar ana shidda ya d'auki wayar. Kabiru yayi kasa da murya Yana "Shugaba ka taimaka ka duba min yarinya nan idan har dagaske ta makance ka Kuma duba mun ko ta fadawa matata sirrina dan Ina zargin Kamar ta fadawa matata shi yasa ta gudu,dan idan har bata gani ba abinda zai saka ta gudu a taimaka min Dan Allah a Kuma Kara min aiki akan matata Ina gudun tonan asirina" "Ina wani aiki yanzu Zan duba ma karfe daya na dare" Da haka suka yi sallama ya ajiye wayar Yana goge zufar dake ta keto masa har rigar jikin sa ta jike da gumi taya zai yarda asirin sa ya tonu a yanzu da ko fara morar kudin sa baiyi ba. Muryar Abu da ya jiyo cikin bambamin masifa tana "Dan ubanki Ina Kika je ke da bakya gani"? Da sauri yayi waje a daidai lokacin da Yaya Abu ta kwashe Yesmeen da idonta ke kallon sama mari , Saifullahi kuwa na rike da ita, Sajeeda kuwa ta mik'e tana "Dan Allah Yaya Abu ki rabu da ita ba gani take ba" "Tasan da bata gani ta fita dan uban ta kiga yadda ta daga mana hankali gidan uban wa zata je da ta fitan da yanzu mota ta kade ta fa"? "Saifullahi a Ina kuka ganta"? Abban Nusrah yace fuskarsa a mugun hade Saifullahi ya fara magana Yana " a wajen shagon dake kasan layin nan muka hangota tana bin bango wai auduga taje siya" "Haba Yesmeen akan me zaki fita bayan kinsan larurar ki kinsan yadda kika daga Mana hankali kuwa ?yanzu da mota ta bige ki fa"? Cewar Sajeeeda tana zubda kwalla kasan zuciyarta Kuma tana Jin dadin da ba guduwa Yesmeen tayi ba Kabiru kuwa cikin wani irin bacin rai ya fara magana Yana " Yaya abu na gaji da zaman yarinya nan a gidanan idan ban da tashin hankali ba abinda take jefani,dan haka Zan tattara ta na maida ta wajen ubanta bazai Yu Ina zaman zamana tazo ta jawo min magana ba" "Kayi daidai da kaina Zan maidata wajen ubanta Dan daga jiya zuwa yau nasan jinin Sajeeda ya hau ya Kai sau Dubu haka kurum ana zaune kalau" "Wallahi ba inda zata je idan har Yesmeen barin gidanan za tayi wallahi sai da mu bar gidan a tare "Aikuwa maida ta za'ayi tun jiya take saka ki kuka,banda iskanci wa ta gayawa tana bukatar auduga Yesmeen yarinya ce ita" Wani irin bakin ciki da takaicin Yaya Abu ne ya rufe Sajeeda duk da tana iya k'ok'arin ta wajen danne zuciyarta taga bata mata wani abu taji a ranta kamar Raina ta tayi saboda tazo wajenta ganin yadda ta hakikance tana sai an maida Yesmeen yasa ta fara magana cikin bacin rai tana "Yaya abu ba inda Yesmeen za taje,Yesmeen Yata ce kema yarki ce banga dalilin zaa ce zaa koreta ba,mai tayi?laifine dan an tausayawa halin da take ciki,tashi daya Muka wayi gari ta daina gani, iya wanan bai Isa yasa a tausaya mata ba sai ace zaa koreta,yau kina tunanin da Nuratu na rayye zata ji dadin irin yadda kike yiwa yarta ?karki manta fa baa san ranta ta mutu ta barta ba yau da bana rayye ke mai rik'e Yesmeen ce ban taba zaton haka daga wajenki ba" "Ikon Allah Wani Abu akace zaa yiwa Yesmeen din kike zuba wanan dogon bayani,kina magana kamar ni na kashe Nuratu,kina tunanin idan Nusrah ce zata ringa daga miki hankali haka,yarinya tun jiya ta Hana mu sukuni,kike ta zuba dogon bayani kinsan da mota ta kadeta da ta fita dinan dangin babanta ba yarda zasu yi ba karshenta sai sun kulle ki" "Ai na ma gama magana Yaya Abu Ni ke auren Sajeeda ba ita ke Aurena ba bata isa ta juya ni ba a karkashin ikona take da yardata ta rik'e Yesmeen a yanzu Kuma nace ta maida Yesmeen wajen mahaifin ta tunda Yana rayye ba mutuwa yayi ba a goben Nan Zan maidata" Tunda ya fara magana wani irin Abu naji ya tsaya min a zuciya,wutar kiyayarsa ruruwa kawai yake a raina ji nake kamar na samo wuka nayi ta yanyanka shi yanzu alwashin da nake Sha ma bazai ci kudin nan ba yadda yake san yaga ya kasheni sai dai mu tafi tare bana Masa fatan Rahamar Allah daga Rana irin ta yau har zuwa karshen numfashina addu'oi masifa da balai Zan ta Masa,tunda har dani zai yi kudi,ba abinda zai hana naso ganin bayan sa. Ganin Yana k'ok'arin barin palon Yana ta sheka rantsuwa yasa na fara magana cikin bacin rai Ina Jin ruwanan na zubo min Mai doyi "Wallahi ba inda zata je Abban Nusrah idan har ka dage ka gaji da rukonta sai ka sallameni nima na tafi,haka kawai ba abinda ta maka zaka koreta,baka tashi korarta ba sai da ta daina gani,mai zaka cewa mahaifinta ya makantar Mata da ido,a haka na d'auko ta,har yanzu baka ji a jikinka mutane zasu fara zargin akwai wani abu dake faruwa a gidan ka ba kasa da wata biyar ka Zama hamshakin mai kudi,Dan cikin ka ya kurmance yanzu itama Yesmeen ta makance kila nan gaba ma mutuwa za'ayi,duk wani abu na faruwa da dalili banda na gidanan,Koda kaddara Allah ya Aiko akan ce ga dalili kafin aukuwar kaddarar amma na gidanmu daban ne Annur daga kwanciya bacci ya tashi ya daina magana Yesmeen daga kunna fitila ta daina gani,sai nayi magana ace ba haka ba idan har ka shirya korar Yesmeen ka dawo mata da ganin ta sai ta bar gidanan" "Yaya Abu Kinga yadda ta juya zancen nan ko,banda Sajeeda bata da ilimi bata san yadda Allah ke juye lamarin sa dare daya ba,a cikin awa daya idan Allah ya so azurta bawan sa a yanzu Allah zaiyi silar da zai yi arziki,yanzu Mai ya hada kurmancewar Annur da makancewar Yesmeen da arzikin da Allah yamin yanzu ace matata ke min wanan zargin idan wani taji yana so ya zargeni ita ba mai hanawa bane,wanan wane irin abu ne,yanzu ba abin zargi a wajen ki sai ni kenan Shekara ashirin da uku muna tare ace baki san halina ba?baki San abinda zan yi da Wanda bazan iya ba mai kike nufi duk da kalmomin nan da kikayi da mutane zasu fara zargina"? Kallona kawai yake Yana hucci cikin bacin rai Yaya Abu kuwa ta fara bashi hakuri tana "Hakuri zaka yi Kabiru Sajeeda halin ta sai ita na rasa wacce iri ce ita idan har dan ance zaa Mai da Yesmeen take wanan maganganun sai kayi hakuri ka barta kana kallo ma ni da nake yayarta yadda ta hayyaya ko min kamar zata kawo min duka,yanzu da mutane na nan kaga sai su dauka ni muguwa ce Allah dai ya kyauta "Kuna dai kallon irin abinda take min toh wallahi na fara gajiya Sajeeda bata San darajar miji ba duk maganar daya fito a bakin ta fadamin kawai take ni kuwa na gaji bazan dauka ba" "Ya bazaka gaji dani ba tunda ka Gama Dani ya bazaka gaji ba tunda kayi kudi dani,ai a yanzu bani da wani amfani a wajen ka tunda har ka sadu da kare kazo ka sadu dani,bani da abin mora yanzu dole ka gaji dani" Abinda naso Fadi kenan sai na juye da "Tunda bansan darajar miji ba ya zaayi kenan"? Na jefa masa tambayar Ina ciza lebbena dan takaicin maganar daya fito a bakina "Aure zan Kara Sajeeda idan na Kara Aure watakila ki shiga hankalin ki" Daga haka ya juya a fusace yayi d'akin sa na bi shi da kallo hawaye na zuraro min inama Yesmeen ta fadamin da wuri kafin Kabiru ya cutar dani,dama sai da na ayyana haka a raina kila ya zabi yayi kudi dani ne Saboda ya kau dani yayi aurensa yaji dadin rayuwarsa,ni Dana Sha wahala dashi a madadin ma idan gajiya yayi dani ya sauwake min cikin ruwan sanyi na tafi da lafiya ta shine ya zabi ya cutar dani,yadda nake Jin kasana nasan Abu ne mawuyaci na dawo yadda nake,duk a tunaninsa bansan sirrinsa ba,yau ban da Ina tsoron jefa Yesmeen a cikin masifa da a yau Kabiru ya gane kuransa dan sai na Tara Masa jama'a,Amma a yanzu nasan mai Zan yi Dan idan har na bar maganar a cikina zuciyata na iya fashewa dan bakin ciki. A haka naja kafata na shige daki Ina jiyo muryar Yaya Abu na idan bana so ayimin kishiyar sai na Shiga hankalina da itace a d'aular da nake ciki da an sha mamaki dama idan Dadi yayi wa mutum yawa sai yace Dadi kasheni. Ban juya ma na kalleta ba har shige d'akina Nusrah ta biyoni bana Jin zan iya Mata wani magana yanzu dan Ni kadai nasan mai nake ji ga ciwon zuciya ga na jiki. Haka ta karaci zamanta ta gama koke kokenta akan makancewar Yesmeen tayi kasa da murya akan na taimaka na fada mata abinda nace Zan fada mata dan idan ta koma gida ba lailai ta samu nutsuwa ba haka za tayi ta tunani Ce mata nayi Kar ta damu zamu yi waya ba wani abu bane,bana jin a yadda na ganta a cikin damuwa akwai abinda zan iya gaya Mata haka ta zauna a d'akin tayi ta zuba min Sannu kafin ta tafi gidan ta ma sai da ta Mana abincin dare sai tausayina take tana yanzu wa zai na tayani aikace aikacen gidan tunda Yesmeen bata gani, Murmushi kawai na Mata nace kar ta damu su Saifullahi zasu ringa tayani tunda duk sun iya ji nake kamar na fada mata Yesmeen na gani yadda naga ta damu sai Kuma na fasa Ina tunanin mata magana ko ta waya ne ya zama dole na tashi tsaye na nemi mai taimaka min da Addu'a na kubuta daga hannun wanan azzalumin mutumin. Yesmeen Tunda Yaya Abu ta d'auko ta daga d'akin Sajeeda taji gabad'aya ta kasa samun nutsuwa,tayi nadamar tona sirrin ga Sajeeda yafi a kirga, dan tasan ba lailai ta iya dannewa ba zata iya tarar Kabiru da maganar. Kuka kawai take tana tunanin abin da ya Kamata tayi,idan har Sajeeda ta tari Kabiru da zancen yasan itace ta fada mata,dole ta gudu kafin ya dawo gidan,dan tasan Sajeeda tace bazata fada masa bane kawai saboda ta zauna. Da wanan tunanin ta fara tunanin yadda zata gudu batare da kowa ya ganta ba. Tana kwance Yaya Asmau ta shige bandaki Yaya Abu Kuma ta tashi tana bari taje kitchen ta d'auko Madara. Tana ganin ta fita daga d'akin ta mik'e da sauri ta fice daga d'akin da gudu ta bar gidan Koda ta fara tafiya haka zuciyarta tayi ta Mata sake sake tana tunanin Anya gudun ta shine mafita a gareta,?Anya idan ta gudu bata tonawa kanta asiri asan tana gani ba? Watakila Sajeeda zata iya daurewa taki fada Masa,tana nan awani lungu taga wucewar Nusrah a Napep,ba jimawa ta ga shi ma kabirun ya dawo a mota,tuni tunanin ta ya bata akan gudun kamar tonawa kanta Asiri zatayi hakane yasa ta fara tunanin hanyar da zata bi ta koma gida da bazasu zargi komai ba,tana nan tana sake sake ta hango fitowar su Saifullahi suna dube dube kafin su juyo wajen da take tsaye sai ta fara bin bango tana kallon sama,har Suka karaso wajenta. Daga maganganun da da Sajeeda tayi da suka dawo tasan bazata fada ba, sai a lokacin ta dan samu nutsuwa sai dai har ga Allah taso Sajeeda ta yarda a maida ta wajen dangin mahaifin ta dan kullum cikin fargaba da zulumi take,yanzu haka zatayi ta tunanin kila ya gano ta tona masa asiri. Kabiru Koda ya Shiga daki ji yayi hankalin sa ya tashi da maganganun Sajeeda sai yake ganin kamar k'ok'ari take ta gano sirrin sa,so kawai yake dare yayi karfe daya ya kirawo shugaban nasu ko a yanzu kasa hakuri yayi sai da ya Kira Rabiu duk ya bashi labarin abinda ke faruwa. Sai daya gama bashi ya kyalkyale da dariya Yana "Wai wanan yarinya da take daga ma hankali haka nawa take Mai zai Hana ka kau da ita kawai ka huta,idan ba Aljanna bace ita taya zata gane wani Abu da har zata maka karyar makanta, abokina idan har kasan yarinya nan ta zame maka kaya a wuya ka kau da ita kawai ka huta"? "Taya Zan kau da ita batare da an Zargeni ba ni fa yanzu tsoron Sajeeda nake wallahi yadda take magana Kamar tasan wani Abu" "Ba dai Yesmeen din yanzu ta nuna bata gani ba,ba sai ka jira shugaba ba da kanka zaka gano tana gani ko bata gani. "Tayaya Zan gano kasan Allah idan har yarinya nan karya tamin bata gani wallahi wallahi sai na kasheta"? Rabiu dariya ya saka ya hau fada Masa abinda zaiyi da zai gano Yesmeen ko bata gani. Da wanan tunanin Kabiru ya samu kwanciyar hankali sosai yaji dadin shawarar da Rabiu ya bashi ranar a d'akin sa ya kwana dan so yake ya nunawa Sajeeda fushi yake da ita,Dole ma yasa a Kara masa aiki a kanta yadda duk abinda zai yi bazata iya Buda baki ta Masa magana ba. Washegari karfe bakwai ya fito Palo ya zauna sai da ya ga fitar su Annur Yan makaranta ya nufi d'akin Yesmeen Da sallama ya shiga d'akin su Yaya Abu na kwance da Yesmeen na can karshen gado a kwance shigowar sa yasa Suka mik'e zaune dan ba bacci suke ba Hira suke,sai da suka gaisa Yaya Asmau ta fara magana tana "gobe Zan tafi idan Allah ya kaimu wlh Abban yaran nan ya Kira akan na dawo ita dai Abu tace anan zan barta" "Aikuwa anan zaki barni dan ba abinda zai maidani can sai dai idan kanina bayasan zamana" "Kai haba Yaya Abu wallahi ki Sha zamanki ni nafiso ma ki zauna kici arziki kema" Tuni Yaya Abu ta hau washe baki Kabiru kuwa yace "toh tunda gobe zaki koma mai zai hana ki shirya ki tafi kasuwa Yaya Abu ta raka ki ki siyo kayan tsaraba ai bakya tafi haka ba komai ba" Tuni suka washe baki su biyu Suka hau godiya da Addu'a Kabiru cikin tsananin murna ya tashi ya fito daga d'akin Dan da wanan zai samu yayi abinda zai yi dan yasan Sajeeda na can kila ta kasa tashi duk da bai lekata ba Dubu hamsin ya d'auko daga dakinsa ya koma d'akin Yesmeen ya mikawa Yaya Asmau su kuwa sai godiya suke masa yace ba komai ya koma palo ya zauna. Sai da sukayi wanka Suka karya suka fito Suka leka Sajeeda dake ta numfarfashi idonta jajjur dan ko bacci bata yi ba. Sannu kawai Suka mata suna sauri suke zasu je kasuwa su dawo ko magana basu bari tayi ba Suka yi waje. Kabiru dake labe a daki Yana ganin sun fita bai yi wata wata ba ya nufi d'akin yesmeen..... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 14* Sajeeda bandakin Yesmeen ta shige da sauri ta hau susa a yanzu ba iya kaikaiyin take ji ba har ruwa mai kalar ruwan ke jikata Kamar tana period ko da take tsaye tana iya Jin yadda ruwan ke wari,bata san lokacin da ta saki sallati jikinta na rawa ba taya zaace a jikinta wanan ruwan ke fita,tana Jin Yesmeen na buga k'ofa tayi saurin toshe bakinta tana k'ok'arin maida hawayen dake zubo mata, dan bazata iya kallon Yesmeen tace mata ga halin da take ciki ba bata Jin zata ma iya jiran Kabiru a yanzu zata shirya ta tafi asibiti tana daga bandaki tace wa Yesmeen taje Palo su Yaya abu sun zo. Yesmeen kuwa waje tayi da jajjayen idonta da ta murzawa rob,dan dagaske take so ta nuna ta samu matsalar ido,tunda har kau da ita kawai Kabiru ke so yayi,idan tace ma zata gudu,kabiru zai iya sawa a nemota,gwara ta makance din, hankalin ta bai Kara tashi ba sai da taji Sajeeda na ce mata bata Jin dadi ko bata fada ba kana ganin ta kasan ba daidai take ba,Kamar ta samu wajen da ba kowa tayi ta kukan tausayin Sajeeda Sam bata cancanci haka daga wajen Kabiru ba ko ya ta rufe idonta yadda Kabiru ke saduwa da Kare ke fado mata ta kasa goge abinda ta gani a kanta,duk akan neman duniya Kabiru ya cutar da Sajeeda, Sanin halin Yaya Abu yasa ta cigaba da mitsitsika idonta dan tana da saa ido ba kadan ba tana tsoron ta gano ba ciwon ido take ba" Tana zuwa ta zub'e a kasa ta hau gaishe su Suka amsa gaisuwar Yaya abu na kare Mata kallo ta jefa Mata tambayar mai ya samu idonta tana k'ok'arin magana Kabiru ya shigo da sallama hannun sa d'auke da ledoji idonsa akan Yesmeen yasan gobe uwar haka Yesmeen sai dai ta Kare rayuwar ta a duhu. Ledojin da Yaya Abu ta gani a hannun Kabirun ya d'auke Mata hankali daga Kan Yesmeen,Yesmeen ta mik'e tsaye tana k'ok'arin komawa daki,dan dole sai ta nuna tana balain Jin jiki, Kabiru kuwa yace "Wai har yanzu idon naki ne"? "Eee Abba wlh zugi idona ke min dusu dusu nake gani" "Yanzu nake tambayarta mai ya samu idonta yayi ja haka"? Yaya Abu tace tana satar kallon ledojin da Kabiru ya shigo dasu Wai Abu ya fado mata a ido Ina ga gobe idan bata ji sauki ba dole taje Asibiti" Kabiru yace Yana ajiye ledojin hannun sa Yesmeen Kuma ta nufi d'akin ta a daidai lokacin da Sajeeda ta fito daga bandaki tana Jin wani irin zugi a kasanta dan a garin susa har ciwo taji wa kanta. Ganin Kabiru ya dawo yasa ta daure ta d'auko ledojin ta nufi kitchen ta juye fried rice da Kabiru ya siyo da yawa ta zuba a flask ta zuba musu a plate ta Kai musu d'akin Yesmeen dan gani take sai sun fi sakewa acan duk da tasan Yaya Abu ba abinda ya shafeta zata iya ci a gaban kabirun har da loma,ko a yanzu kafin ta Kai musu abincin Hira kawai take da Kabiru tana sainting haduwar gidan. Ita Kuma abinda ta tsana kenan,dan yanda take yiwa Kabirun yasa ya raina ta ba wani girmama ta yake a matsayin yayarta ba. D'akin Yesmeen din ma da ta Kai su haka tayi ta kalle kalle tana fadar haduwar d'akin. Sajeeda kuwa ta barsu a d'akin tana zata je asibiti ta dawo. Ko da ta fito daga d'akin gani tayi Kabiru ya shirya a cikin dakakken shadda da kana kallon shaddar kasan Mai balain tsada ce,sai taga gabad'aya kabirun ya canza kamar bashi ba,ganinta ya saka ya tsaya sai da ta karasa wajen sa ya fara magana Yana "Zan dan fita yanzu nan na dawo wani Kaya muke so a tura can cotonou" "Yanzu Abban Nusrah ba asibiti kace zaka kaini ba,kasan mai nake ji a jikina kuwa Abban Nusrah so kake sai na fara susa a gaban mutane zaka kaini asibiti har yanzu ruwa mai doyi zubo min yake" "Yanzu dan Allah ya ki ke so nayi ga mahimmin abu da nace miki zanje nayi,yanzu kije ki Kara Shan maganin ki gobe da sassafe Zan Kai ki asibiti ni bansan Ina Kika kwasowa kanki wanan abin ba bari naje na dawo Kinga ma bai Kamata ki fita da baki a gidan ba" Daga Haka ya yi hanyar fita Sajeeda ta bi shi da ido,tana Jin wani irin takaici na rufeta,har ace tana cikin irin wanan tashin hankalin Kabiru bai wani damu ba,ta shige daki ta kwanta ta fara matsawa kanta da tunanin yadda akayi ta wayi gari da wanan masifar a jikinta. Duk yadda taso ta gano ta kasa ganewa sai ta d'auko zargin kabiru ne ya goga mata sai ta fasa dan iya sanin ta baya neman matan banza bata sani ba ko haduwa da abokinsa da yake kirarin ya canza Masa rayuwa ya jefa shi a cikin halin banza, Sai da ta sake wanke jikinta ta canza komai na jikinta ta koma d'akin Yesmeen hira Asmau da Yaya Abu kawai suke Yesmeen na rabe a gefe da jajjayen ido,duk minti minti sai ta sosa idon, Sajeeda sai sannu take jera mata,yaya abu kuwa sai tabe baki tayi tana ciwon idon Yesmeen take yiwa wanan rakin Sajeeda ma ke biyeta taja saki tana Kara karewa d'akin Yesmeen kallo tana "Allah ya baki Sajeeda kiga Wai hadadden d'akin nan ne d'akin Yesmeen har yanzu baki fada min yadda aka yi mijinki ya kudance haka ba"? Murmushin yake Sajeeda tayi tana "Yaya Abu naga kina hira dashi idan ya dawo ki tambaye shi kiji" "Karki gaya min magana mana kawai dan na tambaye ki ya aka yi mijinki ya samu kudi haka shine zaki gaya min magana" "Allah ya baki hakuri Yaya Abu wlh ba haka bane idan na fada Miki yadda yayi kudin ba lailai ki yarda ba Kamar yadda har yanzu nake cikin fargabar yadda yayi kudinsa dare daya,Wai wani abokinsa ne Rabiu Yana da balain kudi,abokin sa ne tun primary shine Suka hadu watanin da suka wuce shine ya sama mishi aiki a company sa wanan gidan ma da kike gani shi ya bamu kyauta,baki ga yadda yake facaka da kudi ba,shi yasa nake a tsorace dan hidimar tayi yawa gani nake kamar abokin nasa ba ta hanyar arizki ya samu kudinsa ba dan abin yayi yawa kudi da aka nema ta halal bazai yu a ringa kashe su kamar baa San zafin su ba,amma duk yadda naso nunawa Abban Nusrah yayi baya da abokin nasa yak'i yarda idonsa ya riga da ya rufe" Sallati Yaya Abu ta saka tana tafa hannuwa sai da ta gama ta fara magana tana "Sajeeda kamar anyi Miki baki Allah ya muku wanan arzikin ki wani tsaya kwokwanto ke Ina ruwanki da yadda abokin nasa ke samun kudinsa,ko fashi yake yi Ina ruwan ki lokacin arzikin ku ne yazo gwara ki saki jiki ki more arziki nidai idan mijinki ya dawo zan roke shi arziki na zauna da ku yadda na ga wanan daula ba abinda zai maidani gida tunda ni ba aure ba,ba komai ba idan Allah yasoni da arziki sai kiga nima na hadu da Mai kudin Murmushin yake kawai Sajeeda tayi dan bata san mai zata cewa Yaya Abu ba ko lokacin da basuyi kudi ba tana zuwa ta shafe wata a gidanta a zaune balle yanzu da Kabiru yayi kudi. Kabiru Yana fitowa daga gida bai zame ko ina ba sai gidan Rabiu dan dama sunyi zasu had'u suje can wajen shugaba dan Yana bukatar a Kara masa aiki akan Sajeeda,Koda ya fito hanya suka d'auka a hanyar su ta tafiya Kabiru ya fara magana Yana "banyi zaton Sajeeda zata ji wani abu a jikinta ba ruwan dake zubo mata ya daga min hankali Rabiu na dauka kunce rashin lafiya kawai zata ringayi ba abinda zai samu jikinta Kamar yadda naga matar ka saa na fama,kaga ita bazata tab'a zargin Kaine ka jefata a cikin wanan halin zata dauka rashin lafiya ne daga Allah amma kaga na Sajeeda dole zata zargeni tunda sai da na kusanceta bayan na sadu da kare ta fara Jin kaikaiyi da fitar ruwa ko dazu sai da tace tana zargin ni na saka Mata,Kuma ko sau daya bana so ya zargeni Rabiu tunda babbar matsalata itace Yesmeen Kuma nayi maganin ta a yanzu ya Kamata na samu nutsuwa naci kudina sai dai ganin Sajeeda a wanan halin wlh ya hanani nutsuwa" Rabiu kafadar Kabiru ya kaiwa duka Yana "Sajeeda ce ta jawowa kanta abokina, dan da ace ta barka ka nemeta ta bayan da ba yadda za'ayi ayi maka aikin da sai ka sadu da kare zaka nemeta ta gabanta, ita Kuma saa da kake magana ai matarka tafita taurin Kai,dan Ina marairaice mata ta amince na nemeta ta bayan kaga tunda ta kwanta rashin lafiya ko sau daya bata tab'a zargina ba,amma ita kuwa matar ka dole jikinta ya gaya Mata tunda har tak'i yarda" "Kana nufin ba abinda za'a iya yi ta daina fitar da ruwa mai doyin"? "Idan bata fitar da ruwa mai doyi Taya aikinka zaici,akan Karen daka kwanta fa akayi aiki,ko saduwa da kayi da Karen akace ka sadu da ita,da sauran maganin a jikinka ka kwanta da ita,ai dole taji ba daidai ba" Kabiru bai Kara magana ba har Suka isa wajen shugaban dan sam ba haka yaso ba,yaso yadda matar Rabiu ke kwance a zuke waje daya haka Sajeeda zata kwanta,bayaso Sajeeda ta zarge shi. Koda suka isa wajen shugaban ayyukan da zai ringa yiwa kungiya duk aka fada masa, Kabiru dake zaune ya jike da gumi har aka sallame su bai dawo daidai ba sai da suka d'auko hanya ya fara magana cikin tashin hankali Yana "Yanzu duk wata sai na kwanta da Kare kenan"? "Wai Kai Mai abin daga hankaline yanzu da ka kwanta da Karen akwai Wanda yasani,?kasan naka Mai sauki ne kuwa"?akwai Wanda sai dai ya ringa Kai sabon jariri ko ya kwanta da akuya ko mahaukaciya,kana san kudi Kuma ka samu ni banga abin daga hankali anan ba,indai kana san kudi ai sai ka Sha wahala kafin ka samu,yadda ake neman halal da wuya haka ma ake neman haram din da wuya ka more rayuwar ka abokina ka zama dan gari,ita Kuma Sajeeda ka ringa nuna Mata kulawa fiye da da bazata tab'a zargin ka ba" Kabiru har ya sauke Rabiu a gida ya wuce hankalinsa baa kwance yake ba sam bai san akwai sauran aiki a gaba ba,tunanin daya darsar Masa ya saka shi sakin dan murmushi da Yesmeen zai kwanta idan ya kwanta da Karen dan yanzu ba gani zata ringayi ba,ya mugun tsanar Yesmeen ko ganin ta baya san yi. Sajeeda Kaikayin da ya dameni ya sa na bar su Yaya Abu a daki na koma dakina na kwanta na shige cikin bargo ina susa Ina kuka,gabana yabi ya kumbura Ina iya Jin warin dake fita a gabana,a yanzu na gama tsayar da tunanina a ranar da Abban Nusrah ya sadu dani naji gabana ya dau sanyi a ranar na kamu da wanan larurar gwara ya dawo ya fada min inda ya samo wanan cutar da ya zuba min akwai tambayoyi da nake so na masa so kawai nake ya dawo,bani da haufi a jikinsa na dauki wanan abin kila ya fada harkar neman mata wata ce ta goga Masa cutar yazo ya goga min yafi damuna ne saboda ni macece shi kuwa namiji ne ba lailai ya dame shi ba. Koda ya dawo duk yadda naso na Masa tambayoyin sai naji na kasa sau uku Ina gwada bud'e bakina sai naji na kasa magana kuka kawai nake ya ringa min sannu ya ballo min magunguna akan na Sha kar na damu gobe zai kaini asibiti. 9am Ihun Yesmeen yasa na farka daga baccin daya d'aukeni Dan Daren jiya gabadaya ban wani samu baccin kirki ba. Koda na mike sai da na Fadi ya Kai sau biyu kafin na isa d'akin Yesmeen cikin bugun zuciya na tadda Yaya Abu da Yaya Asmua a ririke da Yesmeen dake wuwula hannu tana laluben iska da "Na daina gani bana gani umma ku kawo min agaji innalillahi wa Inna ilaihi rajiun ummana bana gani" "Wani irin bugu naji kirjina yayi da sai da naji numfashina na Neman d'aukewa hankali a tashe na isa wajen Yesmeen ina "Bangane bakya gani ba yesmeen ,Yesmeen yanzu kina nufin bakya ganina"? "Bana ganin ki umma kina Ina"? Yesmeen tace tana lalubar iska a daidai lokacin da Abban Nusrah shima ya shigo Yana sallati,rawar da jikina keyi yasa ni zubewa a kasa Ina k'ok'awa da numfashina,Yaya Abu kuwa tace "Wai kamar ya bata gani bayan gashi Nan idonta a bud'e yake, Kabiru inaga mu wuce a kaita asibiti" Gaban Yesmeen ne yayi mumunan faduwa da taji Mai tace tasan indai aka je asibiti likita sai ya gano tana gani. Sumewar da Sajeeda yyayi yasa suka yi kanta a gigice dan numfashin ta d'aukewa yayi. Yesmeen kuwa tuni ta daina kallon sama cikin tashin hankali ta fara k'ok'arin sakin ihu tana kallon Sajeeda ...... Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida You can check pic👇for the soap reviews🥰 Soap price:4k maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 14k Babba 16k Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏 Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 15* Yesmeen ganin Kabiru na k'ok'arin dagowa dan ya nemo ruwa yasa tayi saurin maida fuskarta sama hawaye na zubo mata na halin da Sajeeda ke ciki cikin ihun ta ringa lalube da hannu tana "Mai ya samu ummana ku fada min dan Allah mai ya sameta"? "Dalla ki rufewa mutane baki kin cika mutane da ihu duk ke kika jawo ma ta sume,haka kawai zaki daina gani ga idonki tarr a bud'e" Yaya Abu tace a tsawace a daidai lokacin da Kabiru ya kawo ruwa aka hau watsawa Sajeeda dogon numfashi kawai taja,hakane yasa Yaya asmau tace "Ina ganin mu kaita asibiti tunda har yanzu tana numfashi,a hada da Yesmeen din kawai muji mai ya samu idonta,da wanan Kabiru ya fara k'ok'arin kinkimar Sajeeda da taimakon Yaya Abu. Asmau Kuma ta saka saka hijabinta ta ruko hannun Yesmeen dake ta kuka tana kallon sama,tasan saboda ita Sajeeda ta yanke Jiki ta Fadi tana tsoron wani abu ya samu Sajeeda Kamar bata gani ta ringa hada hanya har suka isa bakin motar Kabiru,suka shige, Kabiru yaja motar a guje. Suna isa asibiti akayi emergency da Sajeeda Yesmeen Kuma Yaya Asmau tayi bangaren da likitan ido, yake, Kabiru sam bata Yesmeen yake ba dan yasan likita bai isa ya gano silar makancewar ta ba yau ranar farinciki ce a gare shi Amma Sajeeda na neman daga masa hankali ya rasa wane irin kauna take yiwa Yesmeen haka,ko Annur daya kurmance bata daga hankalin ta kamar haka ba. Yana tsaye a kanta da Yaya Abu likita na duba ta dan private ya Kai su. Yesmeen Jikinta rawa kawai yake tana Jin kamar ta zura da gudu tana tsoron likita ya dubata ya gano tana gani,bata San ya zatayi ba. Har kinkina take wajen amsa tambayoyin da likita ya ringa mata akan idon nata Mai ya fara samun idon nata kafin ta daina gani,haka ta ringa bashi Amsa Yaya asmau na tayata da ya taimaka ya dubata taya tashi daya zata daina gani. Likita gadon dake can gefe yace Yaya Asmau ta Kai Yesmeen ta kwantar da ita zai haska idon nata. Da wanan Yaya Asmau ta rik'e hannun Yesmeen ta kaita Kan gadon Yesmeen ta kwanta idonta a sama tana hawaye, addua take Allah yasa Yaya Asmau ta fita daga office din ta roki likita ya rufa mata asiri" Yaya Asmau na tsaye a kanta. Likitan ya iso wajen gadon ya samu wani cocilan ya dallarewa Yesmeen Ido,Yesmeen ta rufe idonta da sauri,cikin mamaki likitan ya Kara gyara tsayuwar sa dan daga yanda ta rufe idonta na nufin tana gani,dan da bata ganin ko motsa idon ba za ta yi ba. Ya Kara kure duk hasken cocilan din ya haske idonta ta Kara rufe idonta dan ji tayi hasken na ci mata ido, Likitan kuwa cikin mamaki ya kalli Asmau ya maida kallon sa kan Yesmeen yana "Ai tana gani baa abinda ya samu idonta gaskiya" Yaya Asmau ta saki baki tana kallon likitar Yesmeen hankali a tashe ta fara girgiza kai tana "Bana gani likita dagaske bana gani ka yarda dani bana ganin komai sai duhu" Likitan a dan rikice yace "Bakya gani fa ki ka ce idan ba kya gani ai ba za ki rufe idon ki da na haska da cocilan ba,gaskiya a dubawar da nayi kina gani" "Likita anya tana gani kuwa ya za'ayi tana gani tace maka bata gani"? Tom bansani Mai yasa bata gani ba,amma indai bata gani yadda na haska idon ta ko motsi baza tayi da idon ba" Amma bari na Kara duba idon nata. Ya d'auko wani Abu kamar glass ya sawa Yesmeen dogon igiyar ya jona da wani Abu Mai Kama da computer dake saman wajen gadon ya fara duba idon yesmeen,sai da ya duba komai daya shafi idon ta amma bai ga wani matsalar da zata saka Yesmeen taki gani ba" Koda ya gama dubawa cire glass din yayi daga idon yesmeen yace Yaya Asmau ta sauko da ita,ya koma wajen zaman sa ya hau rubuce rubuce sai da ya gama ya kalli Yaya Asmau yana "Ni dai duk binciken da nayi gaskiya ba abinda ya samu idon ta idan dai har bata ganin Ina ga larurar tata bata asibiti bace" Yaya Asmau kuwa cikin mamaki tace "Abin nan da da ban mamaki ga idonta a bud'e dai amma Wai bata gani Kai ma ka duba baka ga komai ba" Yaya Asmau tace tana Kai hannu wajen fuskar Yesmeen ta ringa juya hannun Kamar zata tsone mata Ido Amma Yesmeen ko motsawa bata yi ba ta ringa kallon sama, likita ya mik'a wa Yaya Asmau takarda akan ga magungunan dai a siya mata. Haka Yaya Asmau ta ruko hannun Yesmeen suka fito daga office din Suka nufi d'akin da aka kwantar da Sajeeda. Suna Shiga suka ga Sajeeda a zaune duk da ruwa a jikinta kuka kawai take sharba Yaya Abu na masifar tayi shiru ita fa ba yarinya bace Mai haka zata cika asibitin da kuka, Kabiru kuwa shiru kawai yayi dan tana farfadowa ta fara kuka. Sajeeda kuwa Yesmeen data ga tana kallon sama hannun ta na lalube sun shigo d'akin yasa ta Kara rushewa da wani kukan tana "innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Allahuma ajirni fi musibati wa aklifnin khairin minha "Yaya Asmau mai likita yace ya samu idon yesmeen dan Allah karki ce min dagaske ne Yesmeen ta daina gani" Yaya Asmau na k'ok'arin magana Yaya Abu ta Kara dakawa Sajeeda tsawa tana "Wai ke Mai hakane Sajeeda ke fa ba yarinya bace ke idan kina irin wanan kukan Mai kikeso ita Yesmeen din tayi"? "Ki barni Yaya Abu dole nayi kuka dan tunda Abban Nusrah ya hadu da wanan abokin nasa ya shigo rayuwar mu da Sunan taimako nake ganin masifa kala kala,wlh rabona da kwanciyar hankali tun kafin Abban Nusrah ya had'u da abokin nan nasa,tunda kuwa suka hadu,daga wanan sai wanan,daga komawar mu gidan daya bamu Annur ya kurmance,nima kaina ba lafiya ce dani ba,Wai yanzu tashi daya Yesmeen ta wayi gari tace bata gani,sai nayi magana Abban Nusrah yace ba haka ba wlh bazan iya cigaba da zama a gidanan ba idan har Abban Nusrah bazai maida Masa dukiyar sa ba wlh gida Zan koma,ko shekara daya bamu yi ba masifar yau daban na gobe daban" "Ikon Allah Sajeeda a hayyacin ki kike kuwa,Mai ya hada kurmancewar Annur da makancewar Yesmeen da abokin mijinki, Mai laifin Wanda ya taimakawa mijinki ya tsamo shi daga talauci dan ya dandana arziki kina nufin kin fi karfin Allah ya jarrabce ki"? "Haka nake fama da ita Yaya Abu ban taba sanin Sajeeda makiyata bace sai yanzu,tunda ta bud'e ido taga Allah ya amsa adduata na samu mai taimaka min ta dorawa kanta masifa Bata tab'a zaton alheri kullum sai sharri da zargin abokina take, ta dage bata hanyar halal abokina ke samun kudi ba, Bayan abokina Yana da balain kudi,shikenan duk wani Mai kudi ba ta hanyar halal yake neman kudinsa ba,yanzu sai ace dangote ma ba ta hanyar halal yake samun kudinsa ba,Sajeeda burinta taga na Kare rayuwata a talauci Ina yawo gida gida Ina gyara Allah ya kawo min wanan bawan Allah dan ya taimaka min Sajeeda tace ba haka ba tsabar masifa ko tuntub'e tayi sai tace tana zargin ba ta hanyar halal abokina ke samun kudi ba" "Nasan mai nake cewa Abban Nusrah Kar idonka ya rufe da San kudi ka kasa gane abinda nake so na nuna maka,Mai ya kurmantar mun da yaro har gobe ba Wanda yasan dalili,yanzu ma Yesmeen ta makance bata gani,Kai Kuma kasan halin da nake ciki ban da mugayen mafarkai da nake fama dashi Abban Nusrah mai yasa tun a baya duk wanan masifun basu sameni ba sai yanzu? "Saboda a yanzu Allah yaga damar jarrabtarki yau naga masifa a wajen yarinya nan,Sajeeda iya sanina Baa miki baki ba,idan Allah zai maka arziki haka kawai kake wayar gari kaga kayi kudi,?naga dole sai da sila silar arzikin Kabiru ta hannun abokin sa ne idan Zaki tsarkaka zuciyar ki ki kwantar da hankalin ki ki tsarkake zuciyar ki" Ta kalli Asmau tana "Wai Mai likita yace ya samu idon nata ne"? "Yace bai ga komai ba sau biyu ya duba idon yace ba abinda ya samu idon ta idan dai bata gani toh matsalar bata asibiti bace ba dan ko Ina zamu Kai ta a dubata zaa ga idonta kalau yake" "Kinji ko Yaya Abu Wai Mai yasa bazaki fahimceni bane haka kawai Yesmeen zata daina gani ki duba lamarin nan" Kabiru a fusace ya fara magana Yana "Yaya abu na gaji da halin Sajeeda ki Mata gargadi,Kar ta Kara danganta koma me ya faru da abokina Ni musulmi ne na yarda da kaddara Mai kyau ko akasin haka,kurmancewar Annur da Yesmeen daga Allah ne na karbi wanan jarrabta da hannu biyu idan bazata iya ba sai tasan nayi" Daga haka Kabiru ya fice daga d'akin Yaya Abu ta hau bashi hakuri Yana fita ta rufe Sajeeda da fada tana "wlh bansan Baki da hankali ba sai yau wato kinfi san rayuwar talauci akan na arziki toh wlh ki gagauta cire wanan tunanin a ranki ki mori arziki mu mora Asmau kiji min masifa a wajen Sajeeda" Sajeeda kuka kawai take dan ba Mai fahimtar ta dama tasan Yaya Abu bazata tab'a ganewa ba har gwara ma Yaya Asmau a yanzu ta fara ma zargin kabirun dole ta fara saka mishi ido,ya fara abubuwan da take dasa zargi akansa. Yesmeen dake tsaye idonta a sama kawai take kallo ta kasa yarda Wai Yesmeen ta makance kenan Wanda hakan na nufin bazata sake gani ba,ta rushe da wani sabon kukan,Yaya Abu taja tsaki tana Jin kamar ta rufe Sajeedan da duka ita Kam da itace ko sata Kabirun ke yi ba abinda ya shafeta indai zai kawo Mata kudi. Sajeeda kuwa kafin a sallame su daga asibitin sai da ta Kara ganin gynecologist ya duba ta duk test din da aka mata infection Mai k'arfi aka gano mata,da Dr ya rubuta mata magunguna masu shegen tsada akan ta ringa amfani dashi duk bayan sati biyu ta ringa dawowa asibiti ana dubata. Har suka dawo gida zuciyarta a jagule take ita infection,Yesmeen makanta,Annur kurma abin ya mata yawa. A yanzu makantar Yesmeen da tausayinta yafi nukurkusar zuciyarta gani take bata rike amanar da Nuratu ta bata ba. Kabiru Koda ya bar asibiti wajen Rabiu ya wuce cikin tsananin farinciki dan ya Masa albisihir din makantar Yesmeen dan dama tunda ba makancewar Allah da Annabi bane ba yadda za'ayi likita ya gano abinda ya makantar da ita. A gidan Rabiu yaci abincin dare cikin farinciki Rabiu na kwadaita masa auren Yar shilla ya more rayuwar sa,neman Mata ma yakeso ya fara yi Amma abinda bai tab'a yi ba sai yaji ya kasa amsa tayin Rabiun. Koda ya isa gida bai ko kalli d'akin Sajeeda ba Dan so yake ya nuna mata fushi yake yi da ita ko zata shiga hankalin ta dadin da yaji,Yaya Abu zata taimaka Masa wajen yi Mata magana dan yasan ita tana San abun duniya. Sajeeda kuwa wani irin zazzabi da ciwon Kai ne ya saukar Mata saboda tsabar kukan da ta sha,da hannun ta ta bawa Yesmeen abinci tana kukan yadda za'ayi budurwa kamar Yesmeen ta makance lokaci daya,Koda ta tashi d'akin ta ta Kai Yesmeen dan ta kwanta dan gani take kulawarta kawai Yesmeen ke bukata,idan Kabiru ya dawo ga roke shi ya koma d'akin sa dan ko ta bar Yesmeen a d'akin ta ba lailai su Yaya Abu su iya kula da ita ba tsawa kawai zasu yi ta daka mata. Koda suka kwanta da zazzabi da ciwon kan nata haka ta zubawa Yesmeen ido tana kuka. Har karfe dayan dare bata ji alamar Kabiru zai shigo ba hakane yasa ta kulle k'ofar ta dan tasan dakinsa ya tafi. Ta zauna a gefen Yesmeen ta gyara Mata rufin bargon hawaye na zubo mata tace "Ya Allah ka dubi marainiyar ka da idon Rahama ka bud'e Mata idonta ta ringa gani" Yesmeen da rufe idonta kawai tayi ta bud'e idon ta a hankali dan ji tayi bazata iya jurewa ba,Kar jinin Sajeeda ya hau saboda damuwar makantar da tayi. Sajeeda kuwa ta Dan ja baya da sauri data ga ita Yesmeen ke kallo ba sama ba. Yesmeen ta mik'e a hankali idonta cikin na Sajeeda tana "Umma Ina gani"........ MG'S SKINCARE Dame akafiki yar uwata? Kyan fatar ko iya gyaran fatar? Ina riba g macenda t Maida kanta sauran mata? Shin haryenzu labarinmu kikeji ko kike bayarwa? Hajiyata miye matsalar? Fatar takice abun se lahaula? Kingwada kingwada harkinsare? Tsakanida Allah yaushe daren yayi balle wayewar garin? Inbakida labarin MG'S wacce tasanki tasansu, Gawurtaccen Kuma shahararren kamfanin gyaran fatane,duk lalacewar jiki,duk hautsinewar fata,duk yenda jikinki yazama abun kunya gareki, Ina tallata maki me gabadaya, Muntarkato,munwarwaro,munqullo duk wani Abu daze maidaki wanke hannu kataba mun qara a cikin kayayyakinmu,muncire,muntsife,munfidda,mun tantance mun hadamaku wasu irin hadaddun lafiyayyun kaya masu masifar goge fata,wallahi duk fitinar fatarki inshallah,kinzo bustop,kisiya kiyikyanda ko mace,kan juyo ta waiwayo ta dubi halittar Allah, Ga product din kamar hka, Sabulu 4k Mg's beauty kit 14k Herbal whitening soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Glow oil Sannan akwai flawless skin beauty kit 16k Tsakanida Allah kigafa Duk wannan garabasar Kuma kinazaune hba taso a dama dake a harkar yar uwata, Ayi hakuri da sauyin farashi komi yatashine muma b hka mukasoba Chat:08062991549,07046881166,07067210195, Call,+2348064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow😍 Assalamu alaikum iyayen yara. Ko kuna da labarin shahararriyar mai saida kayan yara a garin Katsina wato BEEMYS_KIDS🤔 To tana nan tana saida kayan yara tun daga kan su riguna, wanduna, takalma, da duk wasu kayan kyale-kyali na yara da kuka sani daga sabuwar haihuwa (newborn) har matasan yara wato toddlers. Kayan ta akwai sauki dai-dai da yanayin rayuwa duba da yadda ta canja abun sai dai hamdala. Tana kawo kaya daga China, Turkey da Bangladesh. Ku hanzarta iyayen yara masu alfarma a dama daku wannan sallar kar ayi babu ku. Muna maraba da masu sayen daya ko sari duk a farashin da bazai gagari aljihu ba. Nagode🥰🥰🥰 https://wa.me/message/FMUET45HVY52N1 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 16* "Kina gani Yesmeen?kina gani fa kika ce"? Hawaye ne ya hau zubowa Yesmeen ta hau gyadawa Sajeeda Kai,Sajeeda kuwa cikin mamaki ta tashi tsaye tana so taga ko zata bita da Ido, sai taga Yesmeen din ta daga kai tana kallon ta alamar dai tana ganin ta Sajeeda cikin mamaki da bacin rai ta Kara nuna kanta tana "Yesmeen kina nufin kina ganina yanzu?dama ganin da kika ce ba Kya yi karyane"? Yesmeen Kai ta Kara gyada mata tana danne kukan da ke Neman kwace mata, ta nunawa Sajeeda tana gani ne saboda ta samu kwanciyar hankali,dan damuwar da ta Shiga akan makantar karyar da tayi yayi yawa tunda har sumewa tayi aka Kai ta asibiti,ganin sun dawo ta Kuma kasa bacci sai kukan da take yasa taji bazata iya jure ganin Sajeeda a damuwa ba,tana da hawan jini bata San jinin ta ya hau,sai Kuma da ta nuna mata tana gani,ta gano kuskuren da tayi dan dole sai ta fada wa Sajeeda dalilin daya saka tayi karyar makanta, Marin da Sajeeda ta watsa mata ya katse mata tunanin da ta tafi Sajeeda da ranta yayi mugun b'aci ta fara k'ok'arin magana Yesmeen cikin zafin nama ta mike tsaye ta daka tsalle tana neman rufe mata baki dan bata so tayi magana Kabiru ya jiyota idan har Kabiru ya gano tana gani tasan kashinta ya bushe, Sajeeda kuwa hannun ta ta buge da ta kai bakinta dan ranta yayi mugun b'aci taya Yesmeen zata musu karyar makanta duk tashin hankalin nan da ta Shiga har tana Jin bugun zuciyarta na wuce misali ashe duk karya Yesmeen take. "Wane irin rashin hankali ne wanan Yesmeen akan me zaki mana karyar makanta? Yesmeen zubewa tayi akan gwiwarta ta daga hannu alamar roko tana "Ki daina daga murya umma dan Allah ki Rufa min asiri bana so Abba ya jiyoki idan har ya gano Ina gani kasheni zai yi" Yesmeen tace tana rufe bakinta dan a yanzu tana tsaka Mai wuya,tasan a yau dole ta tona sirrin Kabiru ga Sajeeda dan tasan dole ta fada mata mai yasa Kabiru ke San kasheta. Idan har ta Kuma fadawa Sajeeda tasan dole Kabiru yasan ta tona sirrin sa a sani,Mai ya kai ta nuna wa Sajeeda ta na gani,da ta sani ba ta bude idon ta ba,tasan damuwar bazai wuce na yan kwanaki ba har ya zame wa Sajeeda jiki, Amma sai taji ta kasa jure ganin ta cikin damuwa ita Kuma haka tata kaddarar tazo mata a tsaka mai wuya. Sajeeda kuwa cikin daurewar Kai da mamaki ta zubawa Yesmeen ido,da jikinta ke rawa tana danne kukan dake neman kubce mata,shayar da Yesmeen ne kawai bata yi ba amma daga wanan kukan da take tasan akwai wani gaggarumin abun da Yesmeen ke b'oyewa da Kuma dukan alamu Yesmeen na cikin tsananin damuwa ya aka yi duk tsawon lokacin nan bata tab'a ganowa ba. Gefen gado ta samu ta zauna tana "Yesmeen wane Abban ne zai kashe ki idan ya gane kina gani"?mai yasa Kika yi karyar kin makance"?Mai ke faruwane Yesmeen"? Yesmeen bakin kofa ta kalla tayi kasa da murya tana "Umma zan fada miki gobe dan Allah a yanzu bana so a jiyo muna magana dan Allah umma ki Rufa min asiri karki nuna kinsan Ina gani" "Bangane ba yesmeen ai kin Kara Sakani a cikin duhu ki fito ki fada min abinda ke faruwa kin manta ni mahaifiyar ki ce taya kike tunanin Zan samu kwanciyar hankali idan baki fada min ba?Yesmeen mai yake faruwa ne Abban ki akan me zai kashe ki idan ya gane kina gani,kin daure min Kai Yesmeen ki fada min ba Wanda zai jiyo mu yanzu karfe biyu kowa bacci yake Yi" "Yesmeen hannu ta dora akai dan bata san taya zata fadawa Sajeeda sirrin Kabiru ba,bata san ya akayi Kabiru ya gane ta leka shi ba kwanaki sai gashi har daki ya biyo ta ya kusa kasheta,yanzu idan ta fadawa Sajeeda dole Kabiru ya gano,ta tuna yadda ya Sha alwashin sai ya kasheta idan ta tona masa asiri,Allah ne yayi da tsawon rayuwarta da karfin adduar da take yi tasan da tuni Kabiru yaci galaba a kanta,idan har zata bawa Sajeeda labarin abinda ke faruwa tamkar ta saka wa kanta tafiya lahira ne,idan Kuma tak'i fada Sajeeda bazata tab'a barin ta ba har sai ta fada Mata,idan Kuma ta fada Mata,tasan Sajeeda bazata tab'a shiru ba Koda Kabiru Bai sani ba sai Sajeeda ta tare shi da maganar "Yesmeen daga kukan nan da kike na Kara tabbatar wa da kaina akwai wani gaggarumin abun da kike boye min har mai zai saka ki mana karyar kin makance Yesmeen idan har baki fito kin fada min abinda ke faruwa ba wallahi yanzu ba sai gari ya waye ba Zan taso kowa na fada musu kina gani,taya Zan daukeki a matsayin 'Ya ni baki daukeni a matsayin uwa ba saboda me zaki ringa min b'oye b'oye" Yesmeen hannuwa ta fara yarfawa tana k'ok'arin magana suka ji bugun k'ofa. Yesmeen ta mik'e a gigice tana kallon bakin k'ofar a daidai lokacin da aka Kara buga k'ofar da k'arfi Yesmeen ta fada jikin Sajeeda da ta zuba mata ido tana mamakin yadda Yesmeen ke neman shidewa cikin rada Yesmeen ta hau magana tana "Ummana na miki alkawari Zan fada Miki dan girman Allah Karki nunawa Abba Ina gani ki Rufa min asiri" "Sajeedaa" Kabiru ya kwalowa Sajeeda Kira Sajeeda da Yesmeen ta Kara daga mata hankali ta kwantar da Yesmeen tare da gyada Mata Kai,kasan zuciyarta rawa kawai take ta rasa tunanin da ya Kamata tayi kanta ya kulle da lamarin Yesmeen duk yadda akayi abinda Yesmeen ke b'oyewa Yana da nasaba da Kabiru tuni taji hankalin ta ya Kara tashi taji tana neman Rasa nutsuwarta ji take idan Yesmeen bata fada Mata Mai take b'oyewa ba bazata tab'a samun kwanciyar hankali ba" Kiran da Kabiru ya Kara kwalla mata yasa ta nufi k'ofar yesmeen kuwa ta rufe idonta gam tana Addu'a Allah yasa ba jiyosu Kabiru yayi ba. Sajeeda kuwa yamutsa fuska ta ringa yi kamar wacce ta tashi daga baccin a lokacin da ta bud'e k'ofar Kabiru kuwa ya fara k'ok'arin shigewa dakin dan ya fito zai je baya yayi wankan da akace ya ringa yi kullum idan biyu d tayi,ya jiyo muryar Sajeeda hakane yasa ya nufi k'ofar ya fara kwankwasawa Yana mamakin da wa take magana daddaren nan. Yesmeen daya hango a kwance yasa gabansa mugun faduwa ya kalli Sajeeda da ta zuba masa ido tana nazartar sa Ya hade rai Yana "Mai yarinya nan takeyi a d'akin nan Sajeeda"? "kasan larurar da ta sameta,ba gani take ba,shiyasa naji na kasa barinta a can d'akin ta dan idan tana bukatar wani Abu ba lailai su Yaya Abu su iya mata ba ko bandaki zata je ba lailai su Mata jagora ba shi yasa na kawota dakina ta kwanta" "Da Kika kawota ta kwanta ni Ina kike so na kwana"? "Abban Nusrah naga dakinka ka wuce ka kwanta kayi hakuri Yesmeen ta ringa kwana a d'akin nan dan Allah saboda na ringa kula da ita" "Ban yarda ba Sajeeda wanan wane irin rashin hankali ne kina nufin Saboda Yesmeen Zan daina kwana a d'akin nan ko a yanzu da Kika ga na wuce dakina kema kinsan b'ata min rai kika yi Yesmeen din nono take sha da Zaki kawota dakinan kina nufin idan ta kwana a dakinta tana so tayi fitsarin su Yaya abu bazasu iya taimaka mata ba kenan Mai yasa baki da lissafi ne ni mijinki kikeso ki kora daga dakinki saboda Yesmeen toh baki isa ba yanzu nan zata koma d'akin ta" Daga haka Kabiru ya nufi wajen gadon a fusace ya bubuga kafar Yesmeen da jikinta ke balain rawa,yana "Ke tashi ki tafi dakinki ki kwanta" "Da wane idon zata tafi d'akin ta Abban Nusrah ka barta ta kwana daga gobe sai ta cigaba da kwana a d'akin ta" "Yadda Kika kawota haka zaki maida ta Sajeeda ke tashi tashi" Yesmeen bud'e idon ta tayi tana kallon sama ta fara lalube Sajeeda ta karasa wajen ta ta mik'ar da ita sukayi hanyar waje. Kabiru Yana ganin sun fita ya zauna a gefen gadon taya da hankalin sa zai bar Yesmeen ta ringa kwana da Sajeeda a daki daya,har a yanzu da Yesmeen ta makance bai ji ya samu kwanciyar hankali ba tunda zata iya magana kila watarana zata iya tona masa asiri,shi yasa tun farko yaso ma ace b'atar da ita yayi,har gwara ace kurmancewa ma tayi da makancewar dan yasan duk masifarta bata isa magana ba sai dai ta ringa bin mutane da ido, barin Yesmeen ma a raye ya zame masa barazana dole yasan nayi tunda a yanzu ba gani take ba. Sajeeda Daga gigicewar dana ga Abban Nusrah yayi da ganin Yesmeen a dakina na tabbatar da akwai abinda ke faruwa duk yadda akayi sirrin da Yesmeen ke b'oyewa Yana da nasaba da Abban Nusrah, daga yadda naga jikin Yesmeen na rawa tana kuka nasan cewar al amarin babba ne har mai zai saka Yesmeen tayi karyar makancewa mai hakan ke nufi da Abban Nusrah zai kasheta idan ya gano tana gani,ji nayi inama Ina da wajen da zan kebbe da yesmeen ta fadamin abinda take boye min tunani na ya kasa bani daidai,Koda na buga k'ofar d'akin Yesmeen dak'yar Yaya Abu tazo ta bud'e tana masifar katse mata baccin da muka yi ta cigaba da dama zuba min ido tayi taga iya gudun ruwana so nake na nuna mata zata iya cutar da Yesmeen shi yasa na Kai ta dakina,to nasani Yesmeen itama yarta ce kamar yadda nake takamar Yata ce,nidai bance mata komai ba har sai da kwantar da Yesmeen Ina Jin wani iri dan ni nasan tana gani amma na biye mata akan bata ganin a goben nan sai ta fada min abinda take b'oye min Koda na koma d'aki kwanciya kawai nayi dan nasan bacci bazai tab'a d'aukana ba haka na wayi gari Ina sake saken Mai Yesmeen ke b'oye min matsuwa kawai nayi gari ya waye Abban Nusrah ya fita Yesmeen ta fadamin abinda ke faruwa. Abban Nusrah kuwa bansamu ya fita ba aranar sai Sha biyu na Rana. Duk da mugun zazzabin da ya rufeni da kaikaiyin daya dameni haka na d'auko Yesmeen daga d'akin ta na Kai ta dakina dan bana so su Yaya abu su gane mai ke faruwa. Muna Shiga d'akin Yesmeen ta daina kallon sama ta zub'e a kasa ta hau gaisheni. Ban amsa ba na kulle k'ofar dakina Ina "Yesmeen jiya banyi bacci ba saboda na matsu ki fadamin abinda kike boye min yanzu dai Abban ku baya nan ki kwantar da hankalin ki ki fadamin duk abinda kike b'oye min. Yesmeen hawaye kawai take ta kasa bud'e baki tayi magana ranar da Kabiru ya fita da ita ya Kai ta wani waje ya nuna Mata wuka kawai take tunani. Bata San mutuwa. Zuwa yanzu Sajeeda ji tayi Yesmeen na neman kaita bango dan dauriya kawai take ita tasan mai take ji a jikinta yanzu wani irin kuraje ne suka feso Mata a gabanta har wajen cinyarta,da abinda ta wayi gari kenan. Ganin tana ta zubar hawaye yasa ta daka Mata wani irin tsawa tana "kimin magana Yesmeen mai kike boye min"? "Umma idan har na fada miki wlh mutuwa zanyi" "Waye zai kasheki"? "Abban ne zai kasheni umma idan kina kaunata karki tilasta min na fada Miki abinda zai zamo ajalina" Yesmeen tace tana rushewa da kuka da ta Shiga uku ta bar magiyar na barta dan Allah bazata iya fadamin ba idan ta fadamin Abban Nusrah kasheta zai yi Jikina rawa kawai yake Ina Jin iska na min wahalar shaka dan maganganun ta sun Kara tayar mun da hankali jingina nayi da jikin gadon dan ba karamin rawa jikina keyi ba Sai da na Dade Ina sallati kafin na dawo daidai na kalli Yesmeen da ke ta rushe kuka,tana bani hakuri Bata fadamin ba Amma nasan abinda Yesmeen ke b'oye min zai iya zamowa ajalina,watakila Abban Nusrah fyade yayi wa Yesmeen shi yasa take tsoron fadamin tunanin nan da nayi yasa naji na fara hada gumi kirjina na bugu fiye da misali. A hankali na bud'e bakina da naji ya min nauyi na kalli Yesmeen Ina "Yesmeen Abban ku fyade ya Miki shine yace idan Kika bari nasani kasheki zaiyi"? Girgiza min Kai ta fara yi tana rantsuwa ba fyade ya mata ba nace "toh har menene da idan kika fada min Abban ku zai kashe ki,idan har kina tsoron zan fada Masa ko na nuna masa nasani toh na miki alkawari bazan tab'a fada masa ba" "Umma ko baki fada masa ba zai san na fada Miki" "Ta yaya zai sani Yesmeen idan har bani na fada Masa ba ko ke da kika sani,Yesmeen dan girman Allah ki fadamin na samu nutsuwa bari na durkusa miki ko Zaki fadamin" Na fara k'ok'arin saukowa daga Kan gadon Tayi saurin rikeni tana girgiza kai ta fara magana cikin kuka tana "Umma ban shirya rasa raina ba ban shirya rasaki ba idan har na fada miki Ina ganin bankwana zakiyi da farinciki sai kin nemi nutsuwarki kin rasa umma bana san abinda zai daga Miki hankali umma karki min dole zan fada miki Abu daya Zaki gano komai da kanki" "Fadamin Yesmeen Ina jinki" "Umma kiringa tashi karfe biyun dare idan baki ga Abba a daki ba ki fita waje ki duba shi,ki daina bacci Mai nauyi umma da kan ki za ki gano abinda yake faruwa,ko a yanzu nasan ba lailai na tsira da Raina ba kila Abba yaji wanan maganar da nake miki umma abinda nake gudun dai shi zai faru" A haukace na kaiwa Yesmeen damka a kafadarta dan ji nayi kaina na Neman fashewa dan bansan mai take nufi ba "Yesmeen ki fadamin bazan iya jira ba yanzu zaki fadamin ko a yanzu nan na Kira Abban ku nace masa kina gani kin fada min abinda yake b'oyewa" Yesmeen kallona kawai take hawaye na gudu a fuskarta kamar yadda hawaye ke gudu a fuskata numfashina na sama da kasa Sunkuyar da kanta tayi har lokacin hannuna na damke da kafadunta. Girgiza ta da na sake yi yasa ta dago cikin wani irin murya tace "Umma Abba da Kare naga Yana saduwa ranan, kafin lokacin na tab'a ganin sa Yana zagaye wuta a tsirara Yana surutai,umma Abba kungiya ya Shiga Dan yayi kudi" Kalma daya ce ta ringa maimaituwa a kunne na rawar da jikina ke yi yasa na saki kafadarta na zube akan gado d'akin kawai naji Yana juya min kafin na rasa hankalina"..... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 💧💥 *DA MA ACE.....!* *TAGWAYE BIYU 2023*🔥🔥🔥 *SLIMZY* *FEEDHOM* *DAGA HAZIK'AN MARUBUTANKU WADANDA KE NISHADANTAR DAKU DA KAYATATTUN LABARANSU DA KUKE MARARI WATO RUD'ANI DA KUSKUREN SO* *DAMA ACE....* Labarin Nadiya! Nadiya...... Labari ne da aka gina bisa halin mu na yau da kullun, ba kuma gama garin labari ba! NADIYA, matar aure, yayin da ƙaddara ta afka mata to soma soyayya da wani mutun daban, wanda ta ke jin inda babu shi, ba zata taɓa rayuwa ba, gefe guda kuma Sadeek, wanda ya mutu a kan ƙaunar ta kuma ƙani ga Alaji....! Bai taɓa haihuwa ba! Hasali ba zai haihu ba! Kwatsam sai ga ciki daga matar shi? Shin ɗan waye? Hmmm m... Soyayya, tausayi, cin amana, duka a littafin DAMA ACE..... 🔥🔥🔥🔥 Kin shirya? Ki biya kuɗin ki domin tafiyar da ke, tafiya ce da zata jijjiga zukatan makaranta, Naira 500 ne 9994468172 Access bank fiddausi musa tare da shaidar biya ta 08036953516 ko 07042277401. *AKWAI SPECIAL DISCOUNT DA MUKAYI DAGA YAU ZUWA RANAN DA FREE PAGES ZASU KARE GAREKU MASOYANMU DIK WANDA YAKESON SHIGA WANAN TAFIYA TO YA BIYA 400 DAN SAMUN DAMAR DA ZAA DAMA DAKU A LABARIN *DAMA ACE ....* Kuma kin san wani abin ɗaɗin, ba zamu dakata da posting RUƊANI da KUSKUREN SO ba, ko da ace saura basu samu ba, ina tabbatar maku da waɗanda suka biya zasu samesa maza ku hanzarta *SLIMZY* *FEEDHOM* *TAGWAYE BIYU 2023*🔥🔥🔥🔥🔥 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 17* Yesmeen hankali a tashe tayi Kan Sajeeda da numfashinta ke sama da kasa,ta hau girgiza ta tana "Ki rufamin asiri Umma nasan bazaki iya jurewa ba shiyasa naki fada miki dan Allah ki tashi innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Tayi bandaki a guje ta debo ruwa ta fara yayyafa wa Sajeeda Dogon numfashi kawai ta ringa ja tana saukewa Yesmeen ta ringa girgiza ta tana kuka Sajeeda A hankali na bud'e idona Ina Jin kamar a wata duniyar nake,dan muryar Yesmeen can nesa nake jinta Kamar tana kuka,dishi dishi ma nake ganin ta sai da nadade kafin na fara ganin sosai. "Yauwa Umma dan Allah ki tashi, nasan dole hankalin ki ya tashi amma Kika dage sai na fada Miki" Maida idona nayi na rufe Ina k'ok'arin tuna Inda maganarta ta dosa,Kamar an doka min guduma dana tuna kalmar da Yesmeen tayi min Wanda daga hakane na fita a hayyacina "Umma Abba kungiya ya Shiga dan yayi kudi" Hawaye tuni ya fara zubomin na mik'e jikina na balain rawa na kalli Yesmeen da itama take kukan,Kamar itace Abban Nusrah haka na zuba mata ido,ta fara magiya tana "Umma dan girman Allah Karki fadawa Abba rantsuwa yayi akan duk ranar da na tona sirrinsa sai ya kasheni,kwanaki har wani waje ya kaini ya nuna min wuka umma bana so na mutu ki taimaka mu b'oye sirrin nan sai mu dage da Addu'a,akan nasan sirrin sa yaso na kurmance sabida Kar na samu bakin da zan tab'a fallasa sirrin ga kowa,sai Allah ya kaddarta bani na Sha yoghurt din ba Annur ya shanye yoghurt din,yanzu Kuma karyar da kika ga nayi na makanta abu ya saka a fitilar dakina akan idan na kunna Zan makance duk wani abu da zai faru umma sai na gani a mafarki,mafarki kawai nake na kunnq fitilar na makance hakane yasa naki yadda na kunna har daki ya biyoni akan lailai sai na kunna nak'i shine shekaranjiya da safe naje zubar da shara naji Yana waya akan zai b'atar dani bashi da nutsuwa da ya san nasan sirrinsa,shine ni Kuma na tsorata nayi karyar makantar ko hakan zai saka yak'i b'atar dani" Ta karashe tana rushewa da kuka Na kasa yarda da abinda nake ji Yana fitowa daga bakin yesmeen duk taya akayi Yesmeen duk tasan abinda Abban Nusrah ke aikatawa Kirjina ciwo kawai yake min Ina so na nutsar da duk maganar da Yesmeen ta gama mun yanzu biri yayi Kama da mutum ashe mijina uban yayana shi ya Kamata na dasawa ayar tambaya sai na tafi tunanin abokinsa ke da mumunan dabia. Na lumshe idona hawaye na gudu a fuskata idona a rufe duk da numfashi wahalar shaka yake min haka na daure nace "Yesmeen tun tsawon wane lokaci kika San duk Abubuwan nan"? "Umma tunda Muka dawo gidanan" Shiru nayi na tafi tunanin yadda rayuwar mu ta ringa tafiya daga dawowar mu gidanan,na sha farkawa banga Abban Nusrah a gefena ba,tashi daya Abban Nusrah ya zama Mai kudi,tunda muka dawo gidanan ban Kara samun cikakken lafiya ba,dare daya Abban Nusrah ya tsiri nemana ta baya,Ina cikin jini ya dage zai sadu dani, Abban Nusrah ya daina fita massallaci ya ringa wasa da Sallah abu kadan sai ya tsiri fushi dani dan ya aikata Abubuwan sa batare da na sani ba,har akan neman duniya Abban Nusrah ya kurmantar mun da yaro, tunanin daya fado min na neman pant dina da na nema sama ko kasa yasa ni mik'ewa zaune da sauri kirjina na bugu fiye da misali,masu yin kudin jini sukan yi amfani da pant din Mata,suna amfani da always din da akayi amfani dashi,shiyasa mafi akasari mata basa yarda pad dinsu suke flushing na nemi nawa na rasa daga shiga bandaki na Kuma san ni dashi ne kawai a d'akin, masu kudin jini sukan nemi mace ta duburar ta duk wani Abu na Kauce hanya sai sun aikata shi ba dai Abban Nusrah ne ya sace min pant ba,ba dai shi ya d'aukar min audugar da na cire ba a bandaki. Tunanin nan yasa na damko hannun Yesmeen da ta tsorata da yadda na mik'e a zabure Ina "Yesmeen bani labarin komai bani labari dalla dalla akwai Abubuwan da nake so nasani" Yesmeen daga ranar da ta fara leka Kabiru da duk Abubuwan da taga Kabiru nayi da idonta,da yadda bata iya bacci zuwa ranar da ta Kama shi Yana saduwa da Kare duk ta kwashe ta fada min, na saki ihu dana gane a ranar da ya sadu da kare a ranar ya sadu dani na damko Yesmeen cikin ihu Ina "Kin cuceni Yesmeen kin cuceni da baki fadamin da wuri ba Yesmeen sai da Abban Nusrah ya gama da rayuwata Kika zo kina fadamin kin kasheni Yesmeen dan da kin fada min da na dade da barin gidanan,da yanzu bai ci galaba a kaina ba yesmeen dani yake so yayi kudi,ya sace min wando,ya sace min audugar dana cire yanzu Kuma yaje ya sadu da kare yazo ya sadu dani,Yesmeen duk kinsan abinda yake ciki kinsan cewar ni yake so ya cuta baki tab'a fadamin ba yesmeen Karen da Kika kashe daga labarin da kike bani kawo shi yayi dan ya ringa saduwa dani, innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Yesmeen kin cuceni kin cuceni Yesmeen" Ihun kuka kawai nake Yesmeen na durkushe tana magiyar nayi shiru Ni kuwa na cigaba da ihun kuka,taya Zan kawo mijina uban yayana Wanda muka shekara Ashirin da biyu mun tafi na uku zai iya cutar dani akan neman duniya,yardar da na Masa yasa ko da Wasa ban taba kawo Masa zargin zai iya cutar dani ba,a kullum kyautata masa zato nake Ina munanawa abokinsa,taya zan tab'a kawowa dani yake so yayi kudi,a yau na wayi gari da manya manyan kuraje a jikina ruwa Mai doyi na fita a gabana,Ashe da Kare Abban Nusrah ya sadu yazo ya kwanta dani,kuka kawai nake kamar Zan shidde. Bugun da aka fara. Yiwa k'ofar yasa Yesmeen mik'ewa a gigice tana "shikenan asirinmu ya tonu" Yaya Abu ta Kara buga k'ofar da k'arfi tana "Wai me ke faruwa ne Sajeeda ihun mai ki ke yi ne?akan me zaku shige daka ku kulle k'ofa" Ko motsawa banyi ba jikin Yesmeen kuwa sai rawa yake dan bazata iya zuwa ta bude ba dole Yaya Abu zata gane tana gani,tasan indai ta bari Kabiru ya dawo gidan ya sameta sunan ta matacciya abinda zai fi mata shine ta gudu Koda babu kaya,da Wanan tunanin ta tsugunna a gaban Sajeeda dake wani irin gunjin kuka tana "Umma kiyi hakuri ki yafemin ban fada Miki bane saboda bana so na mutu ya rantse sai ya kasheni,ko a ranar da na gan shi da Karen nazo Ina buga Miki kofa ko Allah zai saka ki fito,umma ba Kuma lailai ki yarda Abba zai iya aikata haka ba Abba ya riga da yayi nisa umma ki yafe min rashin fada Miki da ban yi da wuri ba,umma tafiya zanyi bazan iya zama Abba ya dawo ya sameni a gidanan ba indai na zauna nasan kasheni zaiyi umma zan tafi zan ringa Miki addua nima kiringa min na fada hannu na gari ki yafe mun umma" Ta mik'e da sauri tana k'ok'arin yin waje na kamo hannunta Ina k'ok'arin danne kukan da nake har lokacin Yaya abu buga kofata kawai take kamar zata b'alle Numfashina kamar ya d'auke haka nake ji na rik'e Yesmeen Ina "Ba inda zakije Yesmeen bazan fada masa ba,dan da ace ma tuntuni kika fada min Yesmeen da ban nuna masa kin fada min ba,tawa ta riga da ta Kare tunda har ya bada jinina dan ya samu kudi,daga yadda nake Jin jikina nasan tafiyar tawa gajeriya ce a wanan lokacin ba abinda nake bukata sama da na ganku a gabana har zuwa lokacin da Allah yayi tafiya ta wanan shine kaddarata auren wanda na dauka mijina Mai kaunata ashe shi zai zama ajalina,karki damu bazan nuna masa komai ba dan ko na nuna Masa nasani ba abinda zai canza a abinda ya riga da ya faru iya lokacin da ya rage min zan ta rokar Allah ya tona masa asiri yarana Kuma Allah ya Kare su daga sharrin sa,ki cigaba da nuna wa bakya ganin saboda Kar ya cutar dake" Yesmeen na k'ok'arin magana na hanata dan naga a mugun tsorace take na Mik'e na nufi bakin kofata Ina Jin jiri da dibana kamar kaina ya fashe saboda ciwo,na bud'e k'ofar a daidai lokacin da Yaya Abu ta karbi wayarta daga hannun Yaya Asmau tana "gwara na Kira shi na fada masa abinda ke faruwa dan bangane wanan ihun kukan da take ta kulle k'ofa ba" Bud'e k'ofar da nayi yasa tayo kaina kamar zata kawo min duka" wanan wane irin rashin hankaline Sajeeda saboda me zaki kulle kanki a daki da Yesmeen ki ringa rusa wanan uban kukan,Mai yasa kika kasa yarda da kaddarar da Allah ya jefo miki,mutuwa Yesmeen din tayi naga gani ne kawai bata yi kin bi kin dagawa kan ki hankali irin wanan ai sai ki Kara saka yarinya a cikin damuwa" Ban iya ce mata komai ba na koma cikin d'akin ta biyoni tana cigaba da fada ni kuwa na kwanta hawaye na cigaba da zubo min,a Wanan lokacin ji nake kamar na zaunar da Yaya Abu na fada Mata cutar da Kabiru yamin,na bud'e mata jikina ta gani,a wanan lokacin ba Mai tsaya min sai jinina,amma nasan halin ta a yanzu Ina yi mata magana ba lailai ta yarda ba,ko ni da Kabiru yayi wa cutar nan na kasa yarda zai iya min haka, akan neman duniya ya zabi ya yanke ticket din tafiya lahira kudin da ko ya nema dole ya mutu ya bar shi,har mai na Masa da a rayuwa ya rasa da wacce zai yi kudi sai ni. Kuka kawai nake da na tuna da Kare ya sadu ya zo ya sadu dani, kila wani lakanin aka bashi akan sai ya sadu da kare kafin ya sadu dani,tunda daga ranar lafiya ta yanke min,ko a yanzu da nake kwance ruwan nan mai doyi ke zubo min. Yaya Abu kuwa hannun Yesmeen taja da ta maida idonta sama tana laluben iska Suka fice daga d'akin na maida idona na rufe Ina tunanin yadda Zan bullowa Kabiru batare da ya gane fadamin Yesmeen tayi ba. Kabiru A zaune yake a guess house din Rabiu Yana duba gidajen da aka turo Masa hotuna akan ya zaba dan so yake ya koma birnin tarayya wajen da Babu Yan sa ido, ballantana a samu wayanda zasu ga yadda yayi kudi tashi daya, a yanzu ya Kamata yaji Dadi ya more rayuwar sa,tunda yaje gidan Rabiuu yace Masa Yana hanya sai dai har yanzu bai iso ba,wayarsa ya ajiye tare da sauke ajiyar zuciya daya tuna yau zai fara sanin wata macen bayan Sajeeda,wani irin banbarakwai yake ji. Wajen karfe daya yaji dirin motar Rabiu ba jimawa sai gashi ya shigo da wasu Yan Mata uku duk basu wuce shekara Sha takwas zuwa ashirin ba,ba abinda Kabiru ke gani,sama da yayan cikin su,kallon Rabiu yake dan su hada ido ya mishi Karin bayani. Sai Rabiu ya zauna ya kalli Kabiru Yana "Abokina ga su nan fa da zafin su wacce ta maka a ciki duk Yan hannu ne kudi kawai zaka saki" Wani banbarakwai Kabiru yaji maganar Rabiu hakane yasa ya mike Yana "Zo kaji abokina" Ya nufi daya daga dakunan dake cikin palon. Suna Shiga Kabiru ya jawo shi ciki sosai yadda bazasu jiyo shi ba ya fara magana Yana "Haba Rabiu ya zaka debo mana kananan Yara yayan cikin mu na dauka wayanda suka fi su zaka kawo har yanzu bansan yadda zan yi ba wlh" Wani irin dariya Rabiu ya saki ya fara magana yana "Ba yarintarsu zaka duba ba arzikin su da zaka kwasa zaka duba,Kaine sabon hannu ni na Dade Ina harkar Nan,bari na Kara tuna maka abinda ka manta,lokaci lokaci zaka ringa Neman mata idan ka shafa maganin ka,dan a zahiri su zasu dauka dan Jin dadin ka ne,Nan kuwa Basu san dan amfanuwar mu bane arzikin dake jikinsu muke kwashewa idan har kwadayi zai saka su bi saan mahaifansu ban ga dalilin da zai saka ka tsaya wani ganin kankantarsu ba,kudi suke nema Kuma sun samu,dan baa kudi a banza ka dauki wanan ta tsakiyar na hango tana tattare da arziki mai yawa ka Mata sallama Mai kyau taje can ta karata da Neman haihuwa" Ka zauna anan naje na Kira ma ita da sannu zaka goge yawan abin yawan arzikin ka" Daga haka Rabiu yayi waje Kabiru ya zauna akan gadon Yana tunanin yadda zai haikewa Yar cikinsa tuna maganin da ya Kamata ya shafa kafin ya sadu da yarinya yasa ya mik'e ya shige bandaki...... Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ *ASSALAMUALAIKUM* *Ina Manyan Mata iyaye da Kanne da Yayye da Yara indai kin amsa sunanki mace ba Muna Mata ba, to Koda yaushe za,asamu Hannunki da Kafarki da jan lalle, wannan shine Banbancin Mace da Namiji, wani lallen suna yatara wani lallen zakiyi amfani dashi Amma bazaimiki kala Mai kyau ba, Yar'uwa kinason Lalle na Musamman Wanda aka hada da sinadarai Masu Kara mashi kamu, koda bakida cin lalle idan kikayi amfani da wannan zaikama jikinki Radau zemiki Maroon Mai kyau da daukar Hankali, Amarya uwar gida ki Mallaki naki domin burge oga, Amare masu jego duk suna amfani da Lallenmu, Bugu da kari Yana dadewa baifitaba, yanmata suna tururuwa akan lallenmu, Kedai kisiya kigwada kishiga Sahun Mata masu class* *Location katsina mashi* 08039637046 👆🏻 Domin Karin Bayani ga Link na WhatsApp 👇🏻 https://wa.me/message/EE5KDWSMK4EFG *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 18* Sai da ya shafa maganin a jikinsa ya fito daga bandakin,yaga Ashe yarinya har ta shigo ta zauna gefen gadon taci hijabi har kasa yarinya ce sosai dan dazu ma kallon tsoro ya musu,Yana mamakin yadda yar yarinya da ita take bin maza Ganin ta kallo wajen da yake tsaye tana sakar Masa murmushi yasa ya nufi wajenta Yana Jin wani iri abu ne da bai tab'a yi ba Koda ya tuna akan biyan bukatar sa har Kare ya sadu dashi mai nasa ma na ganin kankantar yarinya da Wanan tunanin ya zauna a gefenta ita kuwa ta fara k'ok'arin cire hijabin ta shi dai da ido kawai yake bin ta sai da ta cire hijabin ta ajiye a gefe rabin na shanunta a waje ta bankaro kirji tana "Alhaji bamu yi maganar kudi ba" "Nawa Zan baki"? "Ya danganta da sau nawa muka yi ni dai Dubu ashirin nake karba idan anyi sau daya" "Sau biyu zanyi dubu arbain kenan"? Kai ta gyada masa tana murmushi Kabiru ya mik'e tsaye zuciyarsa fal mamaki da kankantar yarinya da ta bud'e ido haka ko mai kamarta zata yi da kudi haka?ko Ina iyayen ta suke? Sai ya tsinci kansa da godewa Allah daya aurar da Nusrah da wuri. Rigar jikinsa ya cire ya zauna a gefen ta ganin har ta cire rigar jikinta yasa yaji hankalinsa ya fara tashi Yana k'ok'arin jawo ta yaji wayar sa na ringing ganin Rabiu ke Kira yasa ya d'auka ya Shiga bandaki. Sai da suka gama magana ya fito yarinyar kuwa har ta cire kayan ta, ta rufe jikinta da bargo Hakan da yagani yasa shi ma yayi tsiraran,tuni Yar cikinsa ta hau sarrafa shi yaji ashe ba abinda ma ya iya sai da ya samu nutsuwa ya kalli yarinya Yana "Zaki bani ta baya na baki dubu dari"? Yarinya ido ta gwallo ta tashi daga jikinsa tana "Dubu dari fa kace"? Kabiru ya gyada kansa Yana adduar ta yarda dan idan har ya samu ta bashi ta bayan bashi ba neman Kare a watan,har gwara ma yayi ta Neman Yan matan suna bashi ta baya da ya sadu da karen. "Ban taba yi ba Alhaji Kuma babu zafi"? "Ba wani zafi yadda ake yi ta gaban haka ake yi ta baya kudin da zan baki fa da yawa Kinga ko wayar ki ma sai ki canza tunda naga kamar karamar waya ce a hannun ki. Tuni ta washe baki tana ta yarda kabiru kuwa ya juyo da ita Yana jin dadin amincewar da tayi,ba lailai daga yau ta sake ganinsa ba koma mene ya biyo baya itace ta jawo a garin kwadayin ta Hattara (Kunsan mutane sun riga sun san nafi rubuta true life story Ina fara rubuta novel dinan wata baiwar Allah ta bani labarin wanan page din da na rubuta a sama akan na taimaka na rubuta iya wajen ko Allah zai saka wasu matan su hankalta su daina biyewa manyan alhazawan nan, ta nemi na boye sunan ta,akan canza waya da san tayi gasa da kawayenta wajen mallakar manyan wayoyi dan Yar karama ce a hannun ta Iyayenta ba masu hali bane kawayenta suka saka ta fara bin maza da masu bata karamin kudi,tun baa Santa ya mace ba iya tabe tabe ne har sai da ta Kai da aka Santa ya macen duk ba ma kudin kwarai suke bata ba,last year wata kawarta tace wani Alhaji yazo daga kasar waje Yana neman yan mata,yadda na rubuta a sama su uku haka suka je,a ranar ta hadu da kaddarar ta da har yau take fama ya nemeta ta baya ya bata kudin iphone,tunda ga ranar lafiya ya kaurace mata a yanzu duburar ta a bud'e take zaryar asibiti kawai suke ko zama bata iya yi,tace tayi nadama ta cuci kanta ta cuci iyayen ta da suka d'auka wani larurar ne ya sameta Basu san Mai ta aikata ba, wayanda suka je tare duk sun gujeta dan su basu yarda ya neme su ta baya ba ita Kuma yawan kudin daya mata alkwari ya sa ka ta yarda gashi yanzu Iyayenta ke dawainiya da ita suna cin bashi a kanta,Dan Allah muyi hattara ba kowane mai kudi ke samun kudin sa ta hanyar halal ba Allah ya kyauta ta shirye mu Ameen) Kabiru dubu dari ya d'auko ya bata cikin murna ta karba ta nemi ya bata lambarsa yace mata Kar ta damu zai nemeta ita ta bashi lambarta tana kuwa tafiya ya goge lambarta. Wani irin dadi yaji yana ratsa shi dan sai yaji ai ta Bayan ma yafi Dadi. Rabiu kuwa sai tsokanar sa yake Yana sai ma nan gaba idan ya Kara kwarewa. Sajeeda Tashin hankalin da nake ciki ya Kara saukar mun da mugun zazzabi,daga kasan cibiyata zuwa cinyata kamar an hura min wuta haka nake ji, Kabiru ya cutar dani,kafin na mutu sai na tona Masa asiri na fallasa sirrin sa kowa yasan mai ya aikata,na Masa Allah ya isa yafi cikin kwando,nasan Yesmeen nasan zuwa wajena babu hali tunda a idon su yaya Abu ba gani take ba. Ina ji ana kwankwasa k'ofar dakina ban ma iya daga kaina ba har sai da aka turo k'ofar d'akin naji muryar Saifullahi Yana "Umma har yanzu jikin ne"? Ya zauna a gefena tare da yaye bargon dana rufa kaina,kamar Wanda ya zugoni na rushe da kuka Saifullahi kuwa ya saki sallati Yana "Umma jikin ne haka ko asibiti zamu je bari na Kira Abba na fada Masa ba ki da lafiya idan yayi nisa sai na raka ki muje asibitin naga ma su mama na nan ko su zan yiwa magana Da sauri na fara girgiza kaina Ina "ba sai ka Kira kowa ba Saifullahi ka Kira min yayarka" "Aunty Nusrah Zan Kira"? Kai kawai na iya gyada masa,Ina ganin ba wacce Zan fadawa halin da nake ciki sama da Nusrah Ina ganin ba wacce Zan fara fadawa cutar da Kabiru yamin sama da Nusrah,duk da Yesmeen ta rokeni Kar na fadawa kowa amma dole na fadawa Nusrah saboda tasan yau idan na Fadi na mutu Abban ta ne ya kasheni shi yayi ajalina ko a yanzu banji bazan nunawa Kabiru nasan halin da yake ciki ba. Muryar Nusrah da naji da sallama ta wayar Saifullahi yasa na mik'a hannuna da naga kamar sirrancewa yake Ya Mik'o min wayar na karba Ina tazo gida yanzu nan inasan ganin ta Ina Jin yadda ta rude tana tambaya ta ya taji muryata haka Saifullahi yace "ke dai kizo Mana ai kema kina jin muryarta kinsan bata da Lafiya" Ya kashe wayar Yana mun sannu Na koma na kwanta Ina tambayarsa su Annur,da nake Jin mugun tausayinsa a raina Abban Nusrah akan duniya ya cutar dani ya cutar da dan cikinsa ya kurmance,a yanzu abubuwa suka ringa dawo min kaina Wanda banda na saka yardar Abban Nusrah a raina yaci ace na gano halin daya jefa kansa a ciki,wai duk Ina zaune ban taba sanin abinda ke faruwa ba,Abban Nusrah ya cuceni,Yesmeen itama ta cuceni dan da ta fada min da tuni na bar masa gidan na kwashe yayana. Saifullahi haka ya zauna a gefena Yana jeramin sannu har Fahad shi ma ya shigo d'akin,duk Ina ganin tausayina a idon yarana basu san halin Nan da nake ciki mahaifun su ne ya jefani a ciki ba Ina tsoron ma ya yi wani abun ya Kara fadawa kan yayana banda Allah nasan Yesmeen da nasan Kabiru ya Dade da cin galaba akan ta,dan ma duk abinda zai faru tana gani a mafarki Kamar yadda babarta ke ganin komai a mafarki kafin ta rasu. Idona a rufe naji shigowar Yaya abu da plate din abinci tana "Ki tashi kici abinci Sajeeda ni na rasa me yake damunki kike wanan kwanciya da kukan anya ba wani matsala ne dake ba iya makantar Yesmeen ke damunki"? "Bata da lafiya ne Mama Kuma dole umma ta shiga damuwar halin da Yesmeen ke ciki,tashi daya ta wayi gari bata gani,Kamar yadda Annur ya wayi gari ya daina iya magana abunan na bani mamaki" "Ai ba abun mamaki bane saifullahi Allah yakan jarrabci bawan sa dan ya gwada imanin sa,kunga Abban ku Allah ya Masa arziki a yanzu sai Kuma ya jarrabce shi ta hanyar tab'a yayan dan yaga ko zai iya jurewa in Sha Allah aka cigaba da neman magani zaa Dace watarana ki daina saka damuwa a ranki" Ina murna nazo naci arziki ke Kuma kina langwabe wa Ni dai gabana da naji ya fara min kaikaiyi kawai nake sosawa ta cikin bargo saboda Kar su Saifullahi su ga yadda nake susa ko a yanzu ma ji na nake a jike nasani ruwan nan mai wari ke zubo min. Shigowar Nusrah d'akin yasa na bud'e idona bata yi wata wata ba ta fado kaina tana "Umma Mai ya Same ki haka Kinga yadda kika dawo"?? Yaya Abu ce tayi magana da bata iya gaisuwa ba, Nusrah zubewa ta a kasa ta hau bawa yaya abu hakuri akan bata lura ita bane. Ganin hankalin Nusrah ya tashi sosai har tana na tashi muje asibiti yasa na daure na Mik'e zaune Ina k'ok'arin boye halin da nake ciki,abincin da Yaya abu ta kawo min na dauka duk da nasan ba iya ci Zan ba haka. Na fara tusawa ita kuwa tayi waje tana ko nifa Ina ganin ta fita na kalli su Saifullahi Ina su bamu waje magana Zan Yi da Nusrah. Nusrah gadon ta hau sosai ta zauna gabad'aya hankalin ta na kaina,ni kuwa Ina ganin ba kowa na rushe da kuka,Nusrah hankali a tashe ta ruko hannuna tana "Umma dan Allah mai ke faruwa ne ya naganki haka kamar mara lafiya"? "Nusrah Abban ku ya kasheni Da raina" Nusrah Abbanku ya gama Dani.... " Umma mai Abban namu ya miki ?wani abu yayi"? Ina k'ok'arin magana na jiyo muryar Abban Nusrah a palo yana magana dasu Saifullahi dake mi shi bayanin rashin lafiyata na rufe ido na da sauri da naji ya nufo dakina a duniya idan da wanda na mugun tsana Abban Nusrah ne,Nusrah kuwa itama fuskantar da tayi da maganar bana so nayi saboda tahowar sa d'akin yasa tayi shiru ta kawo hannun ta jikina tana "Umma jikin ki zafi ko asibiti zamu je"? Ido na na Kara rufewa Ina danne zuciyata a daidai lokacin da Ya shigo d'akin dan ji nake kamar na tashi na cakumi wuyan rigar sa na tona masa asiri a gaban kowa da kowa,amma tuna idan ban daure ba Yesmeen zan jefa a matsala yasa na ringa danna zuciyata,Ina jin Nusrah na gaishe shi ya amsa Yana "Tun yaushe kika zo wai jikin nata ne har yanzu ai da kun kirani a waya nazo na Kai ta asibiti" Ya zauna a gefen gadon tare da yaye bargon jikina ya tab'a goshina Yana "Sannu Sajeeda ki tashi muje Asibiti" Duk yadda naso na daure kasawa nayi sai da na ture hannun sa Ina Jin wani mugun bakin ciki na rufeni,wai ni zai kai asibiti bayan ya riga da yasan mai ke damuna ya riga da yasan shi ne silar kwanciyata ya bada ni a kungiyar su" Da wanan tunanin na fara kuka idona a rufe dan bana so na bud'e ido na ganshi, gefena ma da naji shi a zaune ji nake kamar wuta yake huro min. Ina Jin sa ya mik'e tsaye Yana "Sajeeda kina da matsala ke fa ba yarinya bace abu kad'an sai ki fara kuka,ko Nusrah bazata yi wanan abinda kike ba ki tashi mu tafi asibiti Nusrah taimaka mata ta shirya na Kai ta asibiti bari na dan watsa ruwa nazo mu tafi" Daga haka yasa Kai ya fice daga d'akin sai da naji fitarsa na bud'e idona Nusrah kuwa tana ganin ya fita ta tsugunna a gabana tana "Umma hankalina ya kasa kwanciya mai Abba ya miki"? "Zan fada miki Amma ba yanzu ba" Gyada kanta tayi ta mik'e tayi waje tana "Ban ga Yesmeen ba tunda nazo ko bata nan ne"? Bance Mata komai ba har ta fice daga d'akin,nasan yanzu zata dawo tana koke koke,mintuna da fitar ta sai gata ta dawo tana "Umma Aiken Yesmeen ki ka yi ne banganta a d'akin ba"? Ji nayi gabana yayi mugun faduwa duk da azabar da nake ji sai da na tashi tsaye ba dai guduwa Yesmeen tayi ba. "Bangane baki ganta a d'akin ba Yesmeen Ina zata je ita da bata gani" Nayi waje da sauri Ina Neman hantsilawa dan ko kad'an bani da kwari,idan kuwa har Yesmeen guduwa tayi ba abinda zai hana yau na tonawa Abban Nusrah asiri. Koda na fita a Palo na tarar da Yaya Abu da Asmau suna kallo,daga can daki Kuma Ina jiyo muryar su Saifullahi. D'akin Yesmeen din na nufa Koda na Shiga ba kowa na lek'a bandakin bata nan. Na fito daga d'akin da sauri Nusrah na biye dani tana ta tambayata Kamar ya Yesmeen bata gani,Ina ga su Saifullahi basu Kai ga gaya Mata ba. Ina fito wa palon na tsaya a gaban su Yaya Abu Ina "Yaya Abu Ina Yesmeen take ban ganta a d'akin ta ba"? "Kamar ya baki ganta a d'akin ta ba? A can muka barota a kwance yarinya ce ita da zamu ringa gadin ta? "Wallahi bata d'akinta Yaya Abu" "To ina zata je ita da bata gani Yaya Abu ta mik'e tana gyara daurin zaninta ta Kara da "Kai yarinya nan anyi tsinaniya tunda nazo gidanan take bani ciwon kai Ina zata je ita da ba gani take ba" Jikina da ke balain rawa yasa na zube akan kujera na dafe kaina naso nayi waje amma kafafuna sunki bani hadin kai Yesmeen guduwa tayi,saboda tana tunanin zan fadawa Abban Nusrah ta fada min sirrin sa,bayan na ce Mata ta zauna bazan nuna Masa ba ko a yanzu yadda zamu bar gidan nake tunani idan har na iya danne zuciyata ban nuna masa komai ba,na gudu nida yarana na fada musu dani Abban su yayi kudi,Abban Nusrah ya cutar dani ya tarwatsa min rayuwa yanzu gashi a garin tsoron sa Yesmeen ta gudu" Fitowar Yaya Abu daga d'akin da Yaya Asmau yayi daidai da fitowar Abban Nusrah daga d'akin sa. Yaya Abu cikin sallati ta hau tafa hannuwa tana "wlh bata d'akin Ina zata je ita da bata gani,kiga muna zaune yarinya zata tona Mana asiri" "Mai yake faruwa ne yaya Abu"? Abban Nusrah yace a daidai lokacin daya karaso tsakiyar palon Nusrah kuwa kuka ta fara zundumawa tana "Yesmeen din ce bata gani bangane bata gani ba mai ya samu idon ta ta daina gani"? Dagowa nayi Ina kallon Abban Nusrah da yake kallon Yaya abu dake ta zuba Masa bayanin yadda nake dagawa kaina hankali saboda Yesmeen tunda ya fita muka shige daka da Yesmeen na saka ta a gaba Ina kuka nabi na takura kaina gashi nan ita nema take ta tona min asiri. Kallon sa kawai nake yadda yake tsaye kamar mutum nan kuwa dabba ne saboda kudi ya kwanta da Kare,hararo yadda ya kwanta da Karen kawai nake,wane irin zuciya ne a kirjin Abban Nusrah har mai yake nema a gidan duniya da har zai nemi yayi kudi ta hanyar haram har saboda kudi ya kwanta da dabba ya zo ya kwanta dani,Karen da muke Jin labarin a jikinsu aka fara samo Aids da wanan tunanin na rushe da kuka wata kila ba iya wanan cutar da nake gani ya saka min ba kila nima ya saka min AIDS din tunda naga kafafuna da hannayena na rama,Naman jikina ma gani nayi yana karewa Abban Nusrah so yake na mutu ya fara sabon rayuwa da ciwo Wanda ka amincewa ka d'auki shi a matsayin abokin rayuwa Wanda yardar da ka mishi yasa kake tunanin shi mai kare ka ne daga duk wani Abu da zai sameka sai gashi uban yayana da kansa ya cutar dani saboda ya samu duniya duk wahalar da na sha dashi a rayuwa,sakayar da zai min kenan kuka kawai nake Ina kallon sa Shi kuwa jin abinda Yaya Abu tace yasa ya juyo a rikice yana kallona da "Wai Kamar ya ba'a ga Yesmeen ba Ina zata je ita da bata gani"? "Tana gani tsinanne mugu azzalumi saboda kai ta gudu, asirin ka ya tonu Abban Nusrah".... Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 19* "Ina zata je ita da bata gani dama nasan saboda ita Sajeeda ke ta wanan kukan" "Sai a yanzu na gane Ashe a zuci nayi maganar ba'a fili ba" Har ga Allah so nake kawai na tonawa Abban Nusrah asiri amma sai bakina ya gaza bani hadin kai,sai maganar zuci nake. Yaya Abu kuwa masifa kawai take Abban Nusrah shi ma ya ringa bambamin fada Yana "Ina zata je ita da bata gani,wanan wane irin masifa ne wlh na fara gajiya da halin yarinya nan Yaya Abu" "Dan ruko nada wahalar sha'ani idan ba iskanci ba Ina zata je ita da ba gani take ba,iyayin Sajeeda ma ya ja mata da ta dage zata rik'e ta gashi nan ma dangin mahaifinta sun manta da ita Cewar Yaya Abu, nidai kuka kawai nake kamar yadda Nusrah ke magana cikin kuka tana "ya akayi wai Yesmeen ta daina gani,wai me ke faruwa ne,?Annur ko wata biyu bai yi da kurmancewa ba yanzu Kuma Yesmeen ce ta daina gani innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" "Nima na fara tsoro ta Aunty Sajeeda yanzu ba wanan ba fita zamu yi muje mu nemo Yesmeen bamu ga ta zama ba" Daga Haka su Saifullahi suka yi waje. Abban Nusrah kuwa ya juya ya nufi d'akin sa Yana masifa Yaya Abu kuwa cewa take "Sajeeda kinsan Allah ki tattara yarinya nan ki maidata wajen dangin ubanta tun kafin ta jawo Miki wani masifar,Yar iska yarinya tun jiya take daga Mana hankali idan ba iskanci ba Ina zata je ita da ba gani take ba,yanzu idan mota ya bugeta fa" Ni dai shiru nayi ban magana ba dan ban ji hankali na ya tashi ba tunda nasan Yesmeen na gani, tsorana daya bansan hannun wa zata fada ba yesmeen bata jin magana ita bata san ma gudun da tayi ne zai saka Abban Nusrah ya zargi ko fada min tayi ba,Ina tsoron ma ya cutar da ita,dan daga labarin da ta bani,Yana sanin duk halin da take ciki tunda kila ta hanyar tsafi yake gane wa,Ina tsoron ya gano ma karyar makanta tayi, Yesmeen bata yi tunani ba,sai a yanzu duk nagane akwai dalilin daya saka naji bana iya dogon Addu'a daga lokacin da na fara munanan mafarki da naso taimaka wa kaina da Addu'a shine ya yi abinda Ina fara wa zan ji bacci ya d'aukeni. Kabiru Yana shigewa daki yaji zufa na keto masa ba dai Yesmeen ta tona sirrinsa ga Sajeeda ba tunda Yaya Abu tace tunda ya fita suka shige d'aki Suka ringa juyo kukan Sajeedan,ba dai Yesmeen karyar makanta ta Masa ta mishi shigo shigo ba zurfi ba,amma idan har ta tona masa asiri baya Jin Sajeeda zata iya hakuri bata tunkare shi da maganar ba dan yasan halin Sajeeda,ji yayi gabadaya kansa ya kulle zuciyarsa cike da fargaba jiki na rawa ya d'auki wayar sa ya hau neman lambar shugaban su sai da ya masa Kira biyar ana shidda ya d'auki wayar. Kabiru yayi kasa da murya Yana "Shugaba ka taimaka ka duba min yarinya nan idan har dagaske ta makance ka Kuma duba mun ko ta fadawa matata sirrina dan Ina zargin Kamar ta fadawa matata shi yasa ta gudu,dan idan har bata gani ba abinda zai saka ta gudu a taimaka min Dan Allah a Kuma Kara min aiki akan matata Ina gudun tonan asirina" "Ina wani aiki yanzu Zan duba ma karfe daya na dare" Da haka suka yi sallama ya ajiye wayar Yana goge zufar dake ta keto masa har rigar jikin sa ta jike da gumi taya zai yarda asirin sa ya tonu a yanzu da ko fara morar kudin sa baiyi ba. Muryar Abu da ya jiyo cikin bambamin masifa tana "Dan ubanki Ina Kika je ke da bakya gani"? Da sauri yayi waje a daidai lokacin da Yaya Abu ta kwashe Yesmeen da idonta ke kallon sama mari , Saifullahi kuwa na rike da ita, Sajeeda kuwa ta mik'e tana "Dan Allah Yaya Abu ki rabu da ita ba gani take ba" "Tasan da bata gani ta fita dan uban ta kiga yadda ta daga mana hankali gidan uban wa zata je da ta fitan da yanzu mota ta kade ta fa"? "Saifullahi a Ina kuka ganta"? Abban Nusrah yace fuskarsa a mugun hade Saifullahi ya fara magana Yana " a wajen shagon dake kasan layin nan muka hangota tana bin bango wai auduga taje siya" "Haba Yesmeen akan me zaki fita bayan kinsan larurar ki kinsan yadda kika daga Mana hankali kuwa ?yanzu da mota ta bige ki fa"? Cewar Sajeeeda tana zubda kwalla kasan zuciyarta Kuma tana Jin dadin da ba guduwa Yesmeen tayi ba Kabiru kuwa cikin wani irin bacin rai ya fara magana Yana " Yaya abu na gaji da zaman yarinya nan a gidanan idan ban da tashin hankali ba abinda take jefani,dan haka Zan tattara ta na maida ta wajen ubanta bazai Yu Ina zaman zamana tazo ta jawo min magana ba" "Kayi daidai da kaina Zan maidata wajen ubanta Dan daga jiya zuwa yau nasan jinin Sajeeda ya hau ya Kai sau Dubu haka kurum ana zaune kalau" "Wallahi ba inda zata je idan har Yesmeen barin gidanan za tayi wallahi sai da mu bar gidan a tare "Aikuwa maida ta za'ayi tun jiya take saka ki kuka,banda iskanci wa ta gayawa tana bukatar auduga Yesmeen yarinya ce ita" Wani irin bakin ciki da takaicin Yaya Abu ne ya rufe Sajeeda duk da tana iya k'ok'arin ta wajen danne zuciyarta taga bata mata wani abu taji a ranta kamar Raina ta tayi saboda tazo wajenta ganin yadda ta hakikance tana sai an maida Yesmeen yasa ta fara magana cikin bacin rai tana "Yaya abu ba inda Yesmeen za taje,Yesmeen Yata ce kema yarki ce banga dalilin zaa ce zaa koreta ba,mai tayi?laifine dan an tausayawa halin da take ciki,tashi daya Muka wayi gari ta daina gani, iya wanan bai Isa yasa a tausaya mata ba sai ace zaa koreta,yau kina tunanin da Nuratu na rayye zata ji dadin irin yadda kike yiwa yarta ?karki manta fa baa san ranta ta mutu ta barta ba yau da bana rayye ke mai rik'e Yesmeen ce ban taba zaton haka daga wajenki ba" "Ikon Allah Wani Abu akace zaa yiwa Yesmeen din kike zuba wanan dogon bayani,kina magana kamar ni na kashe Nuratu,kina tunanin idan Nusrah ce zata ringa daga miki hankali haka,yarinya tun jiya ta Hana mu sukuni,kike ta zuba dogon bayani kinsan da mota ta kadeta da ta fita dinan dangin babanta ba yarda zasu yi ba karshenta sai sun kulle ki" "Ai na ma gama magana Yaya Abu Ni ke auren Sajeeda ba ita ke Aurena ba bata isa ta juya ni ba a karkashin ikona take da yardata ta rik'e Yesmeen a yanzu Kuma nace ta maida Yesmeen wajen mahaifin ta tunda Yana rayye ba mutuwa yayi ba a goben Nan Zan maidata" Tunda ya fara magana wani irin Abu naji ya tsaya min a zuciya,wutar kiyayarsa ruruwa kawai yake a raina ji nake kamar na samo wuka nayi ta yanyanka shi yanzu alwashin da nake Sha ma bazai ci kudin nan ba yadda yake san yaga ya kasheni sai dai mu tafi tare bana Masa fatan Rahamar Allah daga Rana irin ta yau har zuwa karshen numfashina addu'oi masifa da balai Zan ta Masa,tunda har dani zai yi kudi,ba abinda zai hana naso ganin bayan sa. Ganin Yana k'ok'arin barin palon Yana ta sheka rantsuwa yasa na fara magana cikin bacin rai Ina Jin ruwanan na zubo min Mai doyi "Wallahi ba inda zata je Abban Nusrah idan har ka dage ka gaji da rukonta sai ka sallameni nima na tafi,haka kawai ba abinda ta maka zaka koreta,baka tashi korarta ba sai da ta daina gani,mai zaka cewa mahaifinta ya makantar Mata da ido,a haka na d'auko ta,har yanzu baka ji a jikinka mutane zasu fara zargin akwai wani abu dake faruwa a gidan ka ba kasa da wata biyar ka Zama hamshakin mai kudi,Dan cikin ka ya kurmance yanzu itama Yesmeen ta makance kila nan gaba ma mutuwa za'ayi,duk wani abu na faruwa da dalili banda na gidanan,Koda kaddara Allah ya Aiko akan ce ga dalili kafin aukuwar kaddarar amma na gidanmu daban ne Annur daga kwanciya bacci ya tashi ya daina magana Yesmeen daga kunna fitila ta daina gani,sai nayi magana ace ba haka ba idan har ka shirya korar Yesmeen ka dawo mata da ganin ta sai ta bar gidanan" "Yaya Abu Kinga yadda ta juya zancen nan ko,banda Sajeeda bata da ilimi bata san yadda Allah ke juye lamarin sa dare daya ba,a cikin awa daya idan Allah ya so azurta bawan sa a yanzu Allah zaiyi silar da zai yi arziki,yanzu Mai ya hada kurmancewar Annur da makancewar Yesmeen da arzikin da Allah yamin yanzu ace matata ke min wanan zargin idan wani taji yana so ya zargeni ita ba mai hanawa bane,wanan wane irin abu ne,yanzu ba abin zargi a wajen ki sai ni kenan Shekara ashirin da uku muna tare ace baki san halina ba?baki San abinda zan yi da Wanda bazan iya ba mai kike nufi duk da kalmomin nan da kikayi da mutane zasu fara zargina"? Kallona kawai yake Yana hucci cikin bacin rai Yaya Abu kuwa ta fara bashi hakuri tana "Hakuri zaka yi Kabiru Sajeeda halin ta sai ita na rasa wacce iri ce ita idan har dan ance zaa Mai da Yesmeen take wanan maganganun sai kayi hakuri ka barta kana kallo ma ni da nake yayarta yadda ta hayyaya ko min kamar zata kawo min duka,yanzu da mutane na nan kaga sai su dauka ni muguwa ce Allah dai ya kyauta "Kuna dai kallon irin abinda take min toh wallahi na fara gajiya Sajeeda bata San darajar miji ba duk maganar daya fito a bakin ta fadamin kawai take ni kuwa na gaji bazan dauka ba" "Ya bazaka gaji dani ba tunda ka Gama Dani ya bazaka gaji ba tunda kayi kudi dani,ai a yanzu bani da wani amfani a wajen ka tunda har ka sadu da kare kazo ka sadu dani,bani da abin mora yanzu dole ka gaji dani" Abinda naso Fadi kenan sai na juye da "Tunda bansan darajar miji ba ya zaayi kenan"? Na jefa masa tambayar Ina ciza lebbena dan takaicin maganar daya fito a bakina "Aure zan Kara Sajeeda idan na Kara Aure watakila ki shiga hankalin ki" Daga haka ya juya a fusace yayi d'akin sa na bi shi da kallo hawaye na zuraro min inama Yesmeen ta fadamin da wuri kafin Kabiru ya cutar dani,dama sai da na ayyana haka a raina kila ya zabi yayi kudi dani ne Saboda ya kau dani yayi aurensa yaji dadin rayuwarsa,ni Dana Sha wahala dashi a madadin ma idan gajiya yayi dani ya sauwake min cikin ruwan sanyi na tafi da lafiya ta shine ya zabi ya cutar dani,yadda nake Jin kasana nasan Abu ne mawuyaci na dawo yadda nake,duk a tunaninsa bansan sirrinsa ba,yau ban da Ina tsoron jefa Yesmeen a cikin masifa da a yau Kabiru ya gane kuransa dan sai na Tara Masa jama'a,Amma a yanzu nasan mai Zan yi Dan idan har na bar maganar a cikina zuciyata na iya fashewa dan bakin ciki. A haka naja kafata na shige daki Ina jiyo muryar Yaya Abu na idan bana so ayimin kishiyar sai na Shiga hankalina da itace a d'aular da nake ciki da an sha mamaki dama idan Dadi yayi wa mutum yawa sai yace Dadi kasheni. Ban juya ma na kalleta ba har shige d'akina Nusrah ta biyoni bana Jin zan iya Mata wani magana yanzu dan Ni kadai nasan mai nake ji ga ciwon zuciya ga na jiki. Haka ta karaci zamanta ta gama koke kokenta akan makancewar Yesmeen tayi kasa da murya akan na taimaka na fada mata abinda nace Zan fada mata dan idan ta koma gida ba lailai ta samu nutsuwa ba haka za tayi ta tunani Ce mata nayi Kar ta damu zamu yi waya ba wani abu bane,bana jin a yadda na ganta a cikin damuwa akwai abinda zan iya gaya Mata haka ta zauna a d'akin tayi ta zuba min Sannu kafin ta tafi gidan ta ma sai da ta Mana abincin dare sai tausayina take tana yanzu wa zai na tayani aikace aikacen gidan tunda Yesmeen bata gani, Murmushi kawai na Mata nace kar ta damu su Saifullahi zasu ringa tayani tunda duk sun iya ji nake kamar na fada mata Yesmeen na gani yadda naga ta damu sai Kuma na fasa Ina tunanin mata magana ko ta waya ne ya zama dole na tashi tsaye na nemi mai taimaka min da Addu'a na kubuta daga hannun wanan azzalumin mutumin. Yesmeen Tunda Yaya Abu ta d'auko ta daga d'akin Sajeeda taji gabad'aya ta kasa samun nutsuwa,tayi nadamar tona sirrin ga Sajeeda yafi a kirga, dan tasan ba lailai ta iya dannewa ba zata iya tarar Kabiru da maganar. Kuka kawai take tana tunanin abin da ya Kamata tayi,idan har Sajeeda ta tari Kabiru da zancen yasan itace ta fada mata,dole ta gudu kafin ya dawo gidan,dan tasan Sajeeda tace bazata fada masa bane kawai saboda ta zauna. Da wanan tunanin ta fara tunanin yadda zata gudu batare da kowa ya ganta ba. Tana kwance Yaya Asmau ta shige bandaki Yaya Abu Kuma ta tashi tana bari taje kitchen ta d'auko Madara. Tana ganin ta fita daga d'akin ta mik'e da sauri ta fice daga d'akin da gudu ta bar gidan Koda ta fara tafiya haka zuciyarta tayi ta Mata sake sake tana tunanin Anya gudun ta shine mafita a gareta,?Anya idan ta gudu bata tonawa kanta asiri asan tana gani ba? Watakila Sajeeda zata iya daurewa taki fada Masa,tana nan awani lungu taga wucewar Nusrah a Napep,ba jimawa ta ga shi ma kabirun ya dawo a mota,tuni tunanin ta ya bata akan gudun kamar tonawa kanta Asiri zatayi hakane yasa ta fara tunanin hanyar da zata bi ta koma gida da bazasu zargi komai ba,tana nan tana sake sake ta hango fitowar su Saifullahi suna dube dube kafin su juyo wajen da take tsaye sai ta fara bin bango tana kallon sama,har Suka karaso wajenta. Daga maganganun da da Sajeeda tayi da suka dawo tasan bazata fada ba, sai a lokacin ta dan samu nutsuwa sai dai har ga Allah taso Sajeeda ta yarda a maida ta wajen dangin mahaifin ta dan kullum cikin fargaba da zulumi take,yanzu haka zatayi ta tunanin kila ya gano ta tona masa asiri. Kabiru Koda ya Shiga daki ji yayi hankalin sa ya tashi da maganganun Sajeeda sai yake ganin kamar k'ok'ari take ta gano sirrin sa,so kawai yake dare yayi karfe daya ya kirawo shugaban nasu ko a yanzu kasa hakuri yayi sai da ya Kira Rabiu duk ya bashi labarin abinda ke faruwa. Sai daya gama bashi ya kyalkyale da dariya Yana "Wai wanan yarinya da take daga ma hankali haka nawa take Mai zai Hana ka kau da ita kawai ka huta,idan ba Aljanna bace ita taya zata gane wani Abu da har zata maka karyar makanta, abokina idan har kasan yarinya nan ta zame maka kaya a wuya ka kau da ita kawai ka huta"? "Taya Zan kau da ita batare da an Zargeni ba ni fa yanzu tsoron Sajeeda nake wallahi yadda take magana Kamar tasan wani Abu" "Ba dai Yesmeen din yanzu ta nuna bata gani ba,ba sai ka jira shugaba ba da kanka zaka gano tana gani ko bata gani. "Tayaya Zan gano kasan Allah idan har yarinya nan karya tamin bata gani wallahi wallahi sai na kasheta"? Rabiu dariya ya saka ya hau fada Masa abinda zaiyi da zai gano Yesmeen ko bata gani. Da wanan tunanin Kabiru ya samu kwanciyar hankali sosai yaji dadin shawarar da Rabiu ya bashi ranar a d'akin sa ya kwana dan so yake ya nunawa Sajeeda fushi yake da ita,Dole ma yasa a Kara masa aiki a kanta yadda duk abinda zai yi bazata iya Buda baki ta Masa magana ba. Washegari karfe bakwai ya fito Palo ya zauna sai da ya ga fitar su Annur Yan makaranta ya nufi d'akin Yesmeen Da sallama ya shiga d'akin su Yaya Abu na kwance da Yesmeen na can karshen gado a kwance shigowar sa yasa Suka mik'e zaune dan ba bacci suke ba Hira suke,sai da suka gaisa Yaya Asmau ta fara magana tana "gobe Zan tafi idan Allah ya kaimu wlh Abban yaran nan ya Kira akan na dawo ita dai Abu tace anan zan barta" "Aikuwa anan zaki barni dan ba abinda zai maidani can sai dai idan kanina bayasan zamana" "Kai haba Yaya Abu wallahi ki Sha zamanki ni nafiso ma ki zauna kici arziki kema" Tuni Yaya Abu ta hau washe baki Kabiru kuwa yace "toh tunda gobe zaki koma mai zai hana ki shirya ki tafi kasuwa Yaya Abu ta raka ki ki siyo kayan tsaraba ai bakya tafi haka ba komai ba" Tuni suka washe baki su biyu Suka hau godiya da Addu'a Kabiru cikin tsananin murna ya tashi ya fito daga d'akin Dan da wanan zai samu yayi abinda zai yi dan yasan Sajeeda na can kila ta kasa tashi duk da bai lekata ba Dubu hamsin ya d'auko daga dakinsa ya koma d'akin Yesmeen ya mikawa Yaya Asmau su kuwa sai godiya suke masa yace ba komai ya koma palo ya zauna. Sai da sukayi wanka Suka karya suka fito Suka leka Sajeeda dake ta numfarfashi idonta jajjur dan ko bacci bata yi ba. Sannu kawai Suka mata suna sauri suke zasu je kasuwa su dawo ko magana basu bari tayi ba Suka yi waje. Kabiru dake labe a daki Yana ganin sun fita bai yi wata wata ba ya nufi d'akin yesmeen..... Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku BONONZA; BONONZA;BONONZA; Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA 3968303018 ZAINAB SHU AIBU FCMB 08162859027 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 14* Sajeeda bandakin Yesmeen ta shige da sauri ta hau susa a yanzu ba iya kaikaiyin take ji ba har ruwa mai kalar ruwan ke jikata Kamar tana period ko da take tsaye tana iya Jin yadda ruwan ke wari,bata san lokacin da ta saki sallati jikinta na rawa ba taya zaace a jikinta wanan ruwan ke fita,tana Jin Yesmeen na buga k'ofa tayi saurin toshe bakinta tana k'ok'arin maida hawayen dake zubo mata, dan bazata iya kallon Yesmeen tace mata ga halin da take ciki ba bata Jin zata ma iya jiran Kabiru a yanzu zata shirya ta tafi asibiti tana daga bandaki tace wa Yesmeen taje Palo su Yaya abu sun zo. Yesmeen kuwa waje tayi da jajjayen idonta da ta murzawa rob,dan dagaske take so ta nuna ta samu matsalar ido,tunda har kau da ita kawai Kabiru ke so yayi,idan tace ma zata gudu,kabiru zai iya sawa a nemota,gwara ta makance din, hankalin ta bai Kara tashi ba sai da taji Sajeeda na ce mata bata Jin dadi ko bata fada ba kana ganin ta kasan ba daidai take ba,Kamar ta samu wajen da ba kowa tayi ta kukan tausayin Sajeeda Sam bata cancanci haka daga wajen Kabiru ba ko ya ta rufe idonta yadda Kabiru ke saduwa da Kare ke fado mata ta kasa goge abinda ta gani a kanta,duk akan neman duniya Kabiru ya cutar da Sajeeda, Sanin halin Yaya Abu yasa ta cigaba da mitsitsika idonta dan tana da saa ido ba kadan ba tana tsoron ta gano ba ciwon ido take ba" Tana zuwa ta zub'e a kasa ta hau gaishe su Suka amsa gaisuwar Yaya abu na kare Mata kallo ta jefa Mata tambayar mai ya samu idonta tana k'ok'arin magana Kabiru ya shigo da sallama hannun sa d'auke da ledoji idonsa akan Yesmeen yasan gobe uwar haka Yesmeen sai dai ta Kare rayuwar ta a duhu. Ledojin da Yaya Abu ta gani a hannun Kabirun ya d'auke Mata hankali daga Kan Yesmeen,Yesmeen ta mik'e tsaye tana k'ok'arin komawa daki,dan dole sai ta nuna tana balain Jin jiki, Kabiru kuwa yace "Wai har yanzu idon naki ne"? "Eee Abba wlh zugi idona ke min dusu dusu nake gani" "Yanzu nake tambayarta mai ya samu idonta yayi ja haka"? Yaya Abu tace tana satar kallon ledojin da Kabiru ya shigo dasu Wai Abu ya fado mata a ido Ina ga gobe idan bata ji sauki ba dole taje Asibiti" Kabiru yace Yana ajiye ledojin hannun sa Yesmeen Kuma ta nufi d'akin ta a daidai lokacin da Sajeeda ta fito daga bandaki tana Jin wani irin zugi a kasanta dan a garin susa har ciwo taji wa kanta. Ganin Kabiru ya dawo yasa ta daure ta d'auko ledojin ta nufi kitchen ta juye fried rice da Kabiru ya siyo da yawa ta zuba a flask ta zuba musu a plate ta Kai musu d'akin Yesmeen dan gani take sai sun fi sakewa acan duk da tasan Yaya Abu ba abinda ya shafeta zata iya ci a gaban kabirun har da loma,ko a yanzu kafin ta Kai musu abincin Hira kawai take da Kabiru tana sainting haduwar gidan. Ita Kuma abinda ta tsana kenan,dan yanda take yiwa Kabirun yasa ya raina ta ba wani girmama ta yake a matsayin yayarta ba. D'akin Yesmeen din ma da ta Kai su haka tayi ta kalle kalle tana fadar haduwar d'akin. Sajeeda kuwa ta barsu a d'akin tana zata je asibiti ta dawo. Ko da ta fito daga d'akin gani tayi Kabiru ya shirya a cikin dakakken shadda da kana kallon shaddar kasan Mai balain tsada ce,sai taga gabad'aya kabirun ya canza kamar bashi ba,ganinta ya saka ya tsaya sai da ta karasa wajen sa ya fara magana Yana "Zan dan fita yanzu nan na dawo wani Kaya muke so a tura can cotonou" "Yanzu Abban Nusrah ba asibiti kace zaka kaini ba,kasan mai nake ji a jikina kuwa Abban Nusrah so kake sai na fara susa a gaban mutane zaka kaini asibiti har yanzu ruwa mai doyi zubo min yake" "Yanzu dan Allah ya ki ke so nayi ga mahimmin abu da nace miki zanje nayi,yanzu kije ki Kara Shan maganin ki gobe da sassafe Zan Kai ki asibiti ni bansan Ina Kika kwasowa kanki wanan abin ba bari naje na dawo Kinga ma bai Kamata ki fita da baki a gidan ba" Daga Haka ya yi hanyar fita Sajeeda ta bi shi da ido,tana Jin wani irin takaici na rufeta,har ace tana cikin irin wanan tashin hankalin Kabiru bai wani damu ba,ta shige daki ta kwanta ta fara matsawa kanta da tunanin yadda akayi ta wayi gari da wanan masifar a jikinta. Duk yadda taso ta gano ta kasa ganewa sai ta d'auko zargin kabiru ne ya goga mata sai ta fasa dan iya sanin ta baya neman matan banza bata sani ba ko haduwa da abokinsa da yake kirarin ya canza Masa rayuwa ya jefa shi a cikin halin banza, Sai da ta sake wanke jikinta ta canza komai na jikinta ta koma d'akin Yesmeen hira Asmau da Yaya Abu kawai suke Yesmeen na rabe a gefe da jajjayen ido,duk minti minti sai ta sosa idon, Sajeeda sai sannu take jera mata,yaya abu kuwa sai tabe baki tayi tana ciwon idon Yesmeen take yiwa wanan rakin Sajeeda ma ke biyeta taja saki tana Kara karewa d'akin Yesmeen kallo tana "Allah ya baki Sajeeda kiga Wai hadadden d'akin nan ne d'akin Yesmeen har yanzu baki fada min yadda aka yi mijinki ya kudance haka ba"? Murmushin yake Sajeeda tayi tana "Yaya Abu naga kina hira dashi idan ya dawo ki tambaye shi kiji" "Karki gaya min magana mana kawai dan na tambaye ki ya aka yi mijinki ya samu kudi haka shine zaki gaya min magana" "Allah ya baki hakuri Yaya Abu wlh ba haka bane idan na fada Miki yadda yayi kudin ba lailai ki yarda ba Kamar yadda har yanzu nake cikin fargabar yadda yayi kudinsa dare daya,Wai wani abokinsa ne Rabiu Yana da balain kudi,abokin sa ne tun primary shine Suka hadu watanin da suka wuce shine ya sama mishi aiki a company sa wanan gidan ma da kike gani shi ya bamu kyauta,baki ga yadda yake facaka da kudi ba,shi yasa nake a tsorace dan hidimar tayi yawa gani nake kamar abokin nasa ba ta hanyar arizki ya samu kudinsa ba dan abin yayi yawa kudi da aka nema ta halal bazai yu a ringa kashe su kamar baa San zafin su ba,amma duk yadda naso nunawa Abban Nusrah yayi baya da abokin nasa yak'i yarda idonsa ya riga da ya rufe" Sallati Yaya Abu ta saka tana tafa hannuwa sai da ta gama ta fara magana tana "Sajeeda kamar anyi Miki baki Allah ya muku wanan arzikin ki wani tsaya kwokwanto ke Ina ruwanki da yadda abokin nasa ke samun kudinsa,ko fashi yake yi Ina ruwan ki lokacin arzikin ku ne yazo gwara ki saki jiki ki more arziki nidai idan mijinki ya dawo zan roke shi arziki na zauna da ku yadda na ga wanan daula ba abinda zai maidani gida tunda ni ba aure ba,ba komai ba idan Allah yasoni da arziki sai kiga nima na hadu da Mai kudin Murmushin yake kawai Sajeeda tayi dan bata san mai zata cewa Yaya Abu ba ko lokacin da basuyi kudi ba tana zuwa ta shafe wata a gidanta a zaune balle yanzu da Kabiru yayi kudi. Kabiru Yana fitowa daga gida bai zame ko ina ba sai gidan Rabiu dan dama sunyi zasu had'u suje can wajen shugaba dan Yana bukatar a Kara masa aiki akan Sajeeda,Koda ya fito hanya suka d'auka a hanyar su ta tafiya Kabiru ya fara magana Yana "banyi zaton Sajeeda zata ji wani abu a jikinta ba ruwan dake zubo mata ya daga min hankali Rabiu na dauka kunce rashin lafiya kawai zata ringayi ba abinda zai samu jikinta Kamar yadda naga matar ka saa na fama,kaga ita bazata tab'a zargin Kaine ka jefata a cikin wanan halin zata dauka rashin lafiya ne daga Allah amma kaga na Sajeeda dole zata zargeni tunda sai da na kusanceta bayan na sadu da kare ta fara Jin kaikaiyi da fitar ruwa ko dazu sai da tace tana zargin ni na saka Mata,Kuma ko sau daya bana so ya zargeni Rabiu tunda babbar matsalata itace Yesmeen Kuma nayi maganin ta a yanzu ya Kamata na samu nutsuwa naci kudina sai dai ganin Sajeeda a wanan halin wlh ya hanani nutsuwa" Rabiu kafadar Kabiru ya kaiwa duka Yana "Sajeeda ce ta jawowa kanta abokina, dan da ace ta barka ka nemeta ta bayan da ba yadda za'ayi ayi maka aikin da sai ka sadu da kare zaka nemeta ta gabanta, ita Kuma saa da kake magana ai matarka tafita taurin Kai,dan Ina marairaice mata ta amince na nemeta ta bayan kaga tunda ta kwanta rashin lafiya ko sau daya bata tab'a zargina ba,amma ita kuwa matar ka dole jikinta ya gaya Mata tunda har tak'i yarda" "Kana nufin ba abinda za'a iya yi ta daina fitar da ruwa mai doyin"? "Idan bata fitar da ruwa mai doyi Taya aikinka zaici,akan Karen daka kwanta fa akayi aiki,ko saduwa da kayi da Karen akace ka sadu da ita,da sauran maganin a jikinka ka kwanta da ita,ai dole taji ba daidai ba" Kabiru bai Kara magana ba har Suka isa wajen shugaban dan sam ba haka yaso ba,yaso yadda matar Rabiu ke kwance a zuke waje daya haka Sajeeda zata kwanta,bayaso Sajeeda ta zarge shi. Koda suka isa wajen shugaban ayyukan da zai ringa yiwa kungiya duk aka fada masa, Kabiru dake zaune ya jike da gumi har aka sallame su bai dawo daidai ba sai da suka d'auko hanya ya fara magana cikin tashin hankali Yana "Yanzu duk wata sai na kwanta da Kare kenan"? "Wai Kai Mai abin daga hankaline yanzu da ka kwanta da Karen akwai Wanda yasani,?kasan naka Mai sauki ne kuwa"?akwai Wanda sai dai ya ringa Kai sabon jariri ko ya kwanta da akuya ko mahaukaciya,kana san kudi Kuma ka samu ni banga abin daga hankali anan ba,indai kana san kudi ai sai ka Sha wahala kafin ka samu,yadda ake neman halal da wuya haka ma ake neman haram din da wuya ka more rayuwar ka abokina ka zama dan gari,ita Kuma Sajeeda ka ringa nuna Mata kulawa fiye da da bazata tab'a zargin ka ba" Kabiru har ya sauke Rabiu a gida ya wuce hankalinsa baa kwance yake ba sam bai san akwai sauran aiki a gaba ba,tunanin daya darsar Masa ya saka shi sakin dan murmushi da Yesmeen zai kwanta idan ya kwanta da Karen dan yanzu ba gani zata ringayi ba,ya mugun tsanar Yesmeen ko ganin ta baya san yi. Sajeeda Kaikayin da ya dameni ya sa na bar su Yaya Abu a daki na koma dakina na kwanta na shige cikin bargo ina susa Ina kuka,gabana yabi ya kumbura Ina iya Jin warin dake fita a gabana,a yanzu na gama tsayar da tunanina a ranar da Abban Nusrah ya sadu dani naji gabana ya dau sanyi a ranar na kamu da wanan larurar gwara ya dawo ya fada min inda ya samo wanan cutar da ya zuba min akwai tambayoyi da nake so na masa so kawai nake ya dawo,bani da haufi a jikinsa na dauki wanan abin kila ya fada harkar neman mata wata ce ta goga Masa cutar yazo ya goga min yafi damuna ne saboda ni macece shi kuwa namiji ne ba lailai ya dame shi ba. Koda ya dawo duk yadda naso na Masa tambayoyin sai naji na kasa sau uku Ina gwada bud'e bakina sai naji na kasa magana kuka kawai nake ya ringa min sannu ya ballo min magunguna akan na Sha kar na damu gobe zai kaini asibiti. 9am Ihun Yesmeen yasa na farka daga baccin daya d'aukeni Dan Daren jiya gabadaya ban wani samu baccin kirki ba. Koda na mike sai da na Fadi ya Kai sau biyu kafin na isa d'akin Yesmeen cikin bugun zuciya na tadda Yaya Abu da Yaya Asmua a ririke da Yesmeen dake wuwula hannu tana laluben iska da "Na daina gani bana gani umma ku kawo min agaji innalillahi wa Inna ilaihi rajiun ummana bana gani" "Wani irin bugu naji kirjina yayi da sai da naji numfashina na Neman d'aukewa hankali a tashe na isa wajen Yesmeen ina "Bangane bakya gani ba yesmeen ,Yesmeen yanzu kina nufin bakya ganina"? "Bana ganin ki umma kina Ina"? Yesmeen tace tana lalubar iska a daidai lokacin da Abban Nusrah shima ya shigo Yana sallati,rawar da jikina keyi yasa ni zubewa a kasa Ina k'ok'awa da numfashina,Yaya Abu kuwa tace "Wai kamar ya bata gani bayan gashi Nan idonta a bud'e yake, Kabiru inaga mu wuce a kaita asibiti" Gaban Yesmeen ne yayi mumunan faduwa da taji Mai tace tasan indai aka je asibiti likita sai ya gano tana gani. Sumewar da Sajeeda yyayi yasa suka yi kanta a gigice dan numfashin ta d'aukewa yayi. Yesmeen kuwa tuni ta daina kallon sama cikin tashin hankali ta fara k'ok'arin sakin ihu tana kallon Sajeeda ...... Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida You can check pic👇for the soap reviews🥰 Soap price:4k maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 14k Babba 16k Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏 Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ Yauwa nace ba masu bukatar zuma original munadashi mekyau ba hadi Mai bukata yayimin mgn 08062991549 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 20-25* Yesmeen Motsin mutum da taji yasa tayi saurin Mai da idonta sama tana cigaba da kurba shayin da Yaya Abu ta bata dan abincin karyawar da suka hada har da ita,yunwar da ta kwana dashi yasa suna fita ta fara ci,tana adduar Allah yasa Kabiru ya fita yanzu ta leka Sajeedan. Tana Jin fitar su Yaya abu motsin da taji kamar an taho d'akin yasa tayi saurin mai da idon ta sama tana cigaba da cin abincinta. Ganin Kabiru ne ya shigo ya tsaya a bakin kofa Yana Kare mata kallo yasa taji kirjinta ya buga da k'arfi,tasan indai Kabiru ya rabo Inda take ba alheri a tare da shi sai sharri tuni ta fara addua a zuciyarta, idonta na sama tana wuwurga ido amma tana iya ganin kabirun Da ya shigo d'akin ya nufo wajen da take a hankali,tuni taji hankalin ta ya Kara tashi, zuciyarta ta fara rayya mata da kila shaketa yake so yayi tunda yaga ba kowa a gidan,kila ma Sajeeda ta fada Masa, ta gaya mata sirrin sa shi yasa ya shigo dan ya kasheta,hannun ta dake rik'e da kofin shayi rawa kawai yake tana kallon sama. Kabiru kuwa ya tsugunna a gabanta Yana Kare mata kallo, ganin sama take kallo kamar dai makauniyar yasa ya mik'a hannun sa wajen idon ta kamar zai tsone mata ido, Yesmeen kuwa cikin mugun bugun zuciya ta dake bata kifta idon ta ba dan tuni ta gano so yake ya tabbatar da tana gani ko bata gani,addua kawai take Allah ya kareta daga sharrin sa dan tasan ba kowa a gidan idan har cutar da ita zai yi ya zama dole ta mai da kallon ta kasa ta nuna Masa tana gani,tana kallon lokacin da ya mik'e a hankali cikin sand'a yayi gaba Yana kallon ta,ya Kara dawowa baya,duk asan yaga ko zata bi shi da ido,amma haka ta daure tana wuwurga ido sama, Kabiru kuwa ganin duk yadda yaso ya gano ko tana gani duk da yayi gaba ya dawo baya, idonta dai a sama yake tana wuwurga wa,sai ya matsa kusa da ita ya sunkuya Kamar zai mata kiss yasan indai tana gani yadda zai yi din dole ko yayane ta motsa, Yesmeen da taga ya matso da ita daf kamar zai hau kanta cikin dakiya da rawar jiki da dabarar daya fado mata ta fara magana tana " Waye anan wanene? Kabiru cak ya tsaya Yana kallon ta dan sai yake ganin kamar tana gani, Yesmeen kuwa kofin shayi ta saki ta hau wuwurga hannu tana cigaba da ihun magana da "Waye anan"? So take Sajeeda ta jiyo ta ta kawo mata agaji,tunda take bata tab'a Jin ta a cikin irin wanan tashin hankalin ba,da dukan alamu Kabiru so yake ya cutar da ita dan ya d'auka bata gani. Kabiru kuwa ganin tana magana da k'arfi tana wuwurga hannu tana shafa iska yasa yayi waje cikin sand'a yaje bakin k'ofar Sajeeda dan yaji ko zai jiyo motsin ta,shi ba Yaro bane daga yadda yesmeen ta jike da gumi,da alama tana gani raina masa hankali kawai take. Numfarfashin Sajeeda kawai yake jiyo wa a d'akin. Bai tsaya bata lokaci ba ya koma dakinsa ya d'auko garin maganin daya nemo tun jiya daddare ya fito ya koma d'akin Yesmeen Yesmeen kuwa tana ganin fitarsa ta mik'e da sauri ta fara yarfa hannu tana tunanin abinda zata yi dan tasan dole zai dawo,ba yadda za'ayi da hankalin ta ta zauna Kabiru ya cutar da ita hakane yasa ta yanke guduwa,tana zuwa bakin kofa taji takun tafiyar sa ya nufo d'akin tuni ta Kara rikicewa tana adduar Allah ya kawo mata agaji,idan har ta bari ya gano bata gani,tasan sai yaga bayanta,dab da isowarsa d'akin ta mai da idonta sama cikin zafin nama ta fara lallubar iska tana "umma kina Ina kece"? Kabiru kuwa ya kauce daga gabanta da sauri daya ga tana lalubar iska dan saura kiris ta tab'a shi,sai yaji kansa ya daure dan daga yadda take yi kamar bata gani,dan Yana kaucewa ta gwaru da bango,ta saki sallati da k'arfi tana "Umma kina ina?Ba kowa ne"? Kabiru gyaran murya yayi dan baya so Sajeeda ta jiyota,Yesmeen kuwa tana lalluban iska tace "Abba Kaine"? "Lafiya kike kwallawa umman Kira ?mai zata Miki"? "Abba motsi nake ji a dakina Kuma nasan ba kowa tunda su mama sun fita" "Sai ki juya ki koma ba kowa nima yanzu Zan fita aiki Umman ku bacci take karki takura Mata" "Abba bari naje wajen Umma bana so na zauna ni kadai tunda fita zaka yi" Yesmeen tace tana kikifta ido,duk abinda yake tana kallon sa har bakin ledar dake dukunkune a hannun sa kallon ta kawai Ganin ya nufo wajen ta a hankali yasa ta daga murya tana cigaba da lallubar iska da "Kaji Abba zanje wajen Umma na zauna da ita dan Allah" Dab da ita ya tsaya jikinta ya kwashi wani irin rawa numfashin ta kuwa ya fara barazanar d'aukewa a lokacin da ya kaiwa wuyan ta shaka da k'arfi kafin tayi tunanin ihu ya matse bakin ta fuskarsa dab da nata ya fara magana daidai kunnenta "Na rantse da Allah duk ranar da Kika bud'i bakin ki kika fitar da sirrina Yesmeen sai na kashe ki,duk wani motsin ki duk wani abu da kike yi Ina kallon ki Yesmeen wanan ya Zama rufaffen sirrin da zaki binne a zuciyarki har ki koma ga mahallincinki, Yesmeen idan har zan iya sadaukar da abubuwa masu mahimmanci dan na kawo wanan matsayin kau dake tamkar kashe kuda ne a wajena Yesmeen Yesmeen ki iya bakinki ko tari kikayi Ina kallonki, kinji mai nace ko bakiji ba"? Yesmeen da taji numfashi na mata wahalar shaka Kai kawai take gyadawa dan ba karamin shaka ya mata ba idan banda rawa ba abinda jikinta ke yi,yana sakinta ta zub'e a kasa ya ja da baya Yana kallon ta,dan a yanzu ya tabbatar wa kansa bata gani dan da tana gani,da ko yayane zata nuna alama a lokacin da ya Kai Mata shaka wuya,amfani da maganin bazai masa wani amfani ba kila a gaba,yasan ya gama tsoratar da ita da ko wuka aka saka Mata a wuya bata Isa ta tona Masa asiri ba,duk da ko bata tona ba bazai samu irin kwanciyar hankalin da yake so ba tunda har akwai wacce tasan sirrinsa sannu a hankali zai kau da Yesmeen cikin ruwan sanyi yanzu abinda zai saka a gaba shine yadda zai samu Kan Sajeeda sai yadda yayi da ita,dan wadanan surutan da take masa na Neman daga Masa hankali gani yake yau da gobe zata iya jefa zargi a zuciyar su Yaya Abun. Da wanan ya juya ya bar d'akin Yesmeen din har zai wuce dakin Sajeeda sai Kuma ya ga rashin dacewar haka dan a daidai wanan lokacin ya Kamata ya nuna Mata kulawa sai yaji tsananin tausayin halin da take ciki da Wanda zata shiga nan gaba sai Kuma ya tuno d'aular da yake ciki sai ya yakice tunanin haka a ransa. Ya tura kofar a hankali ya Shiga d'akin. Yamutsa fuska yayi Yana sosa hancinsa saboda warin daya shak'a ya hango Sajeeda a tsakiyar gadon ta waware kafarta idonta jawur hawaye kawai ke bin gefen fuskarta. Sai da ya isa gaban gadon yaji wani irin wari,wajen da Sajeedan ke kwance Kamar a jike ma Kamar wacce tayi fitsari,duk yadda yaso ya daure sai yaji ya kasa sai da ya toshe hancinsa Yana "Subhanallahi Sajeeda fitsari kikayi a kwance ne ko kashi"? Sajeeda Kallonsa kawai nake hawaye na gudu a fuskata Daren jiya bacci bai ga idona ba saboda kwana nayi Ina sosa gabana,a yanzu ruwan da yawa yake zubo min mai mugun kaikaiyi da doyi,banda wani irin zazzabi daya rufeni,duk wanan halin da na Shiga mijina uban yayana shi ya jefani a ciki,na dauka zai shigo dakina jiya sai gashi bai shigo ba haka na kwana ni kadai Ina susa da kuka,daga kwancen da nake na tsinewa Kabiru yafi a kirga naso Ina da kwarin da zan iya Kai kukana wajen mahallicina sai dai duk yadda naso na d'auki jikina na kasa,dan ji nake kamar zare min duk wata laka dake jikina ake,idan akwai abinda nake iya yi bai Wuce kuka ba,ko sallah kasawa nayi,haka na kwanta Ina numfarfashin azabar da nake ciki,Koda gari ya waye addua kawai nake wani ya shigo,ya taimaka ya dagani dan Inda nake kwance a jike yake Ina iya Jin yadda gabana ke fitar da ruwa mai wari da ni kaina shakar warin nake,bazan iya binne sirrin nan a zuciyata ba,gani nake mutuwa na iya min sallama a kowane lokaci ya zama dole na fadawa wani cutar da Kabiru yamin,ina jin motsin su Annur yan makaranta na dauka zasu leko dan su gaisheni,sai naji Kabiru duk ya Kada kansu akan su tafi makaranta Kar su makara,haka na cigaba da kwanciya Ina Kiran sunan Allah a zuciyata dan shi kadai gareni da zai iya taimaka min,duk da nasan wanan Yana cikin kaddarata,ban isa na kaucewa abinda Allah ya rubuta min ba. Shigowar su Yaya Abu yasa na dan ji sanyi a zuciyata duk da halin da nake ciki so nake ko yayane na Mik'e zaune na zaunar da yayata na fada mata halin da nake ciki,sai dai suna shigowa agurguje suka tsaya basu ma tsaya duba halin da nake ciki ba suka fice daga d'akin. Bani da karfin bude bakina na musu magana haka na cigaba da zubar hawaye Ina tausayin kaina. Fitar su ba Dade wa na fara Jin muryar Yesmeen take tunanina ya bani kila Kabiru ne yake san cutar da ita,hankali a tashe na fara k'ok'arin mik'ewa iya sanina ban nunawa Kabiru nasan sirrinsa ba da har zai tab'a Yesmeen nasan yanzu ba kowa a gidan,duk yadda naso na Mik'e kasawa nayi dan banida kwari,magana ma da nake ba fita yake ba haka na kwanta na ringa rokon Allah a zuciyata har naji motsin bud'e kofata naga Kabiru ya shigo d'akin,na zuba masa ido Ina kallon sa hawaye na gudu a fuskata yadda yake toshe hancin sa yasa naji wani irin azababen kuka ya kwace min,shi ya jefani a cikin halin nan, ya kwanta da Kare yazo ya kwanta dani,yasan cewar halin nan da nake ciki shine sila amma yake toshe hancinsa saboda Yana Jin wari,kila daga haka idan yaga bazai iya ba sai ya sakeni, tunda bani da abin mora bazan masa amfanin komai ba ya riga da yayi kudi dani. Hancinsa ya Kara toshewa Yana "Sajeeda wanan warin daga Ina haka"? "Kafi kowa sanin warin daga Ina yake fitowa Kabiru ka cutar dani mai na maka da na cancanci haka daga wajenki duk mutanen duniya ka rasa da wa zaka yi kudi sai ni" Motsi kawai bakina ke yi Ashe maganar ba fita yake ba Hakane yasa na Kara rushewa da sabon kukan,hannuna da nake ji kamar ba nawa ba saboda sirrintar da yayi na daure na yaye bargon dana rufe jikina. Kabiru ya ja da baya Yana "Sajeeda mai nake gani haka"? Bansan Mai ya gani ba,amma nasan gabana yake kallo da nake Jin iska na shigana kamar ana budeni,har lokacin Ina Jin ruwa na bulbulo min. Hannunsa na rawa ya jawo bargon ya rufe min jikina da sauri Yana "Sajeeda bamu ga ta zama ba ya zama dole na Kai ki asibiti wane irin ciwone wanan Kinga yadda jikinki yayi rami kuwa subhanallahi tashi tashi na taimaka miki ki gyara jikinki mu tafi asibiti" Ya fa san cutar bata asibiti bace ya fa san shine silar shigata wanan halin ya fasan duk asibitin da zai kaini ba mai min magani,shi yasan mai ya aikata min Da ido na ringa bin shi Yana toshe hanci ya Shiga bandaki ba jimawa ya fito,ganin na kasa tashi ya kinkimine duk jikina da nauyina haka ya sureni ya kaini bandakin dake ta kamshin dettol. Wallahi da ace Ina da karfin da zan Mike da da hannu na zan kashe kabiru saboda mugun tsanar sa dake fita da duk fitar numfashina hancinsa a toshe ya wawatsa min ruwan. Kusan shi ya saka min Kaya dan ko tsayawa bana iya Yi. Yana gama saka min Kaya yayi waje mintuna a tsakani sai gashi ya dawo da flask din shayi,sai jera min sannu yake. Karara saman fuskar sa kamar Mai tausayina,kamar bashi ya jefani a wanan halin saboda San zuciya da san duniya ba. Ban iya Shan shayin ba haka ya ajiye yayi waje Yana bari yaje ya shirya ya dawo mu tafi. Kabiru Jikinsa rawa kawai yake da ya baro d'akin Sajeeda hankalin sa yayi mugun tashi da ganin yadda gaban Sajeeda ya rarike, bai tab'a tunanin haka jikinta zai yi ba,dan matar Rabiu ba haka take jin jiki ba,ko shekaranjiya da yaje Suka Shiga d'akin da aka killace ta bakinta ne kawai karkace kamar Mai ciwon barin jiki,yaso itama Sajeeda ace hakan ce ta kasance Mata,abinda ko wata bai rufa ba Ina ga Nan gaba. Wayarsa ya d'auko ya hau neman Rabiu a waya Yana dagawa ya hau magana kasa kasa Yana "Rabiu kaga yadda gaban Sajeeda ya rarike kamar rijiya Yana fitar da ruwa mai doyi tun ba'aje ko Ina ba ban taba tunanin haka jikinta zaiyi ba na dauka iya ruwa da kaikaiyin za tayi ta fama dashi ban kawo mata haka ba " "Abokina kana da matsala wallahi yanzu da ka Kira Mai kake so ayi bayan aikin gama ya riga da ya gama Kai dai ba burinka ka samu kudi ba Kuma ka samu mai kake dagawa kanka hankali Kuma,ai yanzu kyautata mata zaka yi tayi, "Yanzu ba abinda za'a iya yi akai"? Rai a bace Rabiu ya fara magana "Wai Ni Kam Dole na maka akan harkar nan ne da kanka fa ka kawo kanka da amincewar ka aka ma aikin da Mai kayi tunani zaka samu kudin a banza ne,?kaje ka cigaban da kula da ita ba abinda za'a iya yi akai da ka samu ma an bar maka ita a rayye wasu kashe su ake yi" Kafin Kabiru yayi magana Rabiu ya katse wayar. Kabiru yawun daya cika bakinsa yaje ya tofar a bandaki ya dawo dakin ya zauna a gefen gado,tausayin Sajeeda kawai ke daiwaniya dashi a zuciyar sa inama Yesmeen ce a cikin wanan halin, tsoronsa daya Kar gabanta ya fara fidda tsusa,tsoronsa daya Kar Sajeeda ta zargo shi. Idan ya tuna yadda yaga gabanta sai yaji tsigar jikinsa na tashi. Haka ya karaci zamansa a d'aki ya shirya ya fito ya nufi d'akin Sajeeda dan ya kaita asibitin dan bayaso Sajeeda ta zargi Yana da hannu a abinda ya sameta. Yana Shiga d'akin yaga Yesmeen a zaune a gefen gadon kanta a sama Ita Kuma Sajeeda nata zubar hawaye. Cak ya tsaya Yana kallon yesmeen ya akayi ta kawo kanta d'akin Sajeeda anya yarinya nan bata gani. Rai a bace ya fara magana Yana "Ke waye ya kawo ki d'akin Nan"????? Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ Yauwa nace ba masu bukatar zuma original munadashi mekyau ba hadi Mai bukata yayimin mgn 08062991549 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 25-30* Yana sauke su Sajeeda bai zame ko ina ba sai wajen Shugabansu dan tun Yana asibiti Rabiu ke ta kiransa a waya akan yazo akwai ganawar da zasu yi gabadaya da shugaban. Yana isa wajen ya canza kayan jikinsa Kamar yadda suke yi idan zasu shiga wajen shugaban. Rabiu kawai yasani a cikin su sauran ba wani sanin su yayi ba. Yana Shiga yayi Abubuwan da suka Saba yi kafin ya zauna a gefen Rabiu da yayi irin shigar sa. Sai da shugaban su yayi tsaface tsafacen sa kafin ya zauna shi ma. Ya fara musu bayanin dalilin daya saka ya nemi Su zo gabad'aya,irin Abubuwan da yake bukatar suyi daya bayan daya ringa kiransu Yana fada musu abinda zasu kawo da abinda zasu yi na wanan watan rashin bin dokoki da aiwatar da abinda ake so ayi na iya zame musu matsala Kabiru da har yanzu yake jinsa Kamar bako ya kasa sabo da sababin dokokin waje daya ya tsurawa ido,duk Yana Jin abinda shugaban ke fadawa sauran abinda yace Rabiu yayi yasa shi dago da kansa da sauri yana Kara Jin maganar na maimaituwa a kunnensa "Ka Nemo mahaukaciya da ka tabbatar da ta dade tana hauka ka kwanta da ita,ka saka tsumman nan ka goge mata gabanta dashi sai ka kawo min,indai kayi haka baka da wani matsala da dodo arzikin ka zai cigaba da hawa ne kawai" Sunan sa da shugaban ya Kira yasa ya dago Yana dan Jin faduwar gaba Yana tsoron a ce yayi abu mai wahala,Koda ya fara zayyano masa Abubuwan da zai yi Koda ya gama zayyana mai bai bashi fuskar da zai magana ba yace ya tashi ya bashi waje. Sai da duk ya gama suka tashi gabad'ayansu suka fara zagaye wutan dake ci a tukunyar kasan dake tsakiyar su sai da suka gama suka fara fitowa daya bayan daya. Kabiru gabad'aya hankalin sa baa jikinsa yake ba har Suka fito daga wajen. Kabiru ya Shiga motar Rabiu ya zauna tare da dafe kansa Yana tunanin ta Inda zai fara Rabiu ya tab'a shi Yana "Ya dai"? "Na dauka da na nemi wancan yarinya ta baya shikenan na gama ta Ina Zan soma wanan aiki Kuma yanzu tsoro nake ji nayi wanan wankan a gidana yayar Sajeeda tana gidan,Ina gudun tsautsayi yasa taji motsi ta lekoni" "In baka shawara"? Rabiu yace Yana kada mukulin hannun sa Kabiru yayi saurin gyada kansa Yana "ka bani shawara Rabiu bana so na Kara kwanciya da Kare wallahi Allah hankalina ya tashi da yadda naga gaban Sajeeda na fitar da ruwa mai doyi baka ga yadda ta zabge ba, bana so Sajeeda ta dagoni" "Ka Kara Aure kawai abokina kayi auri yarinya da zata maka biyayya ka ringa samun abinda kake so a jikinta, idan ka gama morarta sai ka saketa,haka zaka yi tayi,har ka tsalleka wanan matakin kazo namu matakin" "Ko Zan Kara Aure Rabiu ba yanzu da Sajeeda take Kan ganiyar rashin lafiyarta ba Kamata yayi na bari a dan kwana biyu sai na bijiro da zancen Karin aure amma Ina fito da maganar aure yanzu zata zargi dan larurar da take ciki ne" "Toh shikenan sai ka san nayi ai ba dai a so ka tsallake duk sharadin da aka baka" "Yanzu dai abinda za'ayi kafini sanin Yan mata Yan matan nan ka zaka nemo min na samu nayi na watan nan inyaso nan da wata biyu sai na bijiro da maganar Karin aure kaga ba mai zargina ba abinda yanzu yake daga min hankali sama da wanan wankan karfe dayan da zan nayi a bayan gidan da yayar Sajeeda bata gidan da bani da matsala tunda Yesmeen bata gani" "Mai zai hana toh ka canza mata daki,maana tunda Sajeeda yanzu ba lafiya gareta ba sai ka nemi ita yayar ta ringa kwana da ita kaga da haka zaka samu ka yi abun ka. Sai a lokacin Kabiru ya dan samu nutsuwa shawarar da Rabiu ya bashi. Basu rabu ba sai da Rabiu ya nemo Masa Yan mata biyu ta hanyar irin Yan matan da yake muamalla dasu,suna zuwa Suka tsadance daya Bayan daya zai neme su saboda san abun duniya duk Suka yarda suna ganin yawan kudin da zasu samu, Kabiru kuwa ya shige bandaki ya shafa maganin sa ya fito. Bai samu ya koma gida ba sai wajen sha daya na dare. Koda ya Shiga gidan Yaya Abu kawai ya tarar a Palo tana kallo,Yana Jin muryar su Saifullahi daga d'akin su. Sai da suka gaisa da yaya Abu ya shige d'akinsa sai da yayi wanka ya fito yana jin sa a cikin nishadi,batun sallah kuwa babu,dan yanzu idan akwai abinda ke Masa wahala bai wuce sallah ba,dan ba kowane lokaci yake yi ba,yau ba karamin dadi yaji da Yan matan da Rabiu ya hada shi dasu ba,har ga Allah daya daga cikin su ta kwanta masa Husna ya samu yadda yake so,dan har lambarta ya karba dan ji yayi ma zai iya aurenta bata fi sa'ar Yesmeen ba. Koda ya fito d'akin Sajeeda ya shige dan ya dubata. Sajeeda Mafarkin da nayi ya tsaya min a zuciya dan kasa ma samun nutsuwa nayi,sai da na saka Saifullahi ya ruko mun hannun Yesmeen ya kawota d'akina, daga mafarkin nan da nayi nasan cewar dagani har Yesmeen muna cikin mugun hatsari nama Shiga hatsarin tunda Kabiru ya gama dani, Yesmeen na ganin Saifullah ya bar d'akin tayi saurin Mai do da fuskarta kasa tana "Umma ya jikinki"? Sai na cije lebbena dan ni kadai nasan mai nake ji a jikina dan yanzu kasana ma ji nayi Yana numfashi shi kadai, "Umma dan Allah dan Annabi karki nunawa Abba kinsan komai wallahi dazu ma sai da ya zo har dakina ya shakeni ya Sha alwashin kasheni idan har sirrinsa ya fita Umma wallahi Abba zai iya kasheni ki taimaka min ki rufe sirrin nan, mu dage da Addu'a da saukar Qur'ani, in Sha Allah zaki warke idan guduwa ma zamu yi sai mu gudu" Girgiza kaina nayi ina "Yesmeen ranki da nawa a hannun Allah yake yau ko mutuwa nayi,lokacina ne yayi,ji nake idan ban tona sirrinsa ba bazan samu kwanciyar hankali ba,dan ya fara tunani tura su Saifullahi kasar waje,idan har zai iya mun wanan cutar ya kurmantar da Annur dan ya siyar da su Saifullahi ba wahala zai Masa ba gwara na nuna masa nasan sirrin sa" Yesmeen zubewa tayi a gabana ta hau magiya sai kuka take tana na rufa mata asiri Abban nusrah kasheta zaiyi idan na nuna masa nasani Na ruko hannun ta Ina "Ki kwantar da hankalin ki bazan nuna Masa ke Kika fadamin ba,ba Kuma magana Zan Masa ba da kaina nake so na gano sirrin sa ya Kuma san cewar nagani din ba fada min aka yi ba da naso na fadawa su Saifullahi sirrin sa dan su san cewar zai iya yin kudin dasu suma amma na fasa fada musu zan dai hana tafiyar tasu" Yesmeen magiya kawai take akan na rufa Mata asiri sai da na rantse mata akan bazan fada masa komai ba ta samu nutsuwa dan na yanke abinda zan yi bazai tab'a zargin Yesmeen ce ta fada min wani abu ba. Bayan fitar Yesmeen daga d'akin Yaya Asmau ta shigo na fada mata ta bar Yesmeen ba sai ta tafi da ita ba Yaya Asmau tafi nuna kulawar ta a kaina akan wacce na Kira da yayata ni gani nake ma Kamar murna take da rashin lafiyata tunda duk zata yi abinda ranta ke so. Ba Mai hanata. Kafin Yaya Asmau ta koma dakinta na Kara rokonta akan ta saka mallamai suyi min Addu'a da sauka tamun alkawari da zata saka ayi min Addu'a. Ba ta kuwa bar dakina ba sai da ta tabbatar da naci abinci Yaya Abu bata lekoni ba sai wajen goma ta shigo tana har yanzu bata ga Abban Nusrah ya dawo ba dama yana dadewa hakane"? Kai kawai na gyada mata. Ta sa Kai ta fita. Tana fita na fara susa dan wani irin kaikaiyi naji kamar na cire gabana na Yar ga ruwan dake bulbulo min duk wanan masifar uban yayana ne ya jefani saboda abin duniya. Haka na kwanta Ina zubar hawaye idan ya lafa na daina idan ya motsa na cigaba da susa,Ina Jin lokacin da Abban Nusrah ya dawo na dauka zai lekoni sai naji shiru Wanda hakan na nufin dakinsa ya wuce sai da ya dau tsawon lokaci naga ya turo k'ofar d'akin ya shigo sanye da jallabiya kudin haram sun zauna masa dan har wani kiba yayi Yana sheki. Ya zauna a gefen gadon Yana "Sannu Sajeeda ya jikin naki"? Mik'ewa nayi na zauna Ina "Abban Nusrah dare daya na wayi gari da wanan masifar a jikina,a ranar da na fara Jin canji a jikina a ranar da ka kusanceni ne na karshe Abban Nusrah shekara ashirin da doriya muna tare Kai ma kasan ban taba cuta makamancin wanan ba,Mai zai jawo min wanan masifar"? Wani irin kallo ya fara min cikin hade rai ya fara magana Yana "Toh mai kike nufi da tunda na kusance ki na karshe kika ji jikinki ya canza kina nufin ni na saka Miki cuta ko me?idan a jikina kika kwashi wanan cutar ni zaki gani haka ne,wanan cutar kila a bandaki Kika kwaso ko a wani wajen dan haka ki cigaba kawai da Shan magungunan da aka Rubuto miki Zaki warke a hankali kinci abinci"? Ba karamin daurewa nayi na danne abinda nake ji ba,na gyada masa Kai da naci abincin ya fara magana Yana "Ina ganin ya Kamata Yaya Abu tazo ta ringa tayaki kwana ni sai na ringa kwana a dakina har zuwa lokacin da zaki warke" "Tun baaje koina ba Abban Nusrah ka fara guduna kenan bazaka iya kwana da ni waje daya ba"? "Aaa Sajeeda akan me Zan gujeki,kawai Ina ganin a yanzu kina bukatar kulawa sosai,shi yasa nace tazo ta ringa kwana anan ai na dan lokacine" "Abban Nusrah bana so Yaya Abu tazo ta kwana Kai nake so ka kwana din idan Kuma dan larurata zaka ki kwana dani shikenan ba komai" Nace Ina Jin kamar na shako shi har sai ya daina numfashi so nake na Kama Abban Nusrah da kaina shiyasa nake so mu ringa kwana waje daya. Kabiru kuwa ganin Sajeeda ta dage yasa yace zai kwana din zuciyar sa fal da tunanin yadda zai gudanar da abunsa ba tare da su Yaya Abu sun gan shi ba. Haka ya ringa sintiri daga dakinsa zuwa na Sajeeda Yana tunanin yadda zai yi,bai san mai yasa wankan sai a bayan gidan zai yi ba ji yake Kamar ya taso su Yaya Abun yace su koma dakinsa su kwanta. Haka yayi ta juye juye har Sha biyun na dare Yana Jin saukar numfashin Sajeeda dake nuni tayi nisa a bacci,a hankali ya lekata ya ga baccin dai take cikin sand'a ya mik'e ya fito daga d'akin. Ya nufi bakin k'ofar d'akin Yesmeen ya Kara kunnensa Dan yaji ko zai jiyo motsin su ba abinda yake ji sai karar fanka. Cikin sand'a ya koma dakinsa ya jawo tukunyar kasar da ke d'auke da ruwan maganin ya tube Zigidir Yana jira daya ta karasa yayi waje yayi wankan. Sajeeda Duk abinda yake yi Ina kallon sa rufe idona kawai nayi Kamar Mai baccin Yana fita na bud'e idona kila wani abun zai aikata tunda Yesmeen tace na ringa fitowa karfe biyu na dare Zan ganewa idona. Gabana faduwa kawai yake a lokacin da na mik'e tsaye Ina Jin kamar na Fadi saboda rashin kwarin jiki cikin sand'a na isa bakin k'ofar Ina lek'e ta ramin mukulin k'ofar. A Kan idona yazo ya fito daga d'akin sa tsirara da wani bakin tukunyar kasa a hannun sa,tuni naji jikina ya dauki wani irin rawa dan duk abinan labari Yesmeen ta bani ban taba gani da idona ba a yau zan gan shi da idona. Numfashina kamar ya d'auke haka na rik'e kirjina har sai da ya fice na bud'e k'ofar dakina a hankali na fito Ina Jin kafafuna kamar bazasu iya d'aukana ba. A haka nayi waje na labe Ina sauke numfashi Kamar Mai cutar Asma,yadda naga Abban Nusrah a tsirara ya matukar daga min hankali Sai da nayi minti goma a labe kafin nayi bayan gidan a hankali Ina Jin jiri na neman zubar Dani. A tsaye yake a bayan gidan tsirara Ya daga tukunyar kasar sama ruwa na zuba a jikinsa can gefe Kuma wani tukunyar kasa ne da wutar kyandir. Kallon Abban Nusrah kawai nake Ina k'ok'awa da numfashina a lokacin da kowa ke bacci shi ya fito Yana tsafi duk akan duniya. A haka Zan tsaya har sai ya gama nafi so ya gani da idonsa ya tabbatar da idona na ganshi ba Yesmeen ce ta fadamin ba. Dafanin da naji anyi ta baya yasa na bud'e baki dan na saki ihu..... *Karku manta da saka yar uwata a adduar ku Allah ya kubuto ita ya tsare mata mutuncinta ameen* *ZAN KOYA MIKI YADDA ZAKI HADA TURAREN WUTA KYAUTA SBD KISAMU ABINDA ZAKI DOGARA DA KANKI KIYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 08144679009* *HUMKAM INCENSE GIDAN KAMSHI DA GYARAN JIKI* MATAR DA HAIHU MUNTANADAR WANI PACKAGE MAI TAKEN TUNA BAYA RANAR FARKO DARE DAYA MAI DUMBIN TARIHI *MUNA GYARAN JIKIN AMARE SOSAI MUNA SAIDA TURARUKA DA MAGANIN MATA MASU KYAU DA INGANCI* KANAWA KUZO HUMKAM TA *ZAN KOYA MIKI YADDA ZAKI HADA TURAREN WUTA KYAUTA SBD KISAMU ABINDA ZAKI DOGARA DA KANKI KIYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 08144679009* *HUMKAM INCENSE GIDAN KAMSHI DA GYARAN JIKI* MATAR DA HAIHU MUNTANADAR WANI PACKAGE MAI TAKEN TUNA BAYA RANAR FARKO DARE DAYA MAI DUMBIN TARIHI *MUNA GYARAN JIKIN AMARE SOSAI MUNA SAIDA TURARUKA DA MAGANIN MATA MASU KYAU DA INGANCI* *INA MATAR DA KE FAMA DA INFECTION MUN TABADAR MUKU MAGANI SADIDAN WANDA DA ZARAN KIN FARA AMFANI DASHI ZAKIJI YADDA ZAKI FITSARE WANNAN SANYIN INSHA ALLAH* MUNADA TURARUKA MASU SIRRIKA NA MATAN AURE KAMAR SU *HATSABIBIYAR TURARE* *NI DA MIJINA* *SAI KABIYONI* *SHU'UMAR HUMRA* *BITA ZAIZAI* *DARE DAYA WANKA GOMA* Hmmm wadannan pls banda yan mata matan aure kadai zanbasu duk budurwar da ta siya ta shafa babu ruwana 08132506044 OTHER ROOM WANNAN TURARE MAI SUNA OTHER ROOM BA NORMAL TURARE BANE SIRRIKAN DA KE CIKINSA BAYANIN SAIDAI MU HADU TA PRIVATE *INA BUDURWAR DA JARABAWA TA FAD'A MATA MUNTANADAR MINI WANI SET MAI SUNA BACK TO VIRGIN 08132506044* *MAGANIN MATA MUNA SA KURMA KUWWA,SATA SHAKAF,GUMBA TSUMI ZUMA DA SAURAN SU HAJIYA INDAI MATSI KIKESO KISAI BACK TO VIRGIN* *INA MATAR DA KE FAMA DA INFECTION MUN TABADAR MUKU MAGANI SADIDAN WANDA DA ZARAN KIN FARA AMFANI DASHI ZAKIJI YADDA ZAKI FITSARE WANNAN SANYIN INSHA ALLAH* MUNADA TURARUKA MASU SIRRIKA NA MATAN AURE KAMAR SU *HATSABIBIYAR TURARE* *NI DA MIJINA* *SAI KA BIYONI* *SHU'UMAR HUMRA* *BITA ZAIZAI* *DARE DAYA WANKA GOMA* Hmmm wadannan pls banda yan mata matan aure kadai zanbasu duk budurwar da ta siya ta shafa babu ruwana 08132506044 OTHER ROOM WANNAN TURARE MAI SUNA OTHER ROOM BA NORMAL TURARE BANE SIRRIKAN DA KE CIKINSA BAYANIN SAIDAI MU HADU TA PRIVATE *INA BUDURWAR DA JARABAWA TA FAD'A MATA MUNTANADAR MIKI WANI SET MAI SUNA BACK TO VIRGIN WANNAN SET DIN ZAKISHA MAMAKIN YADDA ZAI HADE JIKINKI GAMGAM. 08132506044* *MAGANIN MATA MUNA DA KURMA KUWWA,SATA SHAKAF,GUMBA TSUMI ZUMA DA SAURAN SU HAJIYA INDAI MATSI KIKESO KISAI BACK TO VIRGIN* *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 30-35* Dafanin da naji anyi yasa na bud'e baki dan na saki ihu dan na mugun tsorata sai naji muryar Yesmeen dake k'ok'arin rufe min baki cikin muryar Rada tana "Umma kizo ki koma ciki karki bari ya ganki" Sai a lokacin na juya Ina kallon ta cikin mamaki,ita kuwa ta hau waige waige tana k'ok'arin Jan hannuna dan mu koma ciki,ni kuwa na fara k'ok'arin fusge hannuna Ina kallon Abban Nusrah da ya gama watsa ruwan ya ajiye tukunyar kasar nima kasa nayi da muryata na fusge hannuna Ina "Yesmeen ki koma ciki nafi so yagani saboda yasan nasan sirrinsa a yanzu mai ya fito dake"? "Umma idan Kika bar shi ya ganki wallahi zai dauka ni na fada miki Dan Allah kizo mu koma ciki,ki Rufa min asiri Umma" Yadda naga jikinta na rawa cikin tsoro yasa na bi bayan ta dan Jana kawai take a haka muka koma ciki tayi saurin shigewa dakinta na bita da kallo Ina mamakin ya akayi ma ta ga fitowa ta,sai Kuma na tuna tace bata fiye bacci ba tunda ta gano sirrin Abban Nusrah ko tsoron su Yaya Abu su ganta bata ji,a haka na koma dakina ba dan zuciyata na so ba,amma na riga na yanke a raina sai na nunawa Abban Nusrah nasan sirrin sa. Ko da na koma d'aki kwanciya nayi Ina jiran ya shigo d'akin Dama fitilar d'akin a kashe take,Koda ya dawo dakin cikin sand'a Ina kallon shi,har ya iso gefen gadon ya kwanta a hankali Yana leka fuskata,idona a bud'e yake hakane yasa Muka hada ido dashi ya ja da baya da sauri da alama ya tsorata ni kuwa nace "Abban Nusrah Ina kaje daddaren nan"? "Dama idonki biyu"? "Tun dazu na farka dan nayi fitsari sai naga baka d'akin har dakin ka na duba naga ko can ka koma saboda kana kyankyamin kwana kusa dani" A dan duburburce ya fara magana Yana "Motsi naji a can waje shine naje na leka kinsan na fada miki barayi su addabi unguwar nan taya zan yi kyankyamin ki Sajeeda" Ya kwanta nesa dani,ya juya min baya,na zubawa bayansa ido Ina tunani Har ga Allah so nake nace masa karya yake yi bayan gida yaje yayi tsirara Yana wanka har yanzu ban dawo daidai ba da yadda na gansa tsirara duk tsawon lokacin nan ban taba sanin farkawar da nake daddare naga baya d'akin ashe abinda yake fita ya aikata kenan. Haka na matsawa kaina da tunanin hanyar da ta dace nabi wajen nuna Masa nasan sirrinsa naga Yesmeen a tsorace take,mafarkin Kuma da nayi ya tsaya min a zuciya,ya zama dole na tonawa Abban Nusrah asiri. Bazan biyewa Yesmeen Ina rufe sirrin mugu azzalumi ba. Daidai da Sallah ma na kasa tashi nayi na taimakawa kaina da Addu'a dan wani irin zazzabi ne a jikina,wajen karfe hudu naji jikina ya dauki wani irin kaikaiyi da mugun zafi,bansan lokacin da na mik'e zauna na fara sallati Ina sosa ko'ina na jikina ba,kasana kuwa sai bulbulo da ruwa yake Mai doyi, Abban Nusrah kuwa ya farka daga baccin da ya fara d'aukar sa ya kalleni yana "Jikin ne Sajeeda sannu bari na dauko miki magani" Ya mik'e ni kuwa na cigaba da sosa jikina da naji kamar wuta ake huramin,yanzu ba iya kasana nake jin kaikaiyin ba duk jikina gabad'aya. Kuka kawai nake Ina Kiran Sunan Allah,ko maganin da Abban Nusrah ke miko min ban iya karba ba,kafin gari ya karasa wayewa jikiina yayi wani irin rudu rudu ya canza kala Kamar ba na mutane ba. Kabiru Hankalin sa ba karamin tashi yayi da yadda yaga jikin Sajeeda ya koma ba dan tuni duk fatar jikinta yayi wani irin duhun kala a idonsa ma sai yaga kamar fatar jikinta ya koma kalar Karen da ya sadu dashi, sallati kawai yake a ransa Yana tunanin abun yi dan shugaban su bai fada masa duk haka Sajeeda zata dawo ba,gashi yace ba abinda zai iya yi a akai haka Sajeeda zata tayi ta fama,da alama Sajeeda dak'yar ma take numfashi, hankali a tashe ya koma dakinsa ya d'auko wayarsa ya Rabiu a waya Yana d'auka ya fara zayyana mishi abinda ke faruwa,Rabiu kuwa ya hau tsara masa abinda zai yi da zai kau da zargin komai a zuciyar Sajeeda,ya kashe wayar ya turo Masa lambar Wanda zasu je wajen sa da bakin su ya zama daya. Kabiru kuwa kamar gaske ya koma d'akin Sajeedan da ta daina ma iya sallati sai hawaye da numfarfashi da take faman yi, Haka ya taso Yaya Abu akan tazo su Kai Sajeeda wani asibitin. Yaya Abu kanta sai da ta tsorata da yadda jikin Sajeedan ya koma, tafiyar mintuna Suka iso wani karamin asibiti batare da b'ata lokaci ba likitan da Kabiru ya Kira ya hau duduba Sajeeda, Kabiru da Yaya Abu na zaune suna kallon sa har ya gama ya fita. Sajeeda Kukan zuci kawai nake dan nasan tawa ta Kare ,ta k'arfi nakeso na damko Yaya Abu na fada mata Kabiru ne ya jefani a halin nan amma na kasa magana dan ji nake jikina Kamar ba nawa ba,abinda yake bani mamaki da Kabiru yadda ya nuna damuwar sa kamar bashi yayi kudi dani ba,har da dan hawayen sa yau daa ce bansan sirrinsa ba cewa zanyi nafi kowa dace da samun miji Mai kaunata dan Yaya Abu sai kwantar Masa da hankali take saboda ya kasa Zama waje daya duk wanan abin fa yasan asibti bazasu iya min magani ba, amma saboda ya nuna bai San komai ba yake ta sintirin kawo ni asibiti,Koda likita ya dawo bayanin da naji Yana yiwa Kabiru da Yaya Abu yasa hawaye ya fara gudu a fuskata,Wai a fadar likitar da nake tunanin hada baki yayi dashi Wai wani kwauro ne ya cijeni,wanda cizon kwaron guba ne,gubar ne ya haifar min da wanan kaikaiyi da canza fatar har ruwan dake zubo min a jikina,matsalar Kuma wanan kwaron ba lailai ko na Sha magani na warke ba sai dai ayi ta adduar sauki na ringa Shan magunguna akai akai, Abban Nusrah da Yaya Abu kuwa sai sallati suke, Abban Nusrah har da hawayensa Yana rik'e likita Wai ya taimaka masa idan da akwai abinda zai iya yi akai,likita kuwa yace ba abinda zai iya Yi akai ya cigaba da bawa Abban Nusrah hakuri akan ya daina daga hankalinsa kawai ya maida hankalina sa wajen kula dani kila a gaba a dace na warke. Abban Nusrah a tunanin sa bansan sirrinsa ba haka yayi ta min sannu Yana rike da hannuna har ruwan da aka samun ya Kare aka sallame mu bayan ya lafto uban magunguna Yaya Abu kuwa sai cewa take wane irin kwarone haka ita dai bata tab'a ji ba. Abban Nusrah kuwa ya hau ce mata akwai yasan ma wata da ya ciza. Haka muka dawo gida, Abban Nusrah ya ringa kula dani,Yana wani tattalani,ni kuwa kullum jikina Kara rikicewa yake a yanzu ko tashi bana iya yi, adduar zuci kawai nake dan wani irin rama nayi,ba abinda kake hangowa a jikina sai kasusuwana,jikina kuwa na ta fidda ruwa mai doyi,yanzu Abban Nusrah bama ya iya kwana a dakina,amma idan garin Allah ya waye kafin ya fita haka zai ta kula dani,har da dan kukansa wai duk ya nuna ya damu da halin da nake ciki,Yaya Asmau kuwa kullum sai ta kirani,ta dubani,ta Kuma shaida min ta saka a ringa min Addu'a ana min saukar ita tafi yarda da makiya ne suka jefe ni ba wani kwauro daya cijeni,daidai da mahaifina da mahaifiyata sai da suka zo dubani,ba Wanda zai zo dubani bai girgiza da yadda na dawo ba,duk Wanda ya tambayi Mai ya sameni haka,Abban Nusrah da Yaya Abu sai su hau bayanin kwaro ne ya cijeni shi yasa na dawo haka, tunda iyayena suka zo nake Neman hanyar da zan fada musu sirrin Abban Nusrah ko Zan samu su tafi dani su nemi mallamai su mun Addu'a,bansan Kuma ta yadda zan fada musu ba dan bana iya magana bansani ba ko wani abu Abban Nusrah yamin da ya saka naji bana iya magana, fadar tashin hankalin da iyayena suka Shiga da halin da nake ciki bata bakine dan mahaifiyata Gwaggo tunda tazo bata da aikin da ya wuce kuka,a gaban idonsu kuwa Abban Nusrah sai Kara kula dani yake, duk dan ya nuna musu Yana kula dani, Na lura so take ta kebbe dani,amma ganin Abban Nusrah yasa ta kasa sakin jikinta tana dubani sai ta fita,mahaifina kuwa kwana daya kawai yayi ya koma,akan zai Nemo min maganin gargajiya kila a dace, ana sauran kwana biyu mahaifiyata ta koma Abban Nusrah ya fita da zumar wai zaije ya dawo akwai kayansu da ya iso da zai je ya gani bazai Dade ba zai dawo. Fitarsa da minti biyar sai ga mahaifiyata ta shigo fuskarta cike da damuwa ta zauna a gefen gadon tana Kare min kallo hawaye ya hau zubo mata tana "Sajeeda Kinga yadda kika dawo kuwa?Wane irin kwarone wanan da zai cijeki ki koma haka,har cizon sa yasa kiringa fitar da ruwa mai wari haka daga gabanki?Wai me ke faruwa da ku ne haka?ya akayi Yesmeen ta makance?mai ya kurmantar da Annur,?na kasa gane Mai ke faruwa da ku haka,na tambayi mijinki yace dare daya kuka wayi gari Annur ya daina iya magana Yesmeen Kuma ta daina gani,duk a cikin shekara daya wanan masifar ta same ku haka mai yake faruwa haka? Gwaggo ta sosa min inda yake min kaikaiyi na hau k'ok'arin na bud'e bakina dan nayi magana amma na kasa alama kawai nake Mata da hannu dan a Kira min Yesmeen ko zan samu ta fadawa mahaifiyata abinda ke faruwa bani da sama da ita,ita zata iya taimaka min na fita daga hannun wanan azzalumin,amma mahaifiyata ta kasa ganewa sai kuka ta saka min tana adduar Allah ya bani lafiya tana Shan alwashin daina bacci dan addua kawai zata ringa min,karshe sai Yaya Abu ce ta shigo d'akin,ta ajiye kumatu tayi jajjir da ita saboda Jin dadin da ta samu da alama rashin lafiyar da nake Dadi yake mata dan tamkar ita ta Zama matar gidan,ita ke girki,ta ajiyewa Abban Nusrah nasa,duk abinda ranta keso kawai take yi, kafin Gwaggo tazo ma sai ta kusa yini bata lekoni ba sai dai naji muryarta a Palo tana dakawa su Annur tsawa. Ina ji Ina gani haka mahaifiyata ta tattara ta koma bansamu bakin yi mata magana ba. Tsawon wata uku sai dai a kwantar Dani a tayar,Yesmeen sai dai ta faki idon Yaya Abu da na Abban Nusrah idan baya Nan ta shigo dakina ta dubani,idan Ina bukatar wani abu sai tamin kafin ta tafi,Nusrah ma haka ta ringa sintirin zuwa dubani,Ina ji Ina gani bani da bakin magana Abban Nusrah ya tattara Saifullahi da Adnan suka fita waje karatu,duk da halin da nake ciki yasa Suka nuna basa san zuwa amma Abban Nusrah haka ya tilasta musu Suka tafi suna hawaye suna min Addu'a samun sauki. Sati biyu da tafiyar su Abban Nusrah yasa aka zo aka fara kwashe kayan mu wai zamu koma Abuja. Yaya Abu kuwa sai murna take tana wani shishigewa Abban Nusrah Kamar wata matar sa . Ranar lahadi Abban Nusrah ya zo da wani katon Jeep ya kwashe mu muka dau hanya,kukan zuci kawai nake dan ban taba tunanin magana zata yanke min ba gashi ko tafiya bana iya yi da tuni na bar gidan yanzu dai sai yadda aka yi dani, gidan da ya Gina katon gaske ne gidan bene duk mai hankali da tunani dole ya dasa ayar tambaya akan Abban Nusrah a cikin shekara guda yayi wanan kudin har ya iya tamfatsa irin wanan gidan,har da Nusrah muka tafi,nidai tunda muka Isa shi da Yaya Abu suka ririkeni Suka kaini wani katon daki fuskar Abban Nusrah d'auke da murmushi ya hau cemin nan ne dakina,daga haka ya sa Kai ya fice yarana ma ban ga alamar suna wani farin ciki ba Ina Jin muryarsu daga waje da alamar zagaye gidan suke. Ina Nan a kwance Nusrah ta shigo tana shigowa ta zauna a gefena tana "Umma Ina Abba ya samu irin wanan kudin yayi ginin gidanan wallahi umma na fara tsoro kwanaki kince mun zaki min magana akan Abban mu baki zo kinmin ba wallahi tunda ga ranar ban Kara samun kwanciyar hankali ba gashi yanzu bakya iya magana umma gidanan fa zaiyi miliyoyin kudi" Inama Ina da halin da zan bude bakina da na mata magana tana k'ok'arin magana Abban Nusrah ya shigo Yana "Nusrah har kin gama ganin gidan" Murmushin yake tayi tana "Eee Abba wallahi yayi kyau sosai yanzu nake bawa umma labarin haduwar gidan" "Gobe zan riketa ta zagaya gidan itama naga alamar ta gaji,Allah ya baki lafiya Sajeeda" "Allah ya tsine maka albarka Kabiru Allah ya tona maka asiri" Na amsa Masa a zuciyata a daidai lokacin da Nusrah ta fice daga d'akin. Shima ya juya ya fita. Kwana biyu Nusrah tayi ta tafi. Duk zuciyarta cike da damuwa. Tunda muka dawo Abuja Abban Nusrah ya rage kula dani,sau daya yake lekoni idan ya lekoni bana Kara ganinsa a d'akin ma yanzu ni kadai nake kwana su Annur ke lekoni sai idan Yesmeen taga ba kowa sai ta shigo a gurguje ta kawomin ruwan Addu'a ta daga kaina na sha duk da bana magana tace min kwana take tana Addu'a ta tofa a cikin ruwa ta faki ido ta kawomin na Sha. Yau ma Ina kwancen na jike Inda nake kwance hawaye kawai nake wacce na Kira da yayata ko sau daya yau bata lekoni ba,wajen Sha biyu sai ga Abban Nusrah yaci kwalliya cikin shadda Kamar wani ango kallon sa kawai nake sai da ya fesa turare a d'akin ya zauna a gefena Yana "Sannu Sajeeda ya jikin naki"?Allah ya sauwake ya baki lafiya Ya riga yasan bani da bakin magana da Ido kawai nake bin shi,ya Kara cewa "Kinci abinci kuwa"?bari na Kira yaya Abu ta gyaraki sai ta kawo Miki abincin" Daga haka ya mik'e ya fita waje na rufe idona Ina jin kirjina na bugu da karfi. Kabiru Yana fita yaci Karo da Yaya Abu da taci kwalliya Kamar zata je biki tana ganin sa ta hau washe baki tana "yanzu nake Shirin hawa sama na kiraka akan kazo ka karya" "Ai ba ma najin yunwa Yaya Abu Dan Allah Yaya Abu Sajeeda ta bata wajen da take kwance ki taimaka ki gyara ta a bata abinci taci" "Ee dama so nake idan na karya sai na Shiga wajenta dan idan ban karya ba wallahi bazan iya cin abinci ba idan na gyarata yanzu haka zaka yi ta jinyarta har sai ta warke" Kabiru sosa kansa yayi Yana "Kin tabo min inda yake min kaikaiyi Yaya Abu kinsan bazai yu muyi ta zama haka ba Zan cutu da yawa dama Ina Shirin tararki da maganar Zan Kara Aure dan zamana a haka bazai yu ba" "Zaka Kara Aure Kuma Kabiru"? "Eee amma ke kawai na fara fadawa bana so na dagawa Sajeeda hankali sai an kwana biyu Zan fada Mata" Yaya Abu ido ta hau kikiftawa har Kabiru ya tafi ya barta a tsaye. Zuciyarta fal da tunani ta shige d'akin Sajeeda. Rai a kuntace ta taimakawa Sajeeda ta gyara jikinta ta kai Mata abincin. Tunda Kabiru ya fada mata zai Kara Aure bacci ya kaurace Mata ta rasa me ke mata Dadi a rayuwa. Sai da ta kusa sati tana saka da warwara kafin ta yanke abinda za tayi,bazai tab'a yuwa ta bar Kabiru yayi wanan auren ba. Yau da ta kasance laraba bayan ta gama abincin karyawa ta d'auko na Sajeeda ta Kai Mata dakinta tana bari taje ta dawo tazo ta bata abincin. Tana fitowa ta hau sama dan ta duba Kabiru dan bata so yazo ya sameta a d'akin Sajeedan. Tana Hawa sama Yesmeen dake lebbe tayi saurin Shiga d'akin Sajeeda jikinta na balain rawa. Tana Shiga ta matsa kusa da Sajeeda tana "Umma karki Sha kunun nan ta zuba Miki Abu a ciki karki Sha umma".... *ZAN KOYA MIKI YADDA ZAKI HADA TURAREN WUTA KYAUTA SBD KISAMU ABINDA ZAKI DOGARA DA KANKI KIYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 08144679009* *HUMKAM INCENSE GIDAN KAMSHI DA GYARAN JIKI* MATAR DA HAIHU MUNTANADAR WANI PACKAGE MAI TAKEN TUNA BAYA RANAR FARKO DARE DAYA MAI DUMBIN TARIHI *MUNA GYARAN JIKIN AMARE SOSAI MUNA SAIDA TURARUKA DA MAGANIN MATA MASU KYAU DA INGANCI* KANAWA KUZO HUMKAM TA *ZAN KOYA MIKI YADDA ZAKI HADA TURAREN WUTA KYAUTA SBD KISAMU ABINDA ZAKI DOGARA DA KANKI KIYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 08144679009* *HUMKAM INCENSE GIDAN KAMSHI DA GYARAN JIKI* MATAR DA HAIHU MUNTANADAR WANI PACKAGE MAI TAKEN TUNA BAYA RANAR FARKO DARE DAYA MAI DUMBIN TARIHI *MUNA GYARAN JIKIN AMARE SOSAI MUNA SAIDA TURARUKA DA MAGANIN MATA MASU KYAU DA INGANCI* *INA MATAR DA KE FAMA DA INFECTION MUN TABADAR MUKU MAGANI SADIDAN WANDA DA ZARAN KIN FARA AMFANI DASHI ZAKIJI YADDA ZAKI FITSARE WANNAN SANYIN INSHA ALLAH* MUNADA TURARUKA MASU SIRRIKA NA MATAN AURE KAMAR SU *HATSABIBIYAR TURARE* *NI DA MIJINA* *SAI KABIYONI* *SHU'UMAR HUMRA* *BITA ZAIZAI* *DARE DAYA WANKA GOMA* Hmmm wadannan pls banda yan mata matan aure kadai zanbasu duk budurwar da ta siya ta shafa babu ruwana 08132506044 OTHER ROOM WANNAN TURARE MAI SUNA OTHER ROOM BA NORMAL TURARE BANE SIRRIKAN DA KE CIKINSA BAYANIN SAIDAI MU HADU TA PRIVATE *INA BUDURWAR DA JARABAWA TA FAD'A MATA MUNTANADAR MINI WANI SET MAI SUNA BACK TO VIRGIN 08132506044* *MAGANIN MATA MUNA SA KURMA KUWWA,SATA SHAKAF,GUMBA TSUMI ZUMA DA SAURAN SU HAJIYA INDAI MATSI KIKESO KISAI BACK TO VIRGIN* *INA MATAR DA KE FAMA DA INFECTION MUN TABADAR MUKU MAGANI SADIDAN WANDA DA ZARAN KIN FARA AMFANI DASHI ZAKIJI YADDA ZAKI FITSARE WANNAN SANYIN INSHA ALLAH* MUNADA TURARUKA MASU SIRRIKA NA MATAN AURE KAMAR SU *HATSABIBIYAR TURARE* *NI DA MIJINA* *SAI KA BIYONI* *SHU'UMAR HUMRA* *BITA ZAIZAI* *DARE DAYA WANKA GOMA* Hmmm wadannan pls banda yan mata matan aure kadai zanbasu duk budurwar da ta siya ta shafa babu ruwana 08132506044 OTHER ROOM WANNAN TURARE MAI SUNA OTHER ROOM BA NORMAL TURARE BANE SIRRIKAN DA KE CIKINSA BAYANIN SAIDAI MU HADU TA PRIVATE *INA BUDURWAR DA JARABAWA TA FAD'A MATA MUNTANADAR MIKI WANI SET MAI SUNA BACK TO VIRGIN WANNAN SET DIN ZAKISHA MAMAKIN YADDA ZAI HADE JIKINKI GAMGAM. 08132506044* *MAGANIN MATA MUNA DA KURMA KUWWA,SATA SHAKAF,GUMBA TSUMI ZUMA DA SAURAN SU HAJIYA INDAI MATSI KIKESO KISAI BACK TO VIRGIN* *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 35-40* "Karki Sha kinji umma wallahi ta zuba abu a ciki bari na tafi Kar tazo ta kamani naga ta hau sama wajen Abba" Daga haka tayi waje da sauri. Da ido na bita har ta fita sai na kasa gane Inda maganar ta ta dosa sai naji kwakwalwata ta kasa bani hadin kai nayi tunanin mai Yesmeen ke nufi da Kar na sha kunun da yayata da muke uwa daya uba daya ta kawo min,tana nufin abun cutarwa ta saka min kenan kirjina ya doka da k'arfi jikina ya dauki b'ari iya sanina ban yiwa Yaya Abu wani Abu da zata cutar dani akan me zata saka min Abu a kunu,maganar Yesmeen na karshe da na tuna yasa naji kaina ya sara min,wai ta hau sama wajen Abba,mai zata yi a sama wajen Abban Nusrah, shigowar ta dakin yasa na zuba mata ido Ina kallonta,sanye take cikin doguwar rigar atamfar ta cika rigar tam,har da dan kwalliya tana zuba kamshi,a haka ta hau sama wajen Abban Nusrah,sai na tafi tunanin yadda take zuba kwalliya tunda muka dawo Abuja,sai naji na kasa yarda shaidan ya raya min wai yayata so take taja hankalin mijina tunda yanzu a kwance nake bana iya komai,Koda ba a kwance nake ba taya zata tab'a tunanin Jan hankalin mijina bayan uwar mu daya uban mu daya ,a wane dalili zata zuba min abu a kunu iya sanina Kuma Yesmeen bazata tab'a mata sharri ba,kallon ta kawai nake inaso na hada tunanina waje daya Ita kuwa room freshner ta d'auko a gaban mudubi ta fesa a d'akin ta zauna a gefen gadona ta hau mamatsa hanci tana "Sajeeda Allah ya yanke Miki wanan wahala da wanan rayuwar da kike na a kwantar a tayar wai ace jikinki ke fitar da wanan warin,Allah ya kawo Miki sauki na har abada wallahi da wanan wahalar da kike fama dashi,gwara ace ma mutuwa Kika yi Kika huta,kin zama hoto ba magana miji kuwa sai dai ki ganshi daga nesa,magani ba irin Wanda baa yi ba ba sauki,Allah ya yanke Miki wanan wahala kanwata wallahi Mai kaunarki bazai so ya ganki a haka ba, Allah yasa wanan jinya da Kika Sha ya zama silar shigarki aljanna sannu" Kallonta kawai nake jikina na wani irin rawa maganganun ta sun matukar daga min hankali yayata ita ke min fatar mutuwa yayata ita takeso ta kau dani,mai nayiwa Yaya Abu da har take min fatan mutuwa,idan na mutu mai ribar ta,sai na tuna yadda take shishigewa Abban Nusrah idan ya shigo d'akin ta hau tambayar sa mai zaa dafa Masa,dama dan Abban Nusrah take wanan kwalliyar so take na mutu ta Aure shi kenan,?hawaye ya hau zubo min Ina Jin zafi a kirjina,wanan wane irin masifa da jarrabawa ne, mijina ya kassara min rayuwa yayata Kuma tana so ta karasa ni saboda kwadayin abun duniya, Mai na musu haka da zafi, Kuka nake sosai kirjina na sama da kasa ita kuwa Ta d'auko kunun tana "Sannu Sajeeda ya zaki yi da kaddara haka Allah ya rubuta miki" Ta ajiye kunun ta matso kusa dani ta dagani daga kwancen da nake dan tsaf zata daukeni saboda rashin nauyi bama nama a jikina ta saka min pillo daga wajen kaina,tana "Kunun gyada ne nasan kina so shi yasa na miki" Kallon ta kawai nake yaushe rabon da Yaya Abu ta kawomin abun karyawa da wuri,wani zubin ma mantawa take sai dai Yesmeen idan ta faki idonta ta kawomin,ko ta tashi kawo min haka za ta yi ta yamutsa fuska tana nuna kyankyamina take,a yau sai gashi da wuri ta kawo abin karyawar saboda ta zuba min abu a ciki,a daidai lokacin da ta kawo cokalin kunun bakina,na kau da kaina hawaye na cigaba da zubomin na hau addua a zuciyata Ina "Ya Allah nasan mutuwa dole ce ya Allah ka ara min tsawon rayuwa ka bani lafiya ka gwada ikon ka akan Abban Nusrah ka bani lafiya yaga na warke,ya Raheem bana iya ibada saboda ba abinda nake iya yiwa kaina,Allah nayi tawasali da kyawawan sunayenka ka bud'e min bakina na iya magana karka bawa yayata ikon cin galaba a kaina Allah nasan halin nan da na tsinci Kaina a ciki jarrabta ce daga wajenka Ina mai neman sasauci a wajen ka dan ban Isa na gujewa kaddara ta ba ka bani ikon cinye wanan jarrabawar ka bani tsawon rayuwa yayata ta gani a raye" Yaya Abu juyo da fuskata tayi tana "Ki Sha kunun Nan Sajeeda na fada Miki saboda ke nayi" Turo k'ofar d'akin da akayi yasa muka kalli bakin k'ofar,Yaya Abu ta hau washe baki da taga Abban Nusrah ne ya shigo ya ci kwalliya da shadda ruwan zuma,shi ma bakin sa a washe ya karaso gefen gadon,na zuba Masa ido Ina kallonsa ya zauna a daya gefen Yana "Sannu da dawainiya Yaya Abu kina k'ok'ari sosai Allah dai ya biyaki ya saka Miki da alheri da bakya gidanan bansan ya zanyi ba" Ba kunya ba tsoron Allah Yaya Abu ta kankantar da murya ta hau wani abu da ido tana "Ni Dan Allah ka daina cemin Yaya Abun nan ka kirani da Abu ko zainab ni idan kana Yaya Abu Nan sai naji kamar wacce ta tsufa bayan ni ba tsohuwa bace tunda haihuwa ta daya, matarka kuwa shekara daya kawai na bata" Rufe Baki Abban Nusrah yayi Yana "Ai ko kwana daya kika bawa Sajeeda dole a baki girmanki na yayarta" Kallon su biyun kawai nake Ina hararo Yaya Abu ta samu cikar burinta na kau dani, ta auri Abban Nusrah,dama Yaya Abu zata iya auren mijina,ashe ba abanza mahaifin mu ke mata fadan bakin Hali ba,dan lokacin da muke Yara indai na samu Abu ko nuratu haka zatayi ta fushi tana bakin ciki,akwai ranar da naci na biyu a islamiya mahaifinmu ya bani kyautar sabon littafi da fensir,daddare duk muna kwance ba bacci nake ba a kwance nake dan ba wuta da wuri Mu ke kwanciya Ina kwance da Nuratu a katifar dake kasa sai naga ta sauko daga kan gadon ta nufi wajen kayana har zan tashi zauna na fasa sai gashi ta bude akwatin karfen da kayana yake ciki,ta d'auko littafin ta yaga ta karya fensir din ta maida min akwati,har na girma na kasa manta abinda tamin da sai da na girma na gane bakin ciki yasa tamun haka, Haka idan muka samo kyautar abu ni da Nuratu sai ta yaga,ko auren Abban Nusrah da nayi murna take saboda tasan ba Mai kudi bane mijinta yafi shi hali, maganar Abban Nusrah ya katse min tunanin da na tafi,Sajeeda ki sha kunun Mana" "Tun dazu nake fama da ita ta Sha tak'i sha Kuma saboda ita na dama kunun nan" "Ko dai zafine da kunun"? Girgiza kai Yaya Abu ta hau yi tana "Ina fa kunun yaga zafi" Sai ta Kai cokalin bakinta ta fito da harshenta ta dandana tana ba zafi" Sai a lokacin ta tuna dandana kunun tayi ta Kuma hadiye,ta mike da azabar sauri ta fara sallati tana tari da k'arfi tana kakalo amai tayi waje da gudu, Lumshe idona kawai nayi Ina yiwa Annabi sallati,da kanta ta dandana kunun da take so ta kasheni dash,sai Kuma na fashe da kuka dana tabbatar da kasheni dai Yaya Abu ke San yi Abban nusrah kuwa ya bita bakin kofa Yana mata sannu ya dawo wajen da ta zauna ya Kara d'aukar kunun Yana "Ina ga tsarkewa tayi tashi ki Sha kunun Sajeeda ko wani abun kikeso kici"? Ido na zuba Masa Ina Addu'a Allah yasa shi ma ya Sha kunun wallahi da zan ga abinda zai kashe Abban Nusrah Dadi zanji,kunun ya kawo bakina yaga na Kara kau da kaina sai ya ajiye kunun Yana "ko Tea Zaki sha,Wai bakya gajiya da kuka ne Sajeeda dan Allah ki bar kukan nan karki jawowa kanki wani matsala bari na hada miki shayi Ina ga kunun ne bakya so. Ya mik'e yayi waje. Kabiru. Yana fita yayi hanyar kitchen Yana Shiga yaga Yaya Abu nata kakarin amai, gefen ta Kuma ga gwangwanin Madara ta bud'e ta lafta a kofi, Shi kuwa cikin mamaki ya karasa wajen ta Yana "Yaya Abu lafiya kuwa mai ya kawo Miki amai Kuma"? Yaya Abu kuwa hannu kawai take turawa bakinta tana kakarin amai,gudun Kar Kabiru ya zargeta yasa ta zuba ruwa a madarar ta kafa Kai ta shanye. Sai da ta shanye ta kalli Kabiru dake ta jera Mata sannu tana "Wallahi bana San kazanta wari na shaka shine naji zuciyata na tashi" "A cikin kunun warin yake"? "Aaa Ina Kai kunun bakina na shako warin" "Ai da kin fara gyarata kafin ki bata abincin naga yau ma ai warin da sauki Sannu bari na dama mata shayi Kamar kunun ne bata so" Yaya Abu bata iya magana ba saboda cikin ta da taji Yana murda mata da ciwo, Ta Kara dama wani madarar a daddafe tayi d'akin ta dan d'akin ta daban aka ware Mata,Yesmeen ma na da nata d'akin. Tana shigewa daki ta daga Kai ta kwankwade madarar ta kwanta rub da ciki tana "da kaina nake neman kashe kaina banda rashin hankali da b'atar basira mai ya kaini dandana kunun duk wanan kabirun ne ma ya rudani naje na dandana Ta Kara cije lebbenta saboda sosai taji cikinta na karta mata duk da sai da tayi amai,bata tab'a tunanin haka maganin ke da mugun karfi ba,ai wanan da Sajeedan ta sha da asirin ta ya tonu an gano ita ta saka mata magani a kunu,ya zama Dole ma ta Nemo Wanda bai Kai wanan k'arfi ba,ta dade tana Addu'a Sajeeda ta saukaka mata ta tafi da kanta batare da ta karasa ta ba,tunda ta gano irin arzikin da Kabiru yake dashi ta fara kwadaituwa da san itama ta dandana arzikin,ganin Kuma Sajeeda na fama da rashin lafiya yasa ta fara tunanin idan har Sajeeda ta mutu zata iya auren Kabirun ta mori arzikin sa sai ta fake da ta aure shi ne dan ta kula da yaran da wanan kudurin nata ta fara yiwa Sajeeda fatan mutuwa,har mamaki take yadda take ganin Sajeeda na raye dan ba karamin jin jiki sajeedan ke ba,daya hannun kuma ta ringa dan shishigewa kabirun tana caba ado,Sajeeda sam bata dace ma da arzikin Kabiru ba ita ta dace da arzikin, sai dai duk kwalliya da girkin da take yi bata ga alamar Kabiru na ganewa ba watakila dan Yana ganin Sajeeda shi yasa bazai tab'a kawo tunanin aurenta a zuciyarsa hakane yasa ta fara tunanin hanyar da zata bi ta karasa Sajeedan da kafar ta daya ke duniya daya a lahira,tana tsaka da tunanin abun yi Kabiru ya tareta da zancen zai Kara Aure,a ranar ko bacci bata yi ba idan har ta bari yayi auren hakan na nufin bazai tab'a aurenta ba idan kuwa tayi gaggawan kau da Sajeeda dole ma yayi tunanin auren ta,sai gashi Sajeeda bata Sha maganin ba ta Kare a dandana maganin da bata San Yana da mugun karfi ba,dan Mai gadin gidan tasa ya siyo mata maganin,dole ta Kara siyo wani,dan wanan yayi k'arfi da yawa tunda har a yanzu cikinta ciwo yake. Tasan indai ta kau da Sajeeda ba mai kawo zargin ba mutuwar Allah da Annabi tayi ba,tunda dama ta dade tana fama,Kiran da ya shigo wayarta ne ya katse mata tunanin da take tana d'auko wayar ta ga Gwaggo ce ke kiranta,mai da wayar tayi ta ajiye dan yanzu Gwaggo ta fara matsa Mata da waya akan Sajeeda kusan kullum sai ta kirata ta tambayeta ya jikin Sajeeda. Sajeeda Abban Nusrah bai Dade da fita ba sai gashi ya dawo da kofin shayi a hannun sa har lokacin kuka nake,wa zai yarda wai uban yayana ne ya maidani haka saboda yayi kudi,wa zai yarda yayata da ta saki nono ta bani itace ke san ganin ta kasheni saboda kawai ta auri mijina da take ganin yayi kudin da bata san ta hanyar da ya samu kudin ba, duk na jikina ke san cutar dani wane irin zamani ne wanan da Allah ya kawo mu,wai yayata ita take San ta kasheni,nata a yanzu sai naji yafi tsaya min a rai,na Abban Nusrah bai girgizani kamar yadda na Yaya Abu ya girgizani ba,dan dama shi namiji bashi da tabbas,ita Kuma Yaya Abu fa Yar uwata ce ta jini,da yanzu mutuwa tayi,auren Abban Nusrah zatayi ba tare da taji komai a zuciyarta ba,nasan shi ma Abban Nusrah tsaf zai aureta tunda da sauranta,waya sani ma ko ma suna soyayyar yanzu,bansani ba tunda nasan Abban Nusrah Yana cikin maza masu karfin shaawa. Muryar Abban Nusrah ya katse min maganar zucin da nake Yana "ki bude bakin ki na Baki shayin Sajeeda Ina saurine zan fita ana jirana idan na dawo akwai maganar da zamu yi" Kau da kaina nayi dan shi ma yanzu ba yarda nayi dashi ba, kila shi ma so yake ya kau dani kawai ya huta,zan ta zama a haka har sai idan Allah ya jefo min Yesmeen dakina ta bani abinci naci. Tsaki yaja daya ga na kau da kaina ya ajjye kofin shayin Yana "Kina da matsala Sajeeda yanzu abincin ne bazaki ci ba sai kin wahalar da mutane,idan bani ba ba kowane namiji ne zai iya jure irin wanan wahalar ba shekara guda Ina fama. Kallon sa kawai nake hawaye na gudu a fuskata Yana k'ok'arin mik'ewa wayar dake gaban Aljihunsa ya fara ringing sai ya koma ya zauna Yana "Gwaggo ce nasan Kira tayi ta duba jikinki" Wani Irin sanyi naji a zuciyata ko da makiyana ne a zagaye dani, Ina da wacce nake zuciyarta ta damu da halin da nake ciki, Muryarta da naji ya ratso wayar da ya saka a handsfree yasa na baza kunnena Ina Jin muryar mahaifiyata. Bayan sun gaisa Gwaggo tace "Kabiru har yanzu bata iya magana ne"? "Wallahi bata iya magana har yanzu" "Kabiru ko gida zaka kawo ta na nema mata maganin gargajiya anan wallahi Ina cikin damuwa ko baccin kirki bana iya yi, kullum da tunanin Sajeeda nake kwana a raina yarinya Mai biyayya da tausayin iyaye duk yarana ba mai biyayyarta dan Allah ka dawo da ita gida,kila a dace da Sama Mata magani anan,Ina Nan ne kawai amma zuciyata na can wajen ku banaso kaga ko Ina damun ka a waya kullum,Abu ma yanzu sai da na kirata bata dauka ba" "Gwaggo ki kwantar da hankalinki wallahi nan din ma Ina nema mata magani Kuma Yaya Abu na kula da ita sosai,bazan iya kawota na dora muku wahala ba,yanzu ma akwai wani likita da aka hadani dashi ance idan muka je wajen sa zamu dace" "Abinda nake so ka gane so nake a. Gwada mata maganin gargajiya kila zaa dace tunda ana ta gwada na asibitin yak'i yi" Ido na gwallo na fara gurnani Ina girgiza kaina da naga Abban Nusrah ya dage bazan je ba kuka kawai nake dan burina na koma gida,nasan idan aka dage da Addu'a zan iya warkewa ko ban warke ba na samu bakina ya bud'e na fallasa sirrin Abban Nusrah da na Yaya Abu,zamana a gidanan yanzu hatsarine tunda Yaya Abu so take taga ta kasheni. Duk gurnani da girgiza kan da nake Kabiru haka ya bawa mahaifiyata hakuri akan bazai yarda ya maidani gida ba tayi ta min Addu'a har suka yi sallama ya kashe wayar. Ya mik'e Yana "ba yadda zan maidaki gida a haka kina kallon komai yi Miki ake Gwaggo ta tsufa bai Kamata na dora musu nauyi ba zan fita idan na dawo akwai maganar da nake so mu yi" Daga haka yasa kai ya fice daga d'akin. Haka na kwanta Ina sharbar kuka bani da Mai taimaka min yanzu sai Allah shi kadai nake dashi ya Kuma san halin da nake ciki. Awa biyu a tsakani sai ga Yesmeen ta shigo d'akin da sauri ta rufe k'ofar da mukuli tana "Umma dafatan baki Sha kunun ba umma wallahi mama so take ta kasheki kinsan ta d'auka bana gani,da naje kitchen da lalube dan na Sha ruwa sai naga tana zuba magani a kunun bansan Mai yasa take so ta kashe ki ba Umma ko dai guduwa zamu yi Ina tsoron mama ta cutar dake bansan Mai Kika Mata ba" Ta karashe tana share hawaye Ta gyara min zama ta kafamin ruwan da ta shigo dashi a bakina na shanye Ina Jin sanyi a zuciyata wallahi indai zata bani ruwan na Sha sai naji nutsuwa Yesmeen Allah ya mata wani irin baiwa da ko ni da nake babba bana Jin Ina da Zurfin iliminta. Da sauri ta sauko dani daga gadon ta cire zanin gadon ta shimfida wani,ta kaini bandaki ta gyarani,ta dawo dani, duk abinda take cikin sauri take yi tana gamawa ta fita ba jima ta dawo ta hau ban shayi tana fadamin ta leka Yaya Abu taga kamar bacci take sai da ta tabbatar da na koshi ta maida kofin ta dawo ta rike hannuna tana "Umma mama da Abba bazasu tab'a cin galaba akan ki ba zan fara k'ok'arin nema Mana hanyar da zamu gudu,kafin lokacin umma tunda bakya iya sallah,bakya iya magana kar bakinki ya yanke da istigifari ki ringa yiwa Annabi sallati kiringa karanta hasbunallahu wa neemal wakeel ki rik'e Abu ukun Nan,umma Allah zai kawo miki sauki in sha Allah bari na tafi anjima zan dawo akwai abinda kike bukata"? Kai na girgiza mata Ina Jin kaunar ta a Raina,yarinya Yar karama da hankali,ban taba tunanin rashin magana da bana yi na ringa sallati a zuciyata Ina istigifari ba dan bani da aikin daya wuce kuka da tunani amma a yanzu tunda ta tunasar dani Zan ringayi. Koda ta fita sallatin kawai na ringayi Ina istigifari har bacci yayi awon gaba dani. Na hau mafarki na warke na fara magana shigowar Yaya Abu d'akin a mafarkin yasa na saki ihu a mafarkin dan da wuka ta shigo zata caka min. A firgice na tashi daga mafarkin da nayi Ina bud'e idona naga Yaya Abu ta turo k'ofar d'akin da plate din abinci a hannun ta tana "Au bacci kike toh tashi kici taliya da Mai da yaji tunda dazu baki Sha kunu ba....... *ZAN KOYA MIKI YADDA ZAKI HADA TURAREN WUTA KYAUTA SBD KISAMU ABINDA ZAKI DOGARA DA KANKI KIYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 08144679009* *HUMKAM INCENSE GIDAN KAMSHI DA GYARAN JIKI* MATAR DA HAIHU MUNTANADAR WANI PACKAGE MAI TAKEN TUNA BAYA RANAR FARKO DARE DAYA MAI DUMBIN TARIHI *MUNA GYARAN JIKIN AMARE SOSAI MUNA SAIDA TURARUKA DA MAGANIN MATA MASU KYAU DA INGANCI* KANAWA KUZO HUMKAM TA *ZAN KOYA MIKI YADDA ZAKI HADA TURAREN WUTA KYAUTA SBD KISAMU ABINDA ZAKI DOGARA DA KANKI KIYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 08144679009* *HUMKAM INCENSE GIDAN KAMSHI DA GYARAN JIKI* MATAR DA HAIHU MUNTANADAR WANI PACKAGE MAI TAKEN TUNA BAYA RANAR FARKO DARE DAYA MAI DUMBIN TARIHI *MUNA GYARAN JIKIN AMARE SOSAI MUNA SAIDA TURARUKA DA MAGANIN MATA MASU KYAU DA INGANCI* *INA MATAR DA KE FAMA DA INFECTION MUN TABADAR MUKU MAGANI SADIDAN WANDA DA ZARAN KIN FARA AMFANI DASHI ZAKIJI YADDA ZAKI FITSARE WANNAN SANYIN INSHA ALLAH* MUNADA TURARUKA MASU SIRRIKA NA MATAN AURE KAMAR SU *HATSABIBIYAR TURARE* *NI DA MIJINA* *SAI KABIYONI* *SHU'UMAR HUMRA* *BITA ZAIZAI* *DARE DAYA WANKA GOMA* Hmmm wadannan pls banda yan mata matan aure kadai zanbasu duk budurwar da ta siya ta shafa babu ruwana 08132506044 OTHER ROOM WANNAN TURARE MAI SUNA OTHER ROOM BA NORMAL TURARE BANE SIRRIKAN DA KE CIKINSA BAYANIN SAIDAI MU HADU TA PRIVATE *INA BUDURWAR DA JARABAWA TA FAD'A MATA MUNTANADAR MINI WANI SET MAI SUNA BACK TO VIRGIN 08132506044* *MAGANIN MATA MUNA SA KURMA KUWWA,SATA SHAKAF,GUMBA TSUMI ZUMA DA SAURAN SU HAJIYA INDAI MATSI KIKESO KISAI BACK TO VIRGIN* *INA MATAR DA KE FAMA DA INFECTION MUN TABADAR MUKU MAGANI SADIDAN WANDA DA ZARAN KIN FARA AMFANI DASHI ZAKIJI YADDA ZAKI FITSARE WANNAN SANYIN INSHA ALLAH* MUNADA TURARUKA MASU SIRRIKA NA MATAN AURE KAMAR SU *HATSABIBIYAR TURARE* *NI DA MIJINA* *SAI KA BIYONI* *SHU'UMAR HUMRA* *BITA ZAIZAI* *DARE DAYA WANKA GOMA* Hmmm wadannan pls banda yan mata matan aure kadai zanbasu duk budurwar da ta siya ta shafa babu ruwana 08132506044 OTHER ROOM WANNAN TURARE MAI SUNA OTHER ROOM BA NORMAL TURARE BANE SIRRIKAN DA KE CIKINSA BAYANIN SAIDAI MU HADU TA PRIVATE *INA BUDURWAR DA JARABAWA TA FAD'A MATA MUNTANADAR MIKI WANI SET MAI SUNA BACK TO VIRGIN WANNAN SET DIN ZAKISHA MAMAKIN YADDA ZAI HADE JIKINKI GAMGAM. 08132506044* *MAGANIN MATA MUNA DA KURMA KUWWA,SATA SHAKAF,GUMBA TSUMI ZUMA DA SAURAN SU HAJIYA INDAI MATSI KIKESO KISAI BACK TO VIRGIN* *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 40-45* Yanzu ganin Yaya Abu tamkar ganin malaikan mutuwa ne a wajena ,jikina rawa ya d'auka na hau addua a zuciyata a daidai lokacin da ta zauna a gefen gadon ta hau juya taliya da mai da yajin tana "Kin dai san bazai yu ki zauna da yunwa ba tunda baki Sha kunun dazu ba ki daure kici taliyar sai ki Sha maganin ki" Ta ajiye taliyar ta zaunar dani Ta debo taliyar Ta nufo bakina ba abinda nake iya motsawa a jikina sai kaina,hannuna ma a shanye yake ballantana na ture hannunta,sai hawaye ya fara zubo min dan nasan kila yau zan yi bankwana da duniya dan idan ta turamin taliyar ta k'arfi ta danne ni dole na hadiye, Kau da kaina nayi kirjina na wani irin bugu dan wani irin kamshi ne ya bugi hancina Ina ma iya ganin birbidin magani a cikin masifa ta fara tana "Wai ke Sajeeda mai hakane ke fa ba yarinya bace,da Zan ringa wani lallaba ki dalla ni ki bude bakin ki kici ko na miki dure. Ta fara k'ok'arin tura taliyar bakina ta k'arfi. Na riga nasan kwanana ya Kare. Ba mai kwatata a hannun Yaya Abu,Ina ma Yesmeen ta shigo, turo k'ofar d'akin da akayi yasa na waiga da sauri Kamar yadda naga Yaya Abu ta kalli bakin k'ofar itama da alama ta tsorata,wani irin ajiyar zuciya na sauke da naga Yesmeen ce ta shigo tana lalubar iska kanta a sama,sai dai taya zata taimaka min ita da ta nuna bata gani, Yaya Abu kuwa taja wani dogon tsaki tana "ke Kuma uwarki Kika zo nema a d'akin nan da zaki wani shigo ba izini, bazaki tab'a samun waje daya ki zauna ba haka Zaki ishi mutane da sintiri da lalube uban me kike nema"? Yaya Abu ta daka mata wani irin tsawa!! Yesmen kuwa ta cigaba da nufo wajen gadon cikin lalube tana "Kaina ke ciwo mama shine nazo duba paracetamol" Ta Ina zaki ga paracetamol ke da ba ido ne dake ba,Sajeeda Kuma a kwance sai dai a kwantar a tayar,ita kike nufi zata tashi ta d'auko miki naganin?ke dai yarinya nan anyi munafika wallahi Allah, mai ya hana ni kizo wajena neman maganin dan uwarki bazaki tsaya ba sai kin hau kaina"? Daidai lokacin da Yesmeen ta ringa baza hannu kamar tana laluben ta tunkuda farantin hannun Yaya Abun. Yaya Abu ta saki ihun sallati tana "ta zubar da abincin tsinanniya" Bata yi wata wata ba ta ta jawo Yesmeen cikin mugun b'acin rai ta hau kilar ta" Girgiza kaina kawai nake Ina gurnani,tamkar ni take bugu haka na ringa ji,Yesmeen saboda ta taimaka min tayi karyar makanta ta daina zuwa makaranta saboda ta taimaka min take shan wuya a hannun Abban Nusrah Yanzu Kuma Yaya Abu ce sako Yesmeen din a gaba,na Dade da sanin ta tsani Yesmeen ba Kuma Wai iya Yesmeen ta tsana ba,har yarana ba kaunar su take ba tana nuna musu so ne na ganin ido, wani zubin idan taga Abban Nusrah na nan,Amma indai baya nan haka zan ji tana dakawa su Annur tsawa har ihun Hamza sai da najiyo kwanaki tana ta dimarsa tana surfa masa Ashar, tun ma ban mutu ba tana cin zalin yayana Ina ga ta samu nassarar kasheni. Gajiya tayi dan kanta ta saki Yesmeen cikin masifa ta hau magana tana "wallahi sai kin bar gidanan bazan d'auki wanan iskanci ba,Allah ma kadai yasan Mai yasa ya makantar dake,haka kawai sai ki shigo ki zubar min da abinci,Ina ma zan ga laifinki ai duk laifin Sajeeda ne,bari Kabirun ya dawo, wallahi sai na fada Masa a maidaki wajen dangin uban ki Yar iska yarinya Mara mutunci, yarinya sai kace mayya,kin makance bazaki samu waje ki zauna ba kin ta yawo kenan kina bin bango,yadda kika shigo da lalube maza tashi kifita da lalube gwara ma da kika makance din dan da kina gani da Allah kadai yasan barnar da zaki yi Yesmeen mik'ewa tayi cikin kuka ta hau lalubar iska tayi hanyar wajen tana Jin jikinta na zugin dukan da ta Sha dan ma ta Kare fuskarta,Yaya Abu ta wuce tunanin ta,Yaya Abu a yanzu ma tafi Kabirun hatsari,tunda da alama iya kudi yayi da Sajeeda ba kasheta yake so yayi ba,amma ita Yaya abu fa so take taga bayan Sajeedan,dan dazu tana fitowa daga d'akin Sajeedan ta shige d'akin ta cikin sand'a ta rufe kofarta dan Bata so tayi motsin da Yaya Abu zata jiyota,tana kwance tana karanta wani littafin addu'oi da ta kusan haddace wa saboda nacin da ta ringayi wajen Addu'ar motsin bud'e k'ofar da ta jiyo yasa tayi saurin boye littafin a kasan pilo ta rufe idon ta kamar mai bacci,tana Jin lokacin da Yaya Abun ta shigo d'akin tayi dube dubenta ta fita,dan kusan haka take Mata kullum,sai ta leko d'akinta. Tana fita ta mik'e da sauri ta fara lekata,sai taga ta fita can waje,hakane yasa ta fito daga dakinta ta makale a jikin window tana leka Yaya Abun da ta karasa wajen maigadin. Bata san mai take cewa mai gadin ba taga dai ta d'auko kudi ta bashi,tana ganin ta nufo palon ta koma dakinta da sauri,haka tayi ta leka Yaya Abun har taga mai gadi ya kwada sallama bakin palon ya kawo mata wani abu a bakin leda,tuni taji jikinta ya bata da kila wani maganin ta Kara samowa tunda dazu Sajeeda bata Sha kunun ba,motsinta kawai take ji a kitchen,ba Kuma ta hanyar da zata iya lekata sai da ta bata Yan mintuna ta fito daga d'akin ta ta hau lalube ta nufi Kitchen din kanta a sama,tana Shiga Yaya Abu ta dago da sauri tana kallon ta ta fara k'ok'arin tusa leda a cikin zanin jikinta, ita kuwa Yesmeen ta cigaba da lalube tana kallon ta,Yaya Abu wani irin tsawa ta daka mata tana tambayar ta uban me take nema a kitchen tace mata kishi ruwa take ji, masifa ta ringayi tana kiranta da munafika ita kuwa ta lalubo ruwan tayi kamar Sha take,Yaya Abu tazo ta wuce ta gabanta da plate din taliyar,tuni taji hankalin ta ya tashi ta fara tunanin hanyar da zata bi wajen hana Sajeeda cin taliyar dabarar da ta Fado Mata yasa ta fito daga kitchen din ta shige d'akin Sajeeda,bata Jin zata iya cigaba da karyar makantar nan, dan idan har batayi Wasa ba Yaya Abu na iya cutar da Sajeeda ya zama dole tasan hanyar da zata bi wajen hana yaya Abu samun cikar burinta kasan ranta kuwa mamaki kawai take tana tunanin mai yasa har Yaya Abu ke San kashe Sajeeda Mai tayi Mata haka.? Sajeeda Haka Yaya Abu ta ringa tsinewa Yesmeen tana kwashe taliyar daya zub'e,ni kuwa hamdala kawai nake a raina da Yesmeen tazo ya ceceni,Ina ma Ina da kafar da Zan tashi da na gudu na bar gidanan,Ina ma Yesmeen zata gane ta Kira mahaifiyata a waya ta kawo min agaji tazo ta d'auke ni daga gidanan,idan yau Allah ya kareni, gobe fa idan Yaya Abu ta faki idon yesmeen ta zo ta dura min maganin na sha fa. Rai a bace ta gama kwashe taliyar ta fice waje ko kallona bata Kara yi ba. Hawaye ya hau zubo min da na tuna wai yayata ke san kasheni saboda abin duniya,sallati kawai nake da istigari Ina daga kwancen,wani ikon Allah Kuma sai naji zuciyata tana min sanyi. Ana kiraye kirayen sallah magriba naji sallamar su hamza a palon,dan makarantar boko mai hade da islamiya Abban Nusrah ya saka su,idan suka fita tun safe sai magriba suke dawowa,Ina Jin suna gaida Yaya Abu da bata amsa ba ta hau masifar su koma su cire takalmansu ita bata san rashin tarbiya shegu, ta hau auna musu zagi,sai na cije lebbena,Ina Jin wani irin nauyi a zuciyata,yanzu idan na mutu Yaya Abu haka zatayi ta cin zalin yarana. Uwa daya uba daya fa, shigowar su Annur d'akina yasa na bud'e idona,dan indai suka dawo haka zasu shigo dakina su zauna sosai nake Jin tausayin yarana da basuyi dace da uba nagari ba, muna zaune cikin rufin asiri da sutura ya zabi ya ciyar damu da haram. Hamza duk da yasan bazan iya magana ba sai da ya gaisheni,na lumshe idona na bud'e alamar amsa,Annur kuwa dama ba baki,da Ido kawai ya ringa bina idonsa ya Kada yayi jajjur da alama ransa a bace yake,jakar bayansa ya kunto ya d'auko biro da takarda ya fara rubutu dagani har Hamza kallon sa kawai muke Yana gamawa ya dago min takardar "Umma yaushe Mama zata tafi,umma kullum sai ta rankwasheni ta dokeni" Duk yadda na so danne kukan dake neman kwace min a gabansu sai na kasa sai da na fashe da kukan,bani da bakin bashi Amsa,bani da bambanci da hoto Nima kaina Allah zan kaiwa karar Yaya Abu. Hamza shima ya fara magana muryar sa na rawa "umma bana san wanan rayuwar da muke rayuwar mu a zango ta fimin dadi, umma tunda Abban ya zama Mai kudi kike rashin lafiya Annur ya kurmance aunty Yesmeen ta makance,su Yaya Saifullahi Suka tafi suka barmu mama bana san gidanan,nafi san gidanmu na zango nafison yadda muke ada" Ya karshe hawaye na gudu a fuskarsa shekarar Hamza Sha hudu amma yasan yayi wanan tunanin,Amma jahilar yayata bata tab'a zama tayi tunanin ta Ina Abban Nusrah ya samu kudin sa dare daya ba,sai ta fara tunanin hanyar da zata bi ta kasheni. Ina kuka yarana na sharar kwala sai da Yaya Abu da ta Zama matar gidan ta shigo dakina taci kwalliya cikin doguwar rigar shadda har da su kamshin turare,ashe duk kawaliya nan da take yi saboda Abban Nusrah ne,tsawa ta dakawa su Hamza tana "ku wuce kuje ku cire uniform kun zo Kun sakata a gaba Kuna kuka,kuna nufin baa isa a muku fada ba toh Baku Isa ba wallahi dole na muku fada idan kunyi ba daidai ba" Da gudu suka fice daga d'akin. Sai a lokacin ta juyo tana "Nasan ko an kawo Miki abinci ba ci zakiyi ba sai kiyi ta Abu Kamar wata yarinya ko wa zakiyi wa shagwaba oho" Daga haka ta fice daga dakin. Ni kuwa na fara Jan hasbunallahu wa neemal wakeel dan yanzu bakina bazai yanke wajen addua ba kuka da tunani a yanzu ba nawa bane taimakon Allah nake nema. Ina Jin karar tv nasan itace,Ina daka dai bansan wainar da ake toyawa ba nasan yarana basu isa su fito Palo ba. Wajen Sha daya naji muryar Abban Nusrah a Palo suna magana da Yaya Abu,na kasa kunne na Ina Jin Mai suke cewa,bayan ta Masa sannu da zuwa tace masa "Ina ka tsaya haka tunda zu Ina ta jiran dawowarka"? Dariya naji yasa ya fara magana Yana "Yaya Abu ya zaki tsaya jiran dawowa na ai da kinje kinyi kwanciyar ki" "Ta ina zan kwanta ai bazan samu kwanciyar hankali ba har sai ka dawo yanzu dai ga abincin ka can na Kai ma sama ko kasa zan sauko ma dashi"? "Aa a koshe nake wallahi Ina su Annur sun yi Bacci ne"? "Ee sunyi bacci tundazu" "Allah sarki yau ma ban ga fitarsu ba dan kafin na sauko har sun tafi" "Wai yanzu kana nufin bazaka ci abincin nan da na kwashi awani Ina girkawa ba"? "Yaya Abu wallahi a koshe nake da yake naje gidansu Baraka wacce nake ce Miki zan aura a gidansu naci abinci a satin nan ma nake so na tura gidan su in Sha Allah" Kirjina ji nayi yayi wani irin dokawa da k'arfi da naji abinda yace wa Yaya abu da naji tana ta maimaita "yanzu auren dai zaka yi Kabiru" "Toh zan ta zama hakane Yaya Abu kinsan hakan bazai yu ba dole na Kara Aure tunda Kinga Sajeeda ba lafiya ne da ita ba ni so nake ki taimaka min ma wajen shawo hankalin ta gobe da safe zan Gaya mata idan Allah ya kaimu bari na hau sama dan a gajiye nake" Jikina wani irin rawa ya d'auka da naji abinda Abban Nusrah yace wato aure zai Kara tunda ya riga da ya gama dani, a yanzu zai auro wata yazo ya fara sabuwar rayuwa da ita ni Kuma Ina nan na gama Masa amfani,kuka kawai nake Ina Kiran Sunan Allah. A ranar bacci bai ga idona ba haka na kwana Ina kuka da Addu'a ba kishin auren da zaiyi nake ba,cutar da yamin kawai nake wa kuka,har wani sabon zazzabi ne ya rufeni. Akan idona aka Kira sallah Asuba Ba iya sallah zan yi ba amma haka na rufe idona na daura niyyar alwala da zuciyata,nayi Sallah raka biyu,Ina daga kwancen ta hanyar ayyana komai a zuciyata kamar dai sallah nake, Ina iddar wa na fara istigifari. Tuni naji zuciyata ta rage nauyi. Karfe bakwai da rabi su Annur Suka shigo Suka gaisheni na musu addua a zuciyata suka tafi. Wajen karfe tara na fara Jin bacci na neman daukata kamar a mafarki naji muryar Gwaggo na kwada sallama a Palo. Tamkar wacce aka yiwa bushara da gidan Aljanna haka naji na zubawa k'ofar dakina ido. Yaya Abu.... Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 50* Yaya Abu Jiya ko kad'an bata samu ta runtsa ba saboda hankalinta yayi mugun tashi da Kabiru yace mata zai tura kudin aure gidan yarinya da yake so ya aura,taya tana zaune zata bari yayi aure,indai ya Kara auren nan ba abinda zai sa ya tab'a aurenta,dan haka dole tasan yadda zata kau da Sajeeda da wuri saboda ta samu cikar burinta,dan indai ta samu Sajeeda ta tafi,tasan mutuwarta zai d'auke Masa hankali daga zancen Karin auren,zuwa lokacin da zai fara tunanin auren zata san yadda zata yi wajen shigar da kanta wajen sa. Da wuri ta tashi taci kwalliya ta shige Kitchen dan ta dora musu abin karyawa,so take kafin Kabiru ya sauko daga sama ta samu Sajeeda taci abincin,tana ta d'aukar kwalliya dan ta fara d'aukar hankalin sa,amma ta lura bazai tab'a lura da kwalliyar ba saboda Yana tunanin ita yayar Sajeeda ce. Sauri sauri ta ringayi wajen hada abincin karyawar Tana gama hada shayi da dankalin ta d'auko maganin da ta boye a a zanin ta ta barbada a shayi ta jujjuya ko Sajeeda yau tak'i Shan shayin sai ta dura mata ta k'arfi Tana fitowa daga kitchen taci Karo da Gwaggo dake kwada sallama a bakin palo, Bayan ta kuma babba yalwa ce da take Kamar kaka a wajen su. Turus tayi ta zuba musu ido tana kallon su tama kasa amsa sallamar itama Gwaggo kallon ta take cikin mamaki yadda taci kwalliya dan har da dan Jan baki ta shafa,babba yalwa kuwa tace "Abu ce ta Zama matar gidan ne ko dai idona ke nuna min Abu ce"? "Itace babba Kamar fa itace matar gidan wai da Sunan tana kula da Mara lafiya take zuba wanan kib'ar ta samu waje, ya Kika tsaya kina kallon mu ko gane mu ne bakiyi ba"? Gwaggo tace tana cigaba da karewa Yaya Abu kallo tana mamakin yadda tayi fari tayi kib'a Kamar ma rashin lafiyar Sajeeda bai dameta ba,ita ta haifi Yaya Abu tasan halinta tun tana karama, tun jiya da suka yi waya da Kabiru taji Sam ta kasa samun nutsuwa burinta kawai taga tazo taga Sajeeda,ba yau tayi niyyar zuwa ba,sai dai mafarkin da tayi akan Sajeeda yasa taji idan bata zo ba bazata tab'a samun kwanciyar hankali ba,dama babba yalwa ta dade tana so tazo ta duba Sajeedan,tana Jin tace zata zo,tace itama zata biyota za Kuma ta zauna ta kula da Sajeeda,dan babba yalwa kanwar mahaifiyar Gwaggo ce tana balain kaunar Sajeeda dan duk sallah sai Sajeeda ta Mata Aiken turmin zani ko kudi,hakane yasa tunda taji ance Sajeeda na rashin lafiya tabi ta damu,yanayin da aka ce Mata Sajeeda na ciki yasa ta yanke zuwa ta zauna ta ringa kula da Sajeedan tunda har Kabiru ya kafe akan baza'a maida ta can ba, Gwaggo kuwa ba karamin dadi ta ji ba dan Sam Bata san zaman da Yaya Abu tayi a gidan Sajeeda da take kanwarta abun ya mata wani iri,ta Kuma san Yaya Abu ba hankali ta cika ba zata iya zuwa tayi ta zubarwa da kanta mutunci a gaban Kabirun, tun a jiya take Kiran Yaya Abu dan ta tambayi jikin Sajeeda ta Kuma yi mata kwatance taki dauka,ba Kuma tasan taga ta Kira Kabiru hakane yasa ta Kira Nusrah a waya ta fada mata unguwar da suka koma a Abuja dan dama tasan sun tashi. Yaya Abu da ke ji kamar ta fashe da kukan bakin cikin ganin Gwaggo da babba yalwa dake neman hanata samun cikar burinta cikin yak'e ta fara magana tana "Gwaggo sannun ku da zuwa ai mamaki zuwanku nayi da sassafe haka Kamar dama a garin nan kuka kwana"? "Ai jiya da na ringa kiranki dan naji lafiyar Sajeeda baki dauka ba na Kuma sake kiranki daddare baki dauka ba Kuma baki Isa kice baki ga kirana ba ganin damar dauka ne kawai baki yi,dan nazo da sassafe duba ta ba wani abu bane ba da zaki tsaya kina kallon mu Kamar wasu bakin da baki sani ba" "Nifa Banga kiranki a wayata ba akan me zan ki d'aukar wayarki"? Gwaggo na k'ok'arin magana Yesmeen ta fito daga d'akinta cikin lalube kanta a sama tana "Gwaggo kece kika zo"? Murmushin Gwaggo ta saki zuciyarta fal da tausayin Yesmeen da ke matashiyar budurwa amma kaddara rashin gani ya fada mata,ta karasa wajen Yesmeen dake laluben iska,ta tarota tana "Nice Yesmeen yanzu nan nazo" Baba yalwa kuwa sallati ta saki dan dama tana da labarin makantar Yesmeen ganin tana laluben yasa ta saki sallati tana "dama da gaske ne yarinya nan bata gani innalillah wa Inna ilaihi rajiun wai Mai ya jawo Mata rashin ganin"? "Allah masani baba Allah shi ya barwa kansa sani,Sajeeda dai taga jarrabawa sai dai muyi addua Allah ya bata ikon cinye wanan jarrabawa dan autan ta ma baya magana dare daya aka wayi gari baya magana,ita Kuma Yesmeen ta daina gani, Sajeeda Kuma bansan wane irin cuta ke damunta ba ance kwaro ne ya cijeta sai kin ma ganta,wai tana Ina ne? Yaya Abu dake Jin kamar tayi bindiga dan bacin rai,da hannu ta nuno d'akin Sajeeda tana ga d'akin ta can yanzu ma zan shiga wajenta ne na bata abincin karyawa kuka shigo bari na zubo muku abincin" Daga haka ta koma kitchen din da sauri,ta zubar da shayin da ta hadawa Sajeeda cikin zink zuwan Gwaggo ya matukar b'ata mata rai da yanzu ta samu ta bawa Sajeeda shayin nan,ko mai itama babba yalwar tazo nema oho. Taja siririn tsaki,ta fara hada wani shayin tana Addu'a Allah yasa a yau zasu juya ko gobe kafin su tafi ya zama dole ta dage wajen kula da Sajeeda har dasu Gwaggo ta hadawa shayi ta jera a faranti ta fito tayi d'akin Sajeedan. Sajeeda Duk maganar da suke Ina jiyo su daga daki,Allah Allah nake na ga mahaifiyata sai motsa bakina nake naga ko zan iya magana sai dai duk a banza na kasa magana,bazan so mahaifiyata tazo ta tafi batare da na fada mata halin da nake ciki ba,bansan taya Zan sanar da Yesmeen ta fadawa Gwaggo halin da muke ciki ba,da zan samu da Yesmeen ta nunawa Gwaggo tana gani,da zan samu da Yesmeen ta fadawa Gwaggo duk abinda ke faruwa,nasan ko ban iya magana ba Gwaggo tafiya zata yi dani, suna shigowa na fara hawaye ganin babba yalwa a bayanta yasa naji wani irin farinciki,ba damar magana bansan yadda zan nuna musu jin dadin ganin su ba,sai na fara buga kaina da bango Ina gurnani hawaye na zubo min. Gwaggo ta saki hannun Yesmeen dan har da ita suka shigo ta iso wajena da sauri ta rikeni,tana "Sajeeda zaki jiwa kanki ciwo ki bari wani abu kike so a yi Miki?wajen ma da kike kwance a jike yake" Ni kuwa kallon yesmeen da kanta ke sama kawai nake Ina gurnani,Wanda ni magana nake akan ta fadawa Gwaggo abinda ke faruwa,duk gurnanin da nake Yesmeen Taki sauko da kanta,mai yasa Yesmeen itama zata min haka,Yaya Abu dai bata d'akin ballantana nace shi yasa taki nuna musu tana gani,haka nayita hawaye da Ina iya motsa hannuna ne ma da sai na nuno Yesmeen din kila Gwaggo ta gano magana nake so da ita. Babba yalwa sallati kawai take a lokacin da tayi tozali dani, tama kasa karrasawa wajen da nake kwance sai cewa take "Hauwa dama haka Sajeedan ta dawo innalillahi wa Inna ilaihi rajiun wane irin cuta ne wanan taya zaa barta a gida baa je an nema Mata maganin gargajiya ba?ai bana Jin wanan larurar tata ta asibiti ce?yanzu kenan ko tashi bata iya yi sai dai tayi Kashi ko fitsari a kwance"? "Haka ta dawo babba shi yasa na kasa samun kwanciyar hankali wanan ruwan da kike gani daga gabanta yake fitowa mai wari ba fitsari tayi a kwance ba ban taba ganin larura irin na Sajeeda ba shi yasa nacewa mijinta ya bari mu gwada maganin gargajiya yak'i" Ido babba yalwa ta zaro sai a lokacin ta matso kusa da wajen da nake kwance tana "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun yanzu a jikin Sajeeda warin nan ke fitowa? Hauwa har kika barta tun lokacin da kika zo baki tafi da ita ba Aikuwa dole mu tafi da ita aje a jarraba maganin hausa bana Jin ma larurarta na asibiti ne," Abinda nagani kenan mijinta ya hana "Aikuwa dole ya bari mu tafi da ita sannu Sajeeda Allah ya tashi kafadunki ya baki lafiya" Murmushi kawai nake Ina godewa Allah a zuciyata da ya aikomin da su a daidai lokacin da rayuwata take cikin hatsari yayata take Neman rabani da numfashina" "Ina shi kabirun yake ne dan gwara yazo indai ya bamu izini a yanzu zamu juya mu tafi" Cewar Gwaggo babba yalwa na k'ok'arin magana Yaya Abu ta shigo d'akin da farantin abinci,so nake kawai su Gwaggo su gane so take ta kasheni,hakane yasa na fara gurnani Ina buga kaina da bango Gwaggo ta rikeni tana "Sajeeda ai sai ki jiwa kanki ciwo wani Abu kike so"? Gurnani na cigaba da yi Yaya Abu ta ajiye farantin abinci tana "haka take yi idan taga abinci ko tana san wani abun ku muje daga d'akina ku ci abincin kafin ku gama na gama bata abinci na kintsa ta" Ina Jin Mai tace na fara buga kaina Ina gurnani nasan so take su Gwaggo su bata waje ta kasheni,sai Gwaggo ta girgiza kanta ta hau share hawayen da take ta hanasu zubowa saboda tausayina tana "Bazan iya cin komai ba sai dai ki Kai babba taci abincin ki kawo abincin na bawa Sajeedan" "Kuje kuci abincin nan Gwaggo rashin cin abinci zai saka Sajeeda ta samu lafiya ne ku tafi daki kafin mijinta ya sauko bai dace ma ya sauko yazo ya sameku anan ba,haba Gwaggo" Gwaggo na k'ok'arin magana babba yalwa ta daga Mata hannu tana "Muje daga d'akin kafin mijin nata ya sauko" Babba yalwa tayi hanyar waje Gwaggo ta bita a baya duk da gurnani da nake dan Kar su fita su barni da ita. Suna fita ta kalli Yesmeen dake tsaye tana "uwarki kika tsaya yi bazaki fita ki bani waje ba shegiya ai wallahi sai su Gwaggo sun tafi dake" Yesmeen lalubar hanyar tayi tafita waje dan tasan Sajeeda bazata tab'a yarda taci abincin hannun Yaya Abu ba,ba karamin dadi taji da ganin su Gwaggo fadar Kuma zasu tafi da Sajeeda ya mutukar faranta mata,dan da haka zasu samu su gudu,dan itama bin su zata yi Wanan karyar makantar ma ya dameta,ta fara gajiya makarantar da bata zuwa duk yafi daga mata hankali. Sajeeda Duk yadda Yaya Abu taso na Sha shayin k'in Sha nayi,dankalin ma naki ci,dan nasan idonta ya rufe da san ta kasheni,ganin su Gwaggo bazai saka ta fasa ba. Tsaki tayi ta dire kofin shayin ta hau masifa akan Kar na Sha din kwana biyu bata San iskanci da na tsiro dashi ba, haka ta jani a kasa ta kaini bandaki ta kwakwara min ruwan sanyi tunda na fara larurar nan ko Yaya ruwan sanyi ya taba jikina haka Zan ta Jin kaikaiyi Ina gurnani dan ba hannun da zan sosa jikina Kamar zan zauce haka nake ji dan ko bacci bana yi Kuma Yaya Abu tasan da haka,amma haka ta kwara min ruwan sanyi ta kwara min a gabana ta cire zanin gadon ta shimfida wani kayana ma duk sun min yawa haka ta d'auko wani doguwar Riga ta saka min,sai yatsuna fuska take tana magana kasa kasa dan duk abinan da take yi saboda su Gwaggo ne ni kuwa kuka kawai nake Ina cije lebbena dan wani irin azababen kaikaiyi nake ji a ko'ina na jikina gashi ba damar susa. Tana gama fesa Air freshner tayi waje. Tana fita da minti goma na fara Jin maganar ita da Abban Nusrah a palo bayan ta gaishe shi ta sanar Masa da zuwan su Gwaggo Sai naji yace "Su Gwaggo Kuma da sassafen nan" "Eee wai Sajeeda suka zo dubawa Gwaggo duk tabi ta dagawa kanta hankali' "Jiya fa munyi waya da ita nace mata kar ta damu dan yanzu ma na gano wani likita da yace min akwai wani acan kasar waje idan har aka kaita zaa samu magani a wajen sa,yanzu Shirin da nayi na zuwa wajen likitar ne ai da Gwaggo ta daina dagawa kanta hankali' bari na duba Sajeeda sai na je mu gaisa da Gwaggon" Turo k'ofar d'akina yayi na zuba Masa ido,kudin haram ya zauna wa Abban Nusrah yayi wani irin kib'a Kamar bashi ba, murmushi ya sakar min ya zauna a gefen gadon yana "Sannu Sajeeda ya jikin naki"? Kiga Gwaggo da Dora wa kanta wahala da sassafe nan tazo nafa ce mata Kar ta damu Zaki samu sauki dan an samo likitan da ya San Kan larurarki kasar waje zan Kai ki,kinsan Sajeeda ba abinda bazan miki dan na faranta Miki Rai ba,bari naje wajen su Gwaggo mu gaisa sai na dawo akwai maganar da zan miki" Daga haka ya mik'e yayi waje na bishi da ido Ina mamakin halinsa duk abinan fa ya d'auka bansan komai ba rashin maganar nan nawa na matukar damuna, istigari na fara yi a zuciyata dan zuciyata a kuntace take nasan Ina fara istigifari zan ji sanyi a zuciyata, nasan yanzu da wuya ya iya hana Gwaggo tafiya dani, ko yak'i yarda babba yalwa ba bari zatayi ba da kunya ya kalli kakata yace bazai barsu. Su tafi dani ba. Gwaggo Sai da ta fito daga d'akin Sajeedan hankalinta ya dawo jikinta ta fara karewa gidan kallo,jiki a mace suka karasa d'akin da Yaya Abu take Kamar tunanin da takeyi irinsa baba yalwa keyi dan suna Shiga d'akin babba yalwa tace "Wai wane irin aiki mijin Sajeeda ya samu haka yayi irin wanan kudin"?ba Sanaar gyare gyare yake bane"? "Babba nima kaina ya kulle bansan ya akayi Kabiru yayi kudi lokaci daya haka ba Kinga katon gidan daya Gina wancan shekarar ma ai bashi da komai" Babba yalwa bata kara magana ba zuciyarta ya hau mata sake sake Kamar yadda na Gwaggo ke mata. Shiru d'akin ya d'auka kowace da tunanin da take ko abincin da Sajeeda ta ajiye musu ba Wanda yayi yunkurin tabawa, Gwaggo yalwa kuwa tunanin yadda Kabiru yayi kudi lokaci guda kawai take Sajeeda ba baki ba ballantana ta tambayeta aikin Mai Kabiru ya samu haka. Shigowar Kabiru d'akin ya katse musu tunanin da suke. Kabiru ya zube a gabansu ya hau gaishe su,sai da suka gama gaisawa Kabiru ya fara magana cikin faraa Yana "Gwaggo kin k'i kwantar da hankalin ki har sai da Kika d'auko hanya ai da baki wahalar da kanki ba Gwaggo wallahi zata samu sauki yanzu haka ma Shirin da nayi asibitt zanje ganin likita dan Ina tunanin kasar waje zamu fita da Sajeeda likitan yace zamu dace da magani idan har muka je" "Ai Ina ga Kabiru ba sai ka wahalar da kanka ba tafiya kawai zamuyi da Sajeeda a ganin da nayi Mata a gaskiya larurarta bata asibiti bace zamu je mu gwada na gargajiya da Addu'a in Sha Allahu zamu dace dan da nasan haka larurarta take da tuni nasa an Kai ta can" Cewar babba yalwa Kabiru da yaji hankalinsa ya fara tashi da maganar tafiya da Sajeeda yafara magana Yana "babba yalwa larurar Sajeeda ba maganin gargajiya ne zai warkar da ita ba,dan kwarone ya cijeta yanzu haka fa asibiti zanje" "Karka damu tafiya zamuyi da ita zaa dace acan in Sha Allahu" "Karka sake ka tab'a yarda a kaita wani wajen da Sunan za'a mata magani idan har ka bari aka kaita wani wajen aikin ka na iya warwarewa idan aka hadu da kwararre"....... Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 55* Maganar shugaba da Kabiru ya tuna yasa yaji hankalin sa ya Kara tashi da yaga babba yalwa ta dage,dan a yanzu ma so yake yayi ta nuna musu magani yake nema mata Saboda ya d'auke musu hankali daga kanta sai gashi su babba yalwa na neman jika Masa aiki,yasan ma da wuya su iya Sama Mata maganin warakar amma Yana tsoron a dace da samun maganin asirinsa ya tonu, Ganin suna kallonsa suna jiran suji mai zai ce yasa ya kirkiro murmushi Yana "Babba bance Zan hana a Kai ta a nema Mata magani ba,Amma inaso ki gane cutar Sajeeda baya bukatar maganin gargajiya,dan idan aka ma hada da na gargajiya wallahi jikinta sai yafi haka rikicewa dan Bata magana ne da kin tambayeta kinji duk Sai da muka gwada na hausar baa dace ba a yanzu Kuma na samo kwararren likitan daya san Kan cutar ta inaso na Kai ta ya mata magani idan har muka je baa dace ba sai ki Kai ta Inda kike so ki Kai ta din" "Inda kuka je Ina ganin basu san Kan magani ba shi yasa da kuka jarraba na gargajiyar baku dace ba,amma nasan indai na samu na kaita wajen mai sallati da ikon rabbi zata warke" "Tom shikenan babba abinda za'ayi kibari na kaita mu dawo dan na riga na biya kudi mai yawa idan muka dawo sai ki kaita inda kikeso a Kai ta din" Duk yadda babba yalwa taso Kabiru ya bari su tafi da ita Kabiru k'i yayi ya kalamance su da maganganu Gwaggo Sam baa san ranta ba Suka bar shi akan sai sun dawo din inda ya nuna zasu tafi nan da kwana biyar masu zuwa,sai da yazo fita Gwaggo ta tsayar dashi tana "Anan Zan bar babba Ina ganin sai tafi Abu kula da Sajeeda idan na tashi tafiya gobe sai mu koma da Abu dan zamanta anan din ba tsari. "Gwaggo ai babba yalwa Kamar zamu dora mata wahala Kuma ta tsufa Yaya abun ce dai nake ganin zata iya hidimar Sajeeda da gidanan" "Zan zauna nima zan iya kula dasu tunda Allah ya hore min lafiya ba abinda nake so sama da na bawa Sajeeda kulawa mai kyau" "Toh shikenan babba Allah ya saka da alheri ya Kara Miki lafiya" Daga haka ya fice daga d'akin, Gwaggo ta saki ajiyar zuciya dan Sam ba haka taso ba,amma ganin babba yalwa zata zauna yasa ta dan ji hankalin ta ya kwanta balain tausayin Sajeeda take taso Kabiru ya barta ta tafi da ita,duk da Sajeeda bata iya magana tasan zata so ta tafi da ita din amma ba yadda zata yi tunda ya dage,sai ta tafi tunanin kasar wajen da yace zai Kai Sajeeda har wane irin kudine da Kabiru haka da zai iya fita da Sajeeda kasar waje,?abin na daure mata Kai zata so ta ji irin aikin da yake da ya samu kudi haka. Sajeeda Tunda Abban Nusrah ya fita nake jiran shigowar Gwaggo akan ya amince a tafi dani ji na nake Kamar a Kan Kaya nake burina na bar wanan gidan da aka gina da Haram, shigowar Abban Nusrah d'akin ya katse min tunanin da nake na zuba Masa ido Ina kallon sa har ya samu waje ya zauna ya fara magana Yana "Sun dage wai tafiya zasu yi dake Wai zasu je su nema Miki maganin gargajiya bayan nasan cutar ki ta asibiti ce na basu hakuri na samu na shawo kansu, Gwaggo tace min wai babba yalwa zata zauna ta kula dake Kuma tace Yaya Abu zata tafi dan zamanta anan wai bai Dace ba bayan ni banga laifin zaman nata ba tunda Tana kula dake da Yaran bansan Mai yasa Gwaggo ta dage sai sun tafi ba tunda ba aurene da ita ba da dai sun bar ta anan din" A lokacin da yace min ya hana su Gwaggo tafiya dani sai danaji Kamar ya watsa min ruwan zafi, sai a yanzu na tabbatar da Abban Nusrah so yake shi ma ya kasheni,yasan idan suka tafi dani zasu iya samo min maganin da Zan warke shi yasa ya dage bazasu tafi dani ba maganar da yayi na karshe akan babba yalwa tace zata zauna yasa na Kuma fara Jin sanyi a zuciyata,dadin daddawa Kuma mai San kasheni ta Aure shi zaa tafi da ita duk da nasan dakyar ta yarda tabi Gwaggo su tafi. Yaudarata Abban Nusrah kawai yake Yana yaudarar iyayena da Sunan zai nema min magani nasan ba maganin da zai nema min, hawaye kawai ke gudu a fuskata Ina tsinewa Abban Nusrah a zuciyata rokon Allah kawai nake Allah ya gaggauta tona Masa asiri, Mik'ewa yayi Yana "ni zan fita bansan Mai yasa kike kuka dan na Hana a tafi dake ba,na ce miki na samo likitan da zai Miki magani karki damu,yanzu ma haka wajen likitan zanje sai na dawo" Ko makiyina bana Masa fatan ya shiga irin halin da na shiga,Ina bukatar taimako ga mai taimakamin tazo hannunta cikin nawa tana kuka tana mun Addu'a samun sauki amma bani da bakin yi Mata magana,Ina ji Ina gani mahaifiyata ta fara Shirin tafiya ta barni,kuka kawai nake ta ringa min Addu'a akan na bari idan mun dawo taga jikina ba sauki zata zo ta tafi dani,Koda Kabiru bai yarda ba, kallonta kawai nake Ina Jin Ina ma Ina da hannu da na riketa gam,dan zata sake tafiya ne ta barni da makiyana,dan Yaya Abu rashin kunya ta ringa yi mata da tace Mata tazo su tafi babba yalwa zata iya kula dani,ya Kamata ta ja girmanta bai dace ace tana yayata ta zauna a gidana ba abin sam bai tsari ba,Yaya Abu kuwa ta daka tsalle ta hau rantsuwar ba inda zata je,Anya ma Gwaggo ce ta haifeta yanzu kiri kiri dan tana zaune tana cin arzikina shine Gwaggo take san Mata bakin ciki,ita yarinya ce da zaa fada mata ga abinda zata yi,idan ta bita Zawarci zata je ta ringayi a gida kenan,ita ba inda zata je,yadda ta hayayako yasa babba yalwa daka mata tsawa da tasan da wa take magana kuwa mahaifiyar ta ce fa Mai yasa bata da kunya ne,? Toh kuwa sai ta tafi,budar bakin Yaya Abu sai cewa tayi, itama ai dagewar da tayi akan zata zauna saboda arzikin da Kabiru ke dashi ne tana so itama taci arziki,shi yasa itama take so ta fake da kula dani,ita da take tsohuwa kenan,tana san jin dadi Ina ga ita. Babba yalwa ta fashe da kuka tana "Abu ni kike yiwa rashin kunya dan nace abun kunya ne a ga kina zaune a gidan kanwarki"? Yaya Abu kuwa ta cigaba da kananan magangunu Gwaggo ta hasala ta Kai Mata duka,ta kauce tayi waje tana rantsuwar ba inda zata je,kuka kawai nake, Gwaggo da babba yalwa nayi,abinda ya daga min hankali shine yadda babba yalwa ta rantse akan bazata ma zauna ba tunda kallon da Yaya Abu ke mata kenan anan hankalin Gwaggo ya tashi ta hau bata hakuri,babba yalwa ta dage akan ta fasa zaman,Yaya Abu ta cigaba da kula dani, Gwaggo rokonta kawai take Yesmeen nayi Amma babba yalwa ta kafe akan bazata zauna ba tayi waje, Gwaggo kuwa taci kukanta ta gode Allah ta dafa kaina tamin Addu'a tana zata dawo ta Kara dubani,idan ta koma zata saka ayi ta min sauka da Addu'a. Ita Kuma Yaya Abu bazata mata baki ba amma zata gani tunda itama ta Haifa idan ta koma gida zata fadawa babanmu duk yadda a kayi,Ina ganin tana kokarin barin d'akina na fara buga kaina Ina gurnani Ina kallon yesmeen so nake kawai ta kebbe da mahaifiyata ta fada Mata halin da muke ciki,amma Yesmeen taki nunawa ma tana gani ballantana na sa rai da zata gane Mai nake nufi. Da Ina da hannu ko baki da na jawo Yesmeen na Mata duka,dan sai da taga ta fita ta sauko da kanta tana "umma dan Allah ki bar kuka" Bansan Mai zance mata ba,in Banda Ido kawai da na zuba Mata hakurin mai zata bani bayan tana da damar taimaka min,a yau da ta fadawa mahaifiyata halin da muke ciki,da nasan ko da Wasa bazata tafi ta barni ba,maganarta ce ta katse min maganar zucin da nake "Umma mu bi komai a hankali ina ta tunanin fadawa Gwaggo halin da ake ciki Ina tsoro,umma yanzu Abban ya Kara nisa dan yanzu har d'aki ya ware a sama Yana tsafi.kwanaki na leka d'akin har mudubi na gani Ina tsoron na fada ya gani ta mudubin ya kasheni,umma mu dage da Addu'a Zan cigaba da saka mishi ido" Motsin da taji yasa tayi saurin maida idonta sama tayi hanyar waje. Tunda ga ranar na Kara Shiga tsaka Mai wuya ko bacci bana iya yi Dan ta karfin tuwo Yaya Abu je San kasheni addua kuwa ko a cikin bacci yi nake,duk abincin da zata kawo min bana yarda naci,haka zata yi ya zagina Kamar wata yarta,har da taurin Rai ne dani, ni Yar bakin ciki ce banci arziki ba naki bari taci. Abban Nusrah kuwa sau daya ya kaini asibiti da ni nasan hada baki suka yi da likitan aka laftomin magunguna,Abban Nusrah da yake Dan wuta ne sai cemin yake a bukace yake Yana shaawata,shaawa na Neman kashe shi tunda yanzu gabana ya rarike na bashi ta bayana" Ya jawoni bayan ya toshe hancinsa na fara gurnani hankalina a balain tashe dan nasan kila wani tsafin zai Kara yi dani ya kasheni gabad'aya tunda yaga ban mutu ba ... Sai Friday in Sha Allah shi yasa na muku posting uku Mg's skincare Kunji takennan kunsake jinshi shin yar'uwa nace wai haryanzu baki jaraba products dinsu ba😵‍💫yar'uwa mace fa yar ado da kwalliyace koda kina dakyau akace kikara da wanka😍sufa kayan mg's basa bleaching duka kayansu 💯 natural ne sannan organic zasu gyara sukuma goge Miki jikine kawai yakara bayya ar da ainihin zallar Madarar kyawun halittar da Allah yayimiki🥰 Wai kinafama da pimples da spot afuska amma haryau baki nemi mg's ba🤔duk Mai tantama akan kayan gyaranjiki yacire mg's domin babu shakka sudin na dabanne indai problem dinki matsalan fatane yar'uwa kijaraba koda soap dinsu bi'iznillah zaki godemin👯‍♀️kayansu ga kamshi inkinjaraba kinga yanda suke na tabbatar bazakiso su Yanke Miki ba🤩08062991549 anatayi Baku sisters kusamu kugwada koda b duka kit din na gyaranjiki ba zakuga sauyin da fatarku zata samu cikin lokaci kalilan🥳jikin yazama so fresh ko Ina kikashiga kita glowing fatarki na walwali kamar madubi😘keda kanki zakina burge kanki balle wasu🤗08062991549 Adade anayi sai gaskiya sannan siyan nagari Maida kudi gida ❤️ Duk Mai bukatar products din mg's kutuntubi wadannan numbers din domin tasune kawai zaku samesu🙏 Chat 08062991549 07046881166,07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook:mg's skincare Team glow🧖‍♀️ Yauwa nace ba masu bukatar zuma original munadashi mekyau ba hadi Mai bukata yayimin mgn 08062991549 *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 29* Kaina kawai nake girgiza wa Ina gurnani da k'arfi,wai ko zan samu mai kawo min agaji,dan Abban Nusrah da gaske yake so ya nemeni ta baya,kuka kawai nake Ina rokon Allah Agajin sa a gareni,Abban Nusrah indai har ya nemeni ta baya nasan mutuwa Zan yi, kila wani tsafin aka ce yayi dani tunda har yanzu ban mutu ba,duk da girgiza kaina da nake Ina gurnani da k'arfi haka ya jawoni,ya kifar dani dama wando ya daina zama a kuguna saboda ramar da nayi,naji ya Kai hannunsa ta wajen bayana da alama so yake ya ji wajen da zai Shiga,sai yayi saurin cire hannun sa dan a jike jikina yake da ruwan dake fita a gabana,ya mik'e yayi hanyar bandaki a tsirara ba Kaya a jikinsa,ni kuwa na cigaba da Addu'a a raina,sai naji dama akwai Wanda shigo d'akina yanzu,duk da nasan kowa yayi bacci dan wajen Sha biyune na dare,Yesmeen wani zubin tana shigowa ta dubani daddare sai na hau addua Allah ya jefo min ita,duk da nasan ba iya taimaka min zata yi ba,duk da bana iya motsi haka na zubawa bandakin Ido har ya fito Yana murza jikinsa dake tsaye kyam,sai naga kamar Abu ya shafa a jikinsa,take bakin Daren da ya kwanta dani,Wanda daga ranar rayuwata ta canza na Zama Kamar mataciya ya fadomin,kila ma ta bayan da zai nemeni Kara kwanciya yayi da Karen yazo zai kwanta dani,dan nasan ko mahaukaci ne bazai gani a haka yayi shaawata ba,dan dagaske gabana wari yake,wai a haka zai kwanta dani sai na fara motsa bakina Ina "Kabiru mai na maka haka da na cancanci irin wanan zaluncin daga wajenka iya gabana daka rarike bai ishe ka ba sai ka nemeni ta baya, Kabiru karka manta zaka mutu ka tada Allah zaka tafi ka bar kazamin kudin nan da kake nema, Kabiru iya ibada kawai da bana yi ka dauki alhakina Kabiru Ina rokon Allah ya tona maka asiri yadda ka wulakantani kaci amanata Allah ya wulakantaka Allah ya Isa tsakanina da Kai Kabiru" Gurnani na fara yi da k'arfi a daidai lokacin da ya sureni Kamar Yar sa yayi bandaki dani yana "Sajeeda harkar nan bazai yu ba sai na wanke miki jikinki ki daina kuka haka wai idan banzo wajenki ba wajen wa zanje"? Ya direni a cikin ruwan da ya hada mai dumi,ya Sakani a ciki haka ya d'auko sabulu ya ringa shafawa a gabana Ina Jin wani mugun radadi da sai da na cije lebbena dan azabar da na ringa ji,har ta bayan nawa haka yasa sabulu ya wanke ya fito dani,ya kwantar dani Yana "Yauwa Kinga kinyi tsaf tsaf yanzu zan iya samun nutsuwa dake,dan Allah ki bar gurnani nan karki tashi mutanen gidan, ya dora siraran kafafuna a Kan kafadarsa ya daga kuguna da hannu daya,kaina kawai nake girgiza Masa shi kuwa sai cemin yake "Yanzu nan Zan kawo kiyi hakuri" Gabansa kawai nake kallo Ina Addu'a Allah ya dau raina,dan na gwammace na mutu da wanan rayuwar da nake,a haka Ina kyankyamin kaina,Ina ga ya bud'e min bayana nasan ko rik'e Kashi bazan iya ba haka zai ta zubowa,gabansa tsaye yake Kamar an hura balam balam,Yana k'ok'arin manne jikinsa da nawa yayi lagwaf Kamar an sace shi,bansan rik'e numfashina nayi ba sai da naga ya sace na hau sakin ajiyar zuciya Ina godewa Allah,Abban Nusrah kuwa ya cikani Yana "Kai mai haka"? Ya hau jijiga jikinsa Yana mulmulawa, ganin Yana tayi tak'i ta mik'e yasa ya mik'e ya nufi gaban mudubi ya d'auko vasline Ina kallonsa ya mulka ya hau jijigawa,sai dai duk a banza bata tashi ba,sai da ya kwashi minti talatin Yana fama Yana tsaki, ni kuwa godewa Allah kawai nake dan nasan shi ya amsa min Addu'a ta a daidai lokacin daya zo ya cutar dani,Allah yayi ikon sa ya kwanta. Mik'ewa yayi da ya gaji ya fita waje ba dadewa ya dawo da wani roba kamar na faro Ina gani nasan maganin karfin maza ne dan nasan a baya Yana Sha,Yana Sha Nan da Nan yake mik'ewa,sai dai har ya kwankwade maganin ya cigaba da jijjigawa bata tashi ba, ransa a bace ya mike ya d'auki wandonsa ya saka, ya fara magana "Sajeeda mun tafi shekara daya a haka,kina kwance,kinsan Kuma rayuwa bazata tab'a yuwa a haka ba na kwashi shekara ban sadu da mace ba,ba inda banje nema miki magani ba,ba'a dace ba dan haka Aure zan kara nan da wata daya,bazan auro wacce zata raina ki ba yarinya Zan auro,karki dauka zan Kara Aurene dan bakya iya biyan bukata ta ko dan larurarki Zan Kara Aurene dan kar na fada hallaka,Allah ya baki lafiya bari naje na kwanta sai da safe" Daga haka yayi hanyar waje Godiya kawai nake yiwa Allah da bai samu ya nemeni ta baya ba,auren da yace zai Kara bai daga min hankali ba dan na riga da nasan zai Kara auren, yanzu burina naga na samu hanyar da Zan bar gidan Koda ban warke ba bana kaunar ganin sa,Ina addua kafin Allah ya dau Raina na samu bakina ya bud'e na iya magana Ina rokon Allah ya ara min tsawon rayuwa naga asirin Abban Nusrah ya tonu,amma kasan zuciyata sai naji kamar bazan Kai labari ba kamar na ma kusa mutuwa dan kullum Kara karewa nake. Kabiru Yana fitowa daga d'akin Sajeeda ya haye sama Yana Jin Kamar ya fashe dan bakin ciki,bai san yadda zai yi ba idan bai kwanta da Sajeeda ta baya ba,yarinyar da yake nema ta baya,ya daina samun ta a waya, a Yanzu gani yake bazai iya Neman mace ta gabanta ba dan ta bayan yafi Masa mugun dadi,so kawai yake ya samu yayi aikin da aka saka shi,ganin Sajeeda ba iya magana take ba Kuma ba kwarine da ita ba yasa yayi tunanin gwara kawai ya nemeta ta bayan in yaso ya toshe hancin sa sai dai Duk yadda yaso yayi jikinsa ma yak'i bashi hadin kai dan kyankyamin Sajeeda kawai yake,wayarsa ya d'auko ya nemo lambar Rabiu dan shi ya bashi shawarar ya nemi Sajeedan dan arzikin sa hauhawa kawai zai tayi ,har garinsu yaje ya siyi katon fili dan so yake yayi wa mahaifiyar sa gini itama ta mori arzikinsa,dan tana tambayarsa ya akayi ya samu kudi,ya sharara mata karya take ta yarda ta hau zuba Masa albarka,daga gidansu ya tafi gidansu Sajeeda da alama aikin da aka yiwa iyayen Sajeeda yayi dan Koda yaje basu Masa maganar daukota ba inda ya shirga musu karya akan nan da wata uku ma zasu fita wajen yanzu an dora Sajeeda akan magani,ya nuna musu tana samun sauki, Gwaggo ce ma kamar aikin bai wani Kamata ba sai cewa take ita dai zata d'auko Sajeedan,sai Babansu Sajeedan ne yace baza'a daukota ba tunda ance tana samun sauki,da yazo tafiya ya d'auko kyautar kudi ya Basu,duk sukayi turus suka kasa karba sai ya tuna zasu iya zargin ya akayi yayi kudi haka,sai ya saki murmushi ya hau sharoro musu karya ai yanzu harkar mai yake, Gwaggo kin karbar kudin tayi,dan haka kawai taji bata yarda da shi ba amma ta kasa zargin ko Yana aikata mumunan Abu wajen samun kudin dan gani take kamar bazai iya aikata mugun abu ba,bai Kuma yi Kama da mai aikatawa ba, kafin ya tafi ya sanar musu da zai Kara auren,babban su Sajeeda ya sa albarka dan gani yake kabirun ma yayi k'ok'ari da ya zauna da Sajeeda duk tsawon lokacin nan bai Kara Aure ba, da wani ne ma sakinta zaiyi yace bazai iya zama da ita ba, Gwaggo kuwa ji tayi kamar tayi ta yiwa Sajeeda kuka zuciyarta ta sosu da auren da yace zai yi tana tsoron ya Kara auren ya juyawa Sajeeda baya tunda Sajeeda ba moruwa take ba,sai da ta kasa dannewa ta hau rokonsa akan ya rike Amana ya kwatanta adalci a tsakanin su tana nan tana yiwa Sajeeda Addu'a in Sha Allah zata warke, Kabiru kuwa ya hau rantsuwar bazai tab'a juyawa Sajeeda baya ba,Babansu Sajeedan kuwa yace masa Yana auren yasa Abu ta dawo Dan Yana ciwon kafa ne da tuni yaje ya taho da ita da dan abin kunya ne ace taje ta tare a gidan kanwarta. A haka suka yi sallama ya taho bayan Gwaggo ta bashi lodin maganguna akan ya kawowa Sajeeda tayi amfani dashi,Yana yin nisa da gidan ya wurgar da ledar. Rabiu na d'aukar wayar ya fara magana Yana "kasan na kasa nemanta abinan kwanciya tayi,tak'i mik'ewa,Rabiuu Ina Shan wahalar yin ayyukan nan ni kadai nasan kalar wahalhalun da na sha daga lokacin da na fara harkar nan zuwa yanzu kai kuwa banga alamar kana Shan wata wahala ba" "Taya Zan Sha wahala bayan Ina taka tsantsan da komai,wanan kame kamen da kake fa kana auren yarinya da zata maka biyayya fa an wuce wajen,baka da fargabar komai sai dan aikin da bazaa rasa ba" "Toh idan na aureta bata bani hadin kai ba fa ta zama mai taurin kai irin na Sajeeda"? "Sajeeda a mutanen da tazo ai,na yanzu suna da San kudi ga Ateeka nan Ina ta moreta Ina cikata da kudi,Kuma ko damuwa batayi ba Dan tana samun abinda take so,Kamar yadda nima nake samun abinda nake so,auren nan kawai zaka yi,ka samu ka ringa cika duk aikin da aka baka,itama nasan ka kasa nemanta ne Saboda halin da take ciki,Ina ta baka shawara ka kaita a cika aikin nan kak'i Ido Kabiru ya zaro Yana "Bazan iya ba Rabiu iya wanan da nayi ya Isa ba sai na karasa ta ba har ga Allah baa san raina nayi harkar nan da ita ba taurin kanta ya jawo Mata" "Toh ai gani nake idan baka karasa ta ba bazaka saki jiki ka mori kudinka ba duk tsawon lokacin nan Wai ka kasa Kara Aure wai Kar aga ka mata wulakanci,da nine da tuni nayi biyu ma,nasan banda an rufe mata baki da tana magana zaka iya zuwa kace min zaka fita a kungiya dan naga kamar tsoron ta kake" "Bazaka Gane ba Rabiu Sajeeda tamun hallaci a rayuwa ta kaunaceni shi yasa nake jin ban kyauta mata ba amma zan tura gidansu Barakan sati biyu kawai zaa saka dan ko ba'a Sakani aiki ba yanzu ji nake idan banyi ta bayan nan ba Zan iya zaucewa na siye Iyayenta da kudi sosai,har sun kori saurayinta,duk da naga alamar ba Sona take ba Iyayenta ke tilasta Mata Ina sakar musu kudi nasan an wuce wajen. "Kudi ai sunyi a rayuwa abokina kayi abinda ranka ke so ko jarirya ka nuna kana indai kana da kudi,da gudu zaa baka,yanzu abinda za'ayi sai ka nemi wata a titi kayi aikin kafin kayi auren" Hira suka Kara tab'awa kad'an kafin suyi sallama Kabiru ya kwanta Yana tunanin yadda zai barje baraka idan har ya aureta,dan yarinya ce mai tarbiya dan ko gwada rike hannun ta bai tab'a ba dan babu ma fuska hakan ya Kara kwadaita masa da san ya aureta ya ringa yiwa Iyayenta ruwan kudi,da yake mabukata ne da hannu biyu Suka rike shi, mahaifin Barakan ma idan zai gaishe shi sai ya rusuna,ba Kuma komai ya jawo haka ba saboda Yana da kudine. Sajeeda Ba abinda na saka a gaba yanzu sama da Addu'a dan tunda bakina ya daina yankewa da addua nake Jin dadin jikina,babbar matsalata yanzu Yaya Abu ce da naga ta karfin tuwo take so ta kasheni,yanzu bata tilasta min naci abinci bama ta kawomin,dan sai dai naji muryarta daga Palo,sai dai idan Yesmeen ta faki idonta ta kawo min naci. Bansani ba ko canza salo tayi ni dai addua kawai nake Allah ya kareni daga sharrrinta. Ina nan a kwance wajen sha biyu na Rana sai ga Abban Nusrah ya shigo yana washe baki,hannunsa rik'e da waya,yana "Ma Sha Allah na shigo d'akin sai dai kasan ba magana take ba,bani Nusrah"? Muryar mijin Nusrah da naji yasa na baza kunnena Ina jin Mai suke cewa,barka barka da naji Abban Nusrah nayi Yasa na gane Nusrah haihuwa tayi,tuni hawaye ya hau zubo min na faranciki dan ban taba kawowa Ina rayye zata haihu ba,tana yawan Kira ta layin Abban Nusrah da sai ya shigo zai fada min ta Kira wani zubin idan ta matsa Masa sai ya kawo wayar ya saka a handsfree,haka zatayi ta magana ita kadai tana min kuka da Addu'ar samun sauki,Ina Umman take Abba dan Allah kasa tayi motsi naji ana yin suna Zan taho"? "Ai kema kinsan ba iya motsin za tayi ba amma bari naga ko zatayi" Ya matso da wayar bakina "hawaye na zubo min na fara gurnani dan ta jini,bani da bakin magana Amma Addu'a nake akan Allah ya bata lafiyar shayarwa,cikin rawar murya ta fara magana tana "Umma Allah ya baki lafiya kina raina cikin nan ne dama ya hanani zuwa washegarin suna zanzo,in Sha Allah akwai wayanda na saka suke miki addua anan umma dan Kamar larurarki bata asibiti bace Unma Sunan ki zaa saka wa jaririya zaa ringa kiranta da ummi" Rabon da nayi murmushi Ina ga tun kafin Abban Nusrah ya kashemin rayuwa,maganar Nusrah yasa na saki murmushi na fara gurnani,Abban Nusrah ya d'auke wayar daga wajen bakina yana "Yau kinsa Umman ki murmushi rabon da naga fuskarta haka har na manta" "Allah Abba naji dadi, in Sha Allah umma zata samu lafiya kullum sai nayi mafarki ta warke" "Zata warke ne ai Ina nan Ina nema mata magani,Gobe Zan saka mamanki ta taho ta zauna dake in yaso kwa dawo tare yanzu ki fadamin Abubuwan da kike bukata sai na turo Miki kudi ki siya,karki sake ki dorawa mijinki nauyin komai,a yanzu da nake dashi so nake na nuna Miki gatan da ban samu na yi miki ba a lokacin aurenki,Zan kashe abinda yayi daga Dubu dari zuwa miliyan daya in sha Allah" "Abba miliyan daya fa kace"? Murmushin ya saki Yana "Nusrah Abbanki yayi kudi,yanzu harkar Mai da nake na shigo min da kudi,Su Saifullahi ma zasu zo hutu wata mai kamawa Ina nan na siya musu mota iri daya" Kallon Abban Nusrah kawai nake Ina mamakin yadda yake lissafa jin dadi da Haram,daga yadda Naga muryar Nusrah yayi kasa nasan itama mamakin arzikin nasa take,dan shi kadai ya cigaba da magana Yana zai tura mata Yaya Abu,zai Kira can Malumfashi yasa Yan uwansa suje Mata,Yana jira yanzu nan ta turo acct din ta zai saka Mata Dubu dari biyar ta Kuma turo na mijinta. Nusrah kuwa sai cewa take ita bata bukatar komai ya bar shi,yadda take magana ma da alamar a rude take,sai da ya daka Mata tsawa akan ta turo masa acct dinta yanzu Nan kafin ransa ya b'aci ya kashe wayar Yana k'ok'arin magana aka turo k'ofar d'akin,kafin ma ta karasa shigowa kamshin turarenta ya fara iso Mana,nasan ba kowa bace sai Yaya Abu. Ta saka Riga da skirt gotai gotai da ita ya matse ta ko kunya bata ji sai uban tumbinta da ta matse kamar mai ciki,daidai da tafiyar ma cikin rangwada take ta canza murya Abban Nusrah da a yanzu na lura ya fara rainata yace "aa hajiya Abu wanan kwalliya haka ko dai kinyi sabon bazawari ne"? Sai tayi wani farr da Ido a daidai lokacin ta karaso gefen gadon ta zauna tana "Wane irin bazawari ana zaune kalau kawai dai nayi kwalliya ne dan naji dadin jikina Dan a rayuwata bana San kazanta" Dan ta karfin tuwo take so ma ya daina shigowa wajen Sajeedan ya ringa ganin kazantar ta ita Kuma kwalliya da take dauka ya ringa ganin tsaftar ta,Dadi kamar ya kasheta da taga Yana satar kallon ta Tunda ta zauna na lura Abban Nusrah na Kare Mata kallo kasa kasa,dan ba lafiyayyen mijin da zai ga yadda ta bulbula turare ta matse bai ji ya harba ba, Kallon su kawai nake Ina Jin dama Ina da bakin magana da yau Yaya Abu taji magana a bakina da Abban Nusrah na tona masa asiri, Maganar Abban Nusrah ya katse min tunanin da nake Yana "Gobe idan Allah ya kaimu idan ba damuwa dan Allah zaki je wa Nusrah ki dan zauna da ita har ayi suna Kinga ya Kamata ace akwai babba a wajenta,duk da zan buga waya su harira suje Suma,sai kiyi min list din Abubuwan da ya Kamata a siya a Kai,dan so nake ki tafar Mata da gara" Tuni Yaya Abu ta dan canja fuska dan ko kad'an ma bata so tayi nisa da gidan,dan bata san ma abinda zai nesanta ta da katon gida da shi kansa kabirun Cikin yak'e ta fara magana tana "Toh idan na tafi wa zai kula da ita Sajeedar kasan fa Yesmeen ba gani take ba" "Karki damu zan ringa kula da ita har ki dawo zan dan fita kafin na dawo sai ki rubuta list din Abubuwan da zaa siya a Kai" "Toh mai zai hana mu fita tare kawai ba sai a sisiyo Abubuwan da ake bukata ba" "Kuma fa kin kawo shawara bari na shirya toh" Duk da ido nake binsu, Abban Nusrah yayi waje,Yaya Abu ta bi shi a baya tana rangwada. Ina Jin motsin su a Palo,har fitar su basu dade da fita ba sai ga Yesmeen ta shigo d'akin,ita ta bani abincin karyawa ta gyarani kamar yadda ta saba,sai da ta gama ta zauna a gefena tana "Umma Ina so mu gudu,bansan ya zanyi wajen daukarki ba tunda ba iya tafiya kike ba,so nake mama tana barin gidanan gobe idan shima Abba ya fita sai mu gudu,toh bansan yadda zanyi ba Sam bamu ji motsin komai ba sai ji Muka Yi an turo k'ofar ni da ita muka waiga da sauri....... ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 55-60* Wani irin ajiyar zuciya na saki a lokacin da naga Hamza ne,ya dawo daga makaranta Kuma lokacin tashin su bai yi ba, Yesmeen kawai yake kallo cikin tsananin mamaki,na maida kallona wajen Yesmeen data rude ta rasa yadda za tayi dan ya riga da ya ganta,duk da Hamza yarone sai naji dama ta fada masa halin da muke ciki,tunda Hamza nada zurfin tunani, kila shi ya iya sanin hanyar da zai bi mu gudu daga gidan,a daidai lokacin da ya karaso wajen mu Yana "Aunty Yesmeen dama kina gani"? "Ina gani Hamza Dan Allah karka fadawa kowa Ina gani kanina zan fada maka dalilin da yasa nayi karyar makanta,mai ya dawo da Kai gida yanzu bayan lokacin tashin ku bai yi ba Ina Annur"? "Aunty Yesmeen Mai yasa toh bakya so a San kina gani" Gurnani na fara yi Ina kallon yesmeen so nake ta fadawa Hamza gaskiya ta fito ta fada Masa halin da muke ciki tunda da waya a hannun sa kila ya Kira min Gwaggo a waya ya fada mata ta kawo min agaji,amma Yesmeen ta k'i fada Masa ta hau magiyar ya rufa Mata asiri Kar ya nunawa kowa tana gani tayi alkawari zata fada Masa,Hamza da yace mantuwa yayi na Assignment din da aka hada mi shi na Yan ajinsu dan shine monitor school bus ya kawo shi dan ya d'auka dan yau zasu yi presenting shi yasa ya dawo,daga haka ya fice daga d'akin. Hawaye kawai nake Ina kallon yesmeen,Yesmeen tana ganin k'ok'ari take ta taimaka min Wanda ita bata san rashin fadawa kowa da tsoron da ta saka a ranta zai kai ga Yaya Abu ta samu cikar burinta akaina ko shi Abban Nusrah ya karasani,tunda ya fara tunanin nemana ta baya,haka ta tsaya min surutun idan Yaya abu tayi tafiya zata faki idon driver ta fita ta samo mota yazo ya d'auke mu. Addu'oi da ta saba yimin tayi min ta tofa a ruwa sauran ta shafa min a jikina,haka ta zauna a d'akin har sai da taji motsin bud'e gate tayi sauri ta fice daga d'akin. Kabiru Koda Suka fita a gaban mota Yaya Abu ta kame,ta dora mayafin ta akan kafadarta bai kawo komai ba yaja motar suka dau hanya wani katon super market,sai k'ok'ari yake wajen danne zuciyarsa daga kallon Yaya Abu da yaga tana ta wani musketa musketa ga kamshin ta da ya cika motar,tuni zuciyarsa ta fara Masa sake saken da yake k'ok'arin yakicewa daga zuciyarsa da karfi, magana da tayi cikin murya kasa kasa yasa ya waiga Yana kallon ta "Yanzu idan na tafi gobe wa zai cigaba da maka girki"? Murmushi ya saki yana "hajiya Abu kenan ai bani da matsalar abinci dan zan iya siyo mana muci,ko na yiwa baraka magana ta ringa dafa min har ku dawo,banda haihuwa nan da akayi ma da sati na sama Zan tura gidan su Barakan dan gaskiya zamana haka bazai tab'a yuwa ba" "Wai har yanzu zancen auren naka na nan"? Yaya Abu tace tana jin bacin ran ambatar Barakan da yayi,wai duk kwalliya nan da take yi take Masa signa ya kasa ganewa,ko dan Yana ganin ita yayar Sajeeda ce shi yasa yaki ganewa Gashi yau taga alamar ta burgeshi tunda Yana ta satar kallon ta, mik'a ta farayi tana hamma ta gantsaro kirjinta tana "Ni sai nake ganin kamar da ka dan jinkirta da zancen auren mu ga abinda Allah zaiyi" Kabiru tuni yaji tana neman hargitsa shi,da mikar da tayi,tuna yayar Sajeeda ce ita yasa ya kau da Kansa daga kallon ta yana "Tom idan ban auren ba haka Zan zauna,ai a haka ma nayi k'ok'ari, ban ga alamar Sajeeda zata samu sauki kusa ba Auren kawai Zan yi saboda Kar na fada hallaka ko da naje gida ai na fadawa su baba Zan yi auren duk sun saka min albarka itama Sajeedan duk da bata iya magana nasan ta amince da nayi auren saboda larurar ta,Baraka yarinya ce mai tarbiya in Sha Allah bazan samu matsala da ita ba zata rik'e su Annur da amana. Yaya Abu daina gane Mai yake cewa tayi dan hankalin ta yayi mumunan tashi,tana ji tana gani,duk burin da take ci da mafarkin da take da ta aure shi ta mallaki arziki Mai yawa zai tashi a banza,ba ranar banzan da bata yi mafarki ta zama matar gidan,tana abinda ranta ke so ba,idan har ta bari yayi auren nan,ba yadda za'ayi ya tab'a aurenta,Kuma kila karshen zamanta a gidan ya zo,dan zaa iya cewa ta dawo da Sajeeda gida taje ta cigaba da kula da ita,da a ce ta samu cikar burinta da yanzu anyi sadakar bakwai din Sajeeda,kila kafin tayi arbain ta samu Kan kabirun yace zai aureta, zama bai ganta ba tun kafin Kabiru ya Kai ga turawa gidansu yarinya da yake cewa zai aura ,har suka iso super market din Kabiru yayi ta jidar kaya haka tayi ta zuba tunani,har sai da Kabirun ya tambayeta lafiyar ta kuwa tace masa ji tayi zazzabi na neman rufeta,ya Mata sannu Yana bari ya karasa siyayyan ya maidata gida. Koda suka koma gida d'akin ta ta shige tana tunanin yadda zata yi. Ya zama dole tayi Abu da gaggawa bata san wane irin taurin kai ne da Sajeeda ba,bata ga marabarta ma da mataciya ba tunda komai yi mata ake, arzikin nan itace ya Kamata ace ta samu,tunda Sajeedan tazo gangara gwara kawai ta rage mata wanan wahalar a kwantar a tayar din,tunda ta daina yarda taci abincin shaketa kawai zata yi har sai ta daina numfashi karyar ma rashin lafiya zata yi yadda bazata wani jewa Nusrah ba ko da Wasa bata San nisa da gidan. Kabiru Kuwa tana shigewa ya bita da kallo har ta shige, ya rasa tunanin da ya Kamata ma yayi akan Yaya Abun yadda take shishige Masa da Masa shagwaba har mamaki yake,ko jiya da safe haka ta hawo sama da sleeping dress,ko mantawa take ita yayar Sajeeda ce,yau da ace basu hada jini da Sajeeda ba ai da ya samu nama. Kiran da Rabiu ya Masa ya tuna Masa aikin da ke gabansa, kwana biyu kacal ya rage Masa,sai yaji dama Yaya Abu ba yayar Sajeeda bace da ba abinda zai hana ya nemeta,Sajeeda kuma da zai nema asirin sa a rufe da sai yadda yayi da ita jikinsa Kuma yak'i bashi hadin kai, wanka ya sake Yi ya fice dan ya nemo wacce zata biya Masa bukatar sa Yaya Abu kuwa karfe shidda na yamma ta fito daga daki,ta dora girki,dan bata da burin daya wuce yau dinan ta samu cikar burinta,idan har ta sake bawa Sajeeda abinci bata ci ba ba abinda zai hana ta danne Kan Sajeeda da pillo. Tana gama girkin ta zuba na Sajeeda ta saka maganin ta ajiye a gefe,ta fito daga kitchen din tayi wanka ta caba ado dan so take ta karfin tuwo ta jawo hankalin Kabiru kanta,sai da aka iddar da Sallah isha ta fito daga d'akin tasan Kabiru tunda ya sake fita bai dawo ba,gwara kawai yanzu tayi abinda za tayi kafin ya dawo din,tana Shiga kitchen ta hau kwallawa Hamza Kira da take jiyo maganar su a d'akin Sajeeda,dan so take su bar d'akin ta samu ta bawa Sajeeda abincin. Hamza na zuwa ta bashi abincinsa tana su wuce suje suci abincin su. Hamza na karba ya koma d'akin Sajeeda. Ita Kuma Yaya Abu ta fito da abincin Yesmeen dan ta tsani taga ta fito daga dakinta tana bin bango,ba karamin Haushin Yesmeen take ji ba dan wani zubin sai taga kamar ma tana gani,a yau ne kawai ta gama girkin bata shigo kitchen neman wani Abu ba,amma indai tana girki sai ta shigo,a hankali ta turo k'ofar sai taga Yesmeen ta saki littafin hannun ta da sauri ta mai da idonta sama,Yaya Abu ta saki baki tana kallon ta dan sai taga kamar karatu ta shigo taga tana yi" Ba dai Yesmeen tana gani ta musu karyar bata gani ba,ta nufi wajen da Yesmeen din da kanta ke sama tana kalle kalle tana zuwa gabanta ta d'auki littafin taga littafin addu'oi ne daga dukkan alamu Yesmeen karya take yi musu tana gani idan bata gani taya zata dauki littafi tana karantawa,yesmen kuwa da jikinta ke rawa tana zuba Addu'a a zuciyarta Wayance wa tayi tana waye nan"? "Nice nan ke da bakya gani ya akayi kike karatu"? "Kafin na daina gani na Saba da karanta addu'oi mama shi yasa duk da bana gani,nakan d'auko na ringa shafa kowane shafi,sai naji kamar Ina gani" Gyada Kai Yaya Abu tayi tana ba shakka toh ga abincin ki nan sai kici" "Nagode mama" Yaya Abu wani irin kallo ta zuba mata kafin tayi hanyar waje,ta bar k'ofar d'akin Yesmeen din a bud'e tana ayyana irin dukan da za tayiwa Yesmeen idan ta gano tana gani kitchen ta koma ta d'auko ragowar maganin da ta zubawa Sajeeda ta fito ta koma d'akin Yesmeen cikin sand'a ta zubawa Yesmeen ido da idonta ke kallon sama har lokacin tana zaune a yadda ta barta abincin ta na nan a gabanta,sai shafa littafin addu'oi take tana miis mis da baki. A hankali ta tsugunna a gaban Yesmeen ta barbada maganin a cikin abincin,tana cigaba da kallon Yesmeen idan har Yesmeen tak'i cin abincin nan tasan tana gani idan kuwa taci tasan dagaske bata gani,dan ko kad'an bata yi motsin da Yesmeen zata san ta shigo ba ta koma gefe daya tana kallon yesmeen da har lokacin take ta shafa littafin,Yaya Abu kuwa tuni ta fara tunanin karya Yesmeen take tana gani,tayi gyaran murya tana "Kici abincin ki Mana sai ya hucce" Yesmeen duk abinda Yaya Abu take yi tana kallonta da ace Yaya Abu zata Mata kallon tsaf zata ga yadda jikinta ke balain rawa har tana hada gumi,da dukan alamu Yaya Abu so take ta kasheta itama dan tana kallon sama ne kawai amma tana kallon sadda ta zuba mata abu a cikin abinci,da kulle k'ofar d'akinta take Yi,Yaya Abu ya kafa Mata dokan ta daina kullewa dan ta tsani tazo ta ringa kwankwasawa, ta riga tasan Yaya Abu so take ta gano ko tana gani ko bata gani,a yanzu indai tak'i cin abincin nan zata gano tana gani,karshen ta idan Kabiru ya dawo aka fada Masa tana gani,a yau ya aikata lahira ba Mai iya kwaceta dan itama Yaya Abu ba karamin tsanarta tayi ba,da hankalin ta ba yadda zata ci abinda zai cutar da ita,a yau dai asirinta zai tonu dan bazata ci abincin ba, zata nunawa Yaya Abu tana gani,maganar Yaya Abu ya katse mata tunanin da take da tace taci abincin Mana Kar ya sallamce,duk Shirin da take yi na su gudu da Sajeeda idan har Yaya Abu ta tafi wajen Yesmeen gobe ya tashi a banza tsawan da ta daka Mata da "Kici abincn nan nace kuut a lailai yarinya nan ta dauka dunkulallen kai ne dani, har na shigo d'akin nan naganki da littafi kice min bakya gani,ci abincin nan nace" Yesmeen so take ta saukar da kanta ta kalli Yaya Abu tace tana gani,ta fada Mata dalilin da yasa tayi karyar makanta,indai da zuciya a kirjinta ai dole ta tausayawa Sajeeda da ita kanta,sai dai a madadin ta saukar da kanta sai ta hau lalubar abincin ta d'auko cokalin ta debo abincin duk bisa umarnin zuciyarta dan Yaya Abu na gabanta a tsaye ta kame kugu da alama kiris take jira ta rufeta da duka,tana bude bakinta Yaya Abu ta tunkude hannunta ta d'auke abincin dan tasan indai tana gani tasan bazata tab'a yarda taci ba,tana ficewa Yesmeen ta kifa tayi sujada tana godewa Allah Dan Allah ne ya rufa Mata asiri ya kareta,yanzu ba iya Kabiru ne abin tsoro ba har Yaya Abun bata tab'a tunanin zata tunkuda hannun ta ba ta dauka zata barta taci abincin ba abinda zai zaunar da ita a gidanan da Sajeeda Yaya Abu na tafiya gobe taga Kabiru ma ya fita zata Nemo Mai taimaka Mata su gudu,ta koma ta zauna tana Jin yadda kirjinta ke bugun uku uku,yau dai ta tsallake rijiya da baya. Tana dagowa daga sujada ta koma ta zauna a daidai lokacin da Yaya Abu ta sake dawowa da wani plate din ta dire a gabanta tana "Ga wani abincin kici wancan da na d'auke abu ne ya fada a ciki. Daga haka ta kullo rufo dakin Yesmeen ta koma kitchen ta d'auko abincin Sajeeda,a yanzu ta tabbatar wa kanta da yesmen bata gani,ba yadda zaayi ta kashe Yesmeen,dan bata ga amfanin kau da ita ba za Kuma a gano idan suka tafi lokaci guda da Sajeeda dama gwaji take so tayi ta Kuma ga Yesmeen din ba gani take ba. Sajeeda Hawaye kawai ke zubo min da naga Hamza Wai shi ya kaini bandaki ya gyarani,ya canza zanin gadon da na b'ata ko kyankyamina banga yayi ba ballantana ya toshe hancinsa. A fadar sa ma a d'akina zai kwana dan sunyi hutun makaranta,ina Jin lokacin da Yaya Abu ta kwalla masa Kira ya fita ba jimawa ya dawo da farantin abinci a hannun sa dama tare suke ci da Annur,shinkafa da taliya ne da miya,ya hau tsakiyar gadon ya juya abincin ya kalli Annur Yana yazo suci,haka Hamza ya ringa ci Yana bani a baki, Kamar yasan wani zubin da yunwa nake kwana dan Yaya Abu yanzu ba bani abincin take ba, Yesmeen Kuma ba ta iya zuwa ta bani dan Yaya Abu sai ta Kai Sha biyu a zaune a Palo tana kallo,a haka yayi ta bani har sai da na d'auke kaina ya bani ruwa na sha,yaje gaban mudubi ya kwaso magunguna na da ni nasan ba aikin da suke min amma ba bakin da zan hana a ringa bani,haka na Sha ya maida ledar gaban mudubi ya dawo ya zauna,Annur kuwa suna Gama cin abinci ya ringa buga game a tab din da Abban Nusrah ya siya musu,shi kadai ne banga Abban Nusrah ya siyawa waya ba,wayar Yesmeen ma da ya kwace Ina ganin dan Yasan tasan sirrinsa ne Amma sai cewa yayi wayar bata da amfani a wajenta tunda ba gani take ba,Hamza Kuma ya d'auko wayarsa ya ringa daddanawa,duk da ido nake bin su iya su da nake gani wallahi Dadi nake ji a raina,haka nake kwana ni daya Kamar mayya ba Mai kula dani,dama su barmin su su ringa kwana a d'akina nasan ko Yaya nayi gurnani Hamza zai tashi kila ya gane Ina bukatar wani abun ne,Yesmeen ma Yaya Abu ce ta koreta a ranar da ta shigo d'akin da dafa bango akan zata na kwana dani, Yaya Abu ta koreta akan me zata kwana ita da ba gani take ba ba Kuma wani abu za ta iya min ba. Shigowar Yaya Abu ya katse min tunanin da nake na juya Ina kallonta,tana ganin su Annur ta hade rai tana "Uban me kuke nema a d'akin nan"? "Ba komai dama munzo mu zauna da umma ne saboda ita kadai ce yau ma anan zamu kwana dan umma na bukatar kulawa tunda ba mai kulawa da ita daddare" "Toh wanan ne baku Isa ba,bazaku kwana anan din ba,kaji min yaro da iyayi waye yace maka baa kulawa da ita maza maza tashi ku tafi dakinku zan bata abinci" "Ai taci abincin tare muka ci abincin da ita dan Allah mama ki barmu mu kwana Yaya Saifullahi ma dazu da muka yi waya dashi cewa yayi mu ringa kwana da ita" "Toh bazaka kwana ba nace so kake kace bana iya kula da ita har wani waya ake bugo ma ace ka kula da ita dalla tashi ku ficemin daga d'aki" Annur da sauri ya dauki tab dinsa yayi waje,Hamza kuwa baa San ransa ba ya mik'e Yana kallona yayi waje. Na hau zubar da hawaye kila ma kallon karshe Muka yiwa juna dan yau nasan Yaya Abu shigowa tayi ta kasheni,dan rabon da Kuma ta kawo min abinci na manta tunda ta kawo abinci har tana koran yayana da suka ce Mata naci abinci ta dage akan su fita. Ido na zubawa yayata da muke uwa daya uba daya tare muka taso duk da hallayenmu ba daya ba,amma har nayi aure ba karamin girmamata nake ba,ko da Wasa ban taba rainata ba,duk da nasan abubuwa da take min marasa kyau haka nake shanyewa amma yau itace ke san kasheni akan dukiya. Tana ajiye abincin muka hada ido da ita,yadda nake kallonta yasa itama ta zuba min ido tana "Wanan kallon fa Sajeeda hakuri zakiyi haka Allah ya kaddara miki ke ba Mai nisan kwana bace karki wahalar dani ki bud'e bakinki na baki abinci kici" Kau da kaina nayi da ta kawo abincin bakina,nasan bana iya motsi amma sai na gwada daga hannuna da ta sake kawo cokalin bakina sai na tunkude cokalin,na zubawa hannuna da na tunkuda cokalin da Ido Ina mamakin yadda aka yi har na iya daga hannuna dan hannun a shanye yake bana iya dagawa,itama da alama mamaki ne ya rufeta da ta ga abinda nayi,dan har mik'ewa tayi taja da baya ni kuwa na lumshe idona Ina yiwa Ar Raheem godiya Wai yau nice da motsa hannuna na yarda addua bata faduwa kasa a banza tunda har na iya motsa hannuna watarana zan iya bud'e baki nayi magana, kabara kawai nake a raina Ita kuwa Yaya Abu da ta balain girgiza da ganin na motsa hannuna ta tako gefena ta daga hannuna tana "Daga hannun ki naga kinyi fa har Kika ture abincin da na baki?a lailai kice tafiya da magana ya rage Miki shikenan kin warke tab" Ta ja da baya ta dauki abincinta tayi waje da sauri wato ba haka ta so ba Yaya Abu dai ta karfin tuwo take so taga ta kasheni,Raina dai a hannun Allah yake,tunda har na iya motsa hannuna a goben nan idan Hamza ya shigo Zan karbi wayarsa na Masa rubutu Addu'ar da nake Allah yasa Kar Yaya Abu ko Kabiru su cutar dani kafin gari ya waye. Tuni na maida idona na rufe na ringa yiwa Annabi sallati Ina Jan istigifari,Ina Jin muryar Yaya Abu da Abban Nusrah a Palo,ya nuna Yana so ya shigo ya dubani,tace masa Kar ya tasheni bacci nake. Kabiru Hankalin sa a tashe ya dawo gida dan Mata biyu daya samu duk basu yarda ya nemesu ta baya ba,duk da lodin kudin da ya basu, haka suka dage idan har ba ta gaba zaiyi va bazasu iya ba,dayar ma arniya ce ya dauka zata yarda sai gashi ita mari ma ta waska Mai daya fara nemo bayanta da jikinsa ta sosoka mai zagi,ta saka kayanta ta fice. Koda ya Kira Rabiu ya sanar Masa sai ce Masa yayi ai dole yayi aikin nan yau,idan ba haka ba zaa bashi Wanda yafi wanan,abinda zai yi ya koma wajen Sajeedan kawai idan bai yu ba ya nemi Yesmeen kawai tunda ba ta gani,inyaso ya toshe mata baki. Da wanan shawarar ya dawo gida,yana dawowa yaga Yaya Abu ta hakimce a Palo taci kwalliya tuni yaji yayi wani irin harbawa ya fara Jin inama Yana da yadda zai yi ya nemeta ta baya,da yaji dadi. Da faraa ta tarbe shi ta kawo Masa abincin sa ta ringa jansa da hira, shi kuwa sai cije lebbe yake dan ji yake kamar ya jawota,dan wajen zuba Masa abinci ma sai da ta goga Masa kirjinta,haka ya matse Yana Gama cin abinci ya haye sama,dan in ya cigaba da zama zai iya aikata abun kunya. Allah Allah yake daya tayi ya fara zuwa d'akin Sajeedan,dan har wani magani ya siyo yadda ko jikinsa yaki mik'ewa indai ya sha sai ta mik'e ta k'arfi da yaji. Yesmeen Sha daya da rabi na dare ta fito daga dakinta cikin sand'a ta nufi d'akin Sajeeda a hankali ta tura k'ofar ta maida ta rufe. Sajeeda dake kwance tayi saurin bud'e idonta ganin itace yasa ta saki ajiyar zuciya. Yesmeen na zuwa tayi kasa da murya tana "Umma ko dai guduwa zamu yi yanzu tunda duk sunyi bacci mai gadi ma na leka shi naga yana bacci,mu gudu kawai umma yanzu ma mama so take ta kasheni" Kai Sajeeda ta ringa girgiza Mata dan tasan ba yadda za'a su iya guduwa Mai gadi kawai na iya tona musu Asiri,sai ta daga hannunta Yesmeen tabi hannun da kallo tana gwallo idonta waje cikin Farin ciki,ta wawuro hannunta tana "Umma Kinga hannunki na motsi Zaki iya dagawa alhamdulillah umma yanzu magana ya rage miki alhamdulillah umma adduar da muke yi ne" Yesmeen tuni ta manta da abinda ya kawota d'akin saboda murna ta d'auko kofi a gaban mudubi na tana bari ta Kara tofa min Addu'a a ruwa ta shafamin. Ta zauna daga kasan gadona ta hau tofi,ni kuwa sai murmushi nake dan bakinta yak'i rufuwa saboda murnar da take da na motsa hannuna. Motsin da muka jiyo daga waje yasa ni da ita muka waro ido, sai muka ji kamar kofata ake San bud'ewa. Yesmeen hankalinta a tashe ta ajiye kofin ta fara tunanin wajen b'uya,da yake siririya ce ita zuruf ta shige karkashin gadona a daidai lokacin da aka turo k'ofar d'akin nawa a hankali kirjina kamar ya fado a lokacin da naga Yaya Abu ce ta shigo ta maida k'ofar ta rufe a hankali ido na zuba Mata Ina kallonta kirjina sai sama da kasa yake saboda fargaba nasan ba alheri ne ya kawota d'akina ba. A gaban gadon ta tsaya tana "Wai idonki biyu Sajeeda kiyi hakuri ki yafemin na gaji da ganin ki haka a kwance tafiyar ki shi yafi Miki alheri Kuka kawai nake dan na gano so take ta kasheni na daga hannuna Ina nunata sai motsa bakina nake ita kuwa ta zagayo ta gefen gadon ta d'auki pillon da na dora kaina. Ta kawo pillon ta dora a fuskata Ihu ta saka sakamakon cafkar da Yesmeen ta kaiwa kafarta. A daidai lokacin da Kabiru ya turo k'ofar d'akin daga shi sai gajaren wando.... ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 60-65* Kabiru turus yayi Yana kallon Yaya Abu da jikinta ke balain rawa hannun ta na Kan pillow Yesmeen dake kasan gado kuwa ta janye hannun ta da sauri kirjinta sai bugun uku uku yake tana Addu'ar Allah yasa Kar Yaya Abu ta lekota ledar dake kasan gadon da ledar katifa ce ta shige ciki ta kudundune. Yaya Abu kuwa wani irin tsorone ya rufeta ta ma kasa cire hannunta daga Kan pillon da take so ta danna akan Sajeeda, tsoron ganin Kabiru da cafkar da taji anyi wa kafarta ta kasan gado ya matukar razanata. Kabiru kuwa kasa hada tunanin sa yayi gu daya Yana tunanin mai ya kawo Yaya Abu d'akin Sajeeda a daidai wanan lokacin da yake a matukar bukace kamar ya haukace dan maganin karfin maza ya kwankwade gabadaya saboda Kar ma jikinsa ya kwanta dan ta karfin tuwo yau yake so ya samu biyan bukatar sa jikinsa har wani rawa yake saboda ya matsu ya samu biyan bukatarsa jikinsa a tsaye kyam Hannun Yaya Abu da ya gani akan pillon dake fuskar Sajeeda da har lokacin bata iya d'auke hannunta ba yabi da kallo. Sajeeda kuwa ta fara sheshekar kuka dan ta gane wani ne ya shigo d'akin shi yasa Yaya Abu bata danne pillon ba hannunta dake rawa ta Kai ta cire pillon daga fuskarta,sai a lokacin Yaya Abu ta iya motsawa ta janye hannunta da sauri Kabiru da ya gama hada tunanin sa waje daya cikin tsananin mamaki ya dago hannunsa Yana nuna Yaya Abu da "Kasheta kike so kiyi"? Girgiza kai Yaya Abu ta fara yi cikin tashin hankali ta fara magana cikin inina ta ja da baya dan ji take kamar zaa Kara cafo kafarta tana "Naaa shigo ne dan na dubata Kabiru taya Zan kasheta" "Abu pillo fa Kika dora mata akan fuskarta kina k'ok'arin dannewa na shigo innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Abu kashe Sajeeda kike so kiyi"? "Yaya Abu da jikinta ke balain rawa grigiza kanta ta fara yi da sauri sai a lokacin ta gane ma a tsirara kabirun ya shigo ga gajeren wandon sa a kumbure. Gwallo ido tayi tana Kara Kare masa kallo a daidai lokacin da ya fara takowa cikin d'akin jikinsa na balain rawa da tsananin mamakin abinda yaga Yaya abu na Shirin yi dan sai yaji ma sha'awarsa na sacewa Saboda tashin hankali abinda ya shigo yaga Yaya abu nasan yi,"Abu kashe Sajeeda kike so kiyi "? Yaya abu cikin dakiya da borin kunya ta fara magana tana danne tsoron da take ciki "Kaine dai ka shigo kake san kasheta Kabiru taya Zan kashe kanwata,Kai mai ya kawo ka d'akin ta a haka yanzu a halin da Sajeeda take ciki har zaka iya nemanta? innalillahi wa Inna ilaihi rajiun yanzu so kake ka karasata saboda ka samu kayi Aure,ai ba sai ka kasheta ba Kabiru zaka iya sakinta mu tattara mu bar maka gidan,har ace a halin da Sajeeda take ciki na a kwantar a tayar zaka iya nemanta toh ta Ina ma zaka nemeta a halin nan da take ciki idan ba kasheta kake so kayi ba" Kabiru da ransa ya fara b'aci ya daka Mata wani irin tsawan wargaza masa shiri da take Shirin yi gashi duk alamomin rashin gaskiya ya bayyana a fuskarta shi ba yaro bane da zata raina Masa hankali danne pillon take so tayi a fuskar Sajeeda ya shigo "Laifine dan nazo wajen matata ko da nemanta nayi haramune karki wani wayance Abu dan da zuciya daya muke zaune dake a gidanan ban taba kawowa zaki iya aikata haka ba,Kiri Kiri naga kina san danne kanta da pillo har mai kanwarki ta miki haka da kike so ki kasheta ?dama haka kike?yanzu da ban shigo ba kasheta zakiyi kenan Mai ta Miki"? "Ni zaka yiwa sharri Wai taya Zan kashe Sajeeda gurnanin ta na jiyo Ina daga daki shine na shigo dan na dubata,ganin bata dora kanta a pillow ba yasa na daga kanta dan na dora Mata pillon sai naji an ja kafata ta kasan gado hakane yasa na saki pillon a kan fuskarta dan zaka ji ma nayi ihu lokacin da ka shigo wallahi ba kasheta na shigo nayi ba karka manta fa kanwata ce uwar mu daya uban mu daya akan me Zan kasheta"? Sajeeda Wani irin kuka ne ya kwace min da naga Abban Nusrah yayi shiru alamar karyar da ta tsara Masa yayi tasiri a zuciyarsa na fara girgiza kaina Ina nuna ta da hannu Ina "Mai na miki Yaya Abu da kike San kasheni?Mai na Miki da na cancanci haka daga wajenki?iya sanina ban taba miki komai ba,yanzu akan duniya kika zabi ki kasheni?mai na Miki kike so kiga kin rabani da numfashina"? Duk cikin gurnani nake magana Ina nuna ta da hannuna da naga kabiru ya zubawa ido cikin mamaki Yana kallo da alama bai tab'a tunanin zan iya motsa hannuna ba kirjina ciwo kawai yake min Ina kallon makiyana guda biyu Abban Nusrah shi ma shigowa yayi dan ya nemeni ta baya dan a tub'e yake daga shi sai gajeran wando,mijina uban yayana shi ya jefani a halin nan haka bai ishe sa ba sai ya Kara nemana ta baya,ya karasani daya gefen Kuma yayata da muke uwa daya uba daya da ita,ita takeso ta kasheni wai dan ta aure shi,akan ta gan shi da kudin da bata San da ya ya same shi ba kuka kawai nake Ina cigaba da nuna Yaya Abu da hannu Yaya Abu da hankalin ta ya Kara tashi da yadda taga Sajeeda na gurnani tana nunata da hannu ta matsa kusa da ita da sauri dan gani take tunda ta iya motsa hannunta kila ma bakinta ya budu tayi magana ta tona mata asiri Ta ruko hannun Sajeeda tana "Ya Isa haka Sajeeda dole kiyi kuka saboda Kinga mijin ki na neman yimin sharri daga nazo na taimaka miki,amma ba komai tunda kora da hali yake min goben nan zan tattara na bar gidan kafin wani Abu ya Sameki ace nice ni nasan wani ne ya shigo dan ya cutar dake tunda na ji an rik'e min kafa ta kasan gadonki" Fusge hannuna nayi daga rukon da tayi min Ina cigaba da gurnani, Abban Nusrah ya matso kusa da gadon ya ruko hannuna yana "Sajeeda Alhamdulillah kin fara iya motsa hannunki alamar kin fara samun sauki da kina da baki da kin fada min gaskiyar abinda Abu ta shigo yi miki dan daga yadda kike gurnani ni nasan bata da gaskiya bansan mai kika Mata take so ta kasheki ba" "Wai ya zaka ce Ina so na kashe Sajeeda ne?akan me zan kasheta,ka fito kace ka gaji da zamana a gidanka ba sai ka hada damin sharri ba dan wani ne ya shigo yake san cutar da ita ka Kuma leka kasan gadon kagani dan wallahi an ja kafata bari na leka kagani" Kabiru kallonta kawai yake a lokacin da ta fara k'ok'arin tsugunnawa dan ta leka kasan gadon. Yesmeen hankalinta idan yayi Dubu sai da ya tashi da taji abinda Yaya Abu tace d'auke numfashinta tayi ta cire hannunta dake cikin ledar da ta nannade jikinta dashi a hankali,ta mik'a hannun Yaya Abu na lekawa ta kwasheta da mari, Yaya Abu ta saki ihu tayi waje da balain gudu. Kabiru kuwa ya mik'e tsaye da sauri ya ja da baya Yana kallon kasan gadon dan yaji karar saukar Marin. Tabbas da mutum a kasan gadon dan kamar motsi ma yake ji a kasan gadon. Har lokacin ihu Abu ke tsallawa tana Aljanine a kasan gadon Kabiru kuwa da shi ma jikinsa ya fara rawa ya fara neman abunda zai haska kasan gadon da kuma sandar da zai bugawa koma waye ganin bai ga komai a d'akin ba yasa yayi kasa da murya Yana "Sajeeda da gaskiya Abu akwai mutum a kasan gadon nan bari na dauko wayata na haska na d'auko sanda ta watakila barawone Ina zuwa"? Yayi hanyar waje da sauri,Yesmeen kuwa ta fito daga kasan gadon da ledar a nannade a jikinta ta shige zif din Sajeeda cikin zafin nama tana hada wani irin gumi,k'yarma kawai take saboda tsoro. Kabiru na fita ya ci Karo da yaya Abu da ta dafe kumatunta tana cigaba da ihun "ka leka kagani Kabiru wallahi akwai mutum ko aljan a kasan gadon,motsin da najiyo daga d'akina yasa ni fitowa dan na dubata wallahi ka leka kagani" "Shhhh to ki bar ihu mana haka Ina zuwa" Ya haye sama da sauri ba jimawa ya sauko da wayarsa da ya Kunna tocilan daya hannun sa rik'e da sandar labule yayi d'akin Sajeedan a hankali Yaya Abu da jinta bai dawo sosai ba tabi bayansa itama. Nesa da gadon ya tsugunna ya hau haska gadon sai dai bai ga alamar komai ba. Yaya Abu kuwa ta gwallo ido tana "baka ga komai ba"? Kabiru bai kulata ba ya cigaba da haskawa ganin bai ga komai ba yasa ya mik'e tsaye ya ajiye wayarsa a gaban mudubi da sandar hannun sa ya nufi Kan gadon ya d'auki Sajeeda da har lokacin take kuka ya ajiyeta a Kan 2 Seater dake cikin d'akin ya daga katifar sama. Yaya Abu dake bakin kofa ta saki ihu tana "Wallahi Aljanine ya rike min kafa ya taska min mari innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" Kabiru kuwa shi kansa sai da kansa ya daure da mamaki dan tabbas yaji karar Marin da aka yiwa Yaya Abu ta kasan gadon ya Kuma ji motsi amma sai gashi ba kowa a kasan gadon. Yadda yaga Yaya Abu na cigaba da ihu a tsorace har su Annur dake d'akin su sai da suka fito yasa yacewa Yaya abu "Dan Allah ki bar ihun nan haka Kinga dai ba kowa a kasan gadon kila Aljanine ya ga zaki yi ba daidai ba ya cafo kafarki ya waska Miki mari, daga yau Sajeeda bazata Kara kwana a d'akin nan ba sama zan maidata dan Kamar zamanta a d'akin nan hatsarine" Daga haka ya saki gadon ya nufi wajen Sajeeda da ta zaro ido tana gurnani Yaya Abu da ta mugun tsorota dan ta gama yarda Aljanine ya ja kafarta ya waska mata mari ta shige dakinta da sauri ta kulle ta zauna a gefen gado jikinta na wani irin rawa ta yarda yadda Nuratu ke da Aljannu Sajeeda ma na dashi,dan tunda ta kuduri niyyar kashe Sajeeda ta daina cin abincinta idan har ba Aljannun ta ne suka fada mata ta saka magani a abincin ba ba yadda za'ayi tak'i ci,yau da ta so amfani da pillo Kuma Aljanin ya ruko mata kafa, tsoronta ma kar Aljanin ya biyota daki ya kasheta tunda ya b'ace daga kasan gadon. Wani irin zabura tayi ta nufi kofarta ta bude tana kalle kalle,har zata doshi d'akin Yesmeen ta fasa dan dakin Yesmeen ma ya mata nisa nasu Annur ne a gefenta. Ta fada dakinsu da sauri ta rufo k'ofar duk suna zaune da Alama basu koma bacci ba ta haye gadonsu ta kudunduna ta rufe idonta,tabbas Sajeeda nada Aljannu babu tantama da alama burin da taci na auren Kabiru ba zai tab'a yuwa ba dan dak'yar Aljannun ta su barta ta zauna lafiya idan ta ma samu nassarar kashe Sajeedan yanzu ma sajeedar tsoron ta take ji,a kwancen da take ta tafi tunanin suna Yara lokacin da ta addabi Nuratu mahaifiyar Yesmeen da Sajeeda,ranar da ta Zo ta hada musu sharri a kan su suka cinye abincin Babansu mahaifiyar su ta zane su,a ranar Nuratu Aljanunta suka tashi ta shaketa da bango har gobe da tabon a wuyanta shi yasa Sam basa shiri da Nuratu har kowa ya Kama gabansa har Kuma suka manyanta bata manta shakar ba dan farcenta ta soka mata a wuya,kila irinsa ne da Sajeeda, tsoro ne ya Kara rufeta,ta cije lebbenta tana hararo Asarar da zatayi na rasa arzikin da ta ciwa buri,tuna yadda taga Kabiru dazu da yaje d'akin Sajeeda ya saka ta mik'ewa zaune,mamakin yadda Kabiru zai nemi Sajeeda da gabanta ke fidda ruwa kawai take,da yanzu bata je d'akin ba haka zai nemi Sajeeda kila shi ma ya kwaso cutar yazo ya zuba mata idan da ta samu nassarar kau da Sajeedar, tuni taji tsigar jikinta na tashi har yawu na taruwa a bakinta dole Kabiru yaso Kara Aure,idan har shaawa na iya sawa ya nemi Sajeeda da Babu abin mora a jikinta,haka tayi ta juye juye tana tunanin kila ma Yana can Yana neman Sajeeda tunda ya haye da ita sama,zata san yadda zata yagi rabonta kawai amma bazata tab'a iya auren Kabiru ba Koda Sajeeda ta mutu sai dai idan roba zai ringa sawa. Yesmeen a hankali ta fito daga sip din ta jike da gumi Kamar an watsa mata ruwa,har yanzu jikinta bai dainawa rawa ba,dan ta hararo kalar shaka da dukan da zata Sha a wajen Yaya Abu da Kabiru ya ganta a kasan gadon,ita kanta bata san yadda tunanin wanka mata mari yazo Mata zuciya ba,cikin sand'a ta fito daga d'akin dan ba motsin da take ji,ta kalli matattakalr bene tana tunanin halin da Sajeeda ke ciki, hankalin ta ya tashi da sama da Kabiru ya maida Sajeeda dole tasan yadda zasu gudu a kurkusa,a yanzu ma so take ta samu wayar Hamza tunda shi yasan tana gani ta Kira Nusrah a waya ta fada mata halin da ake ciki,ko ta Kira Gwaggo idan har basu samu guduwa ba dan yau da gobe idan asirinta na rufuwa na karyar makanta watarana dole asirinta ya tonu,yau ma Allah ne ya tsallakar da ita. Har zata haye sama ta tuna hatsarin da ke cikin hawa saman, Kabiru na iya Kamata. Haka ta koma d'akinta,ta watsa ruwa ta daura alwala mai kyau,ta saka wani sabon doguwar rigarta da wata kanwar mahaifin ta ta taba Aiko Mata tsaraba tana balain san rigar shi yasa ta kasa sawa. Bayan ta saka ta d'auko wankakken hijabinta na islamiya da yaje mata har kasa ta zura ta hau kan sallaya. Sajeeda Ina ji Ina gani Abban Nusrah ya hau dani sama sallati kawai nake a zuciyata Ina rokon Allah akan ya kareni daga sharrrinsa sai da hannuna ya fara motsi,inaso na tonawa Abban Nusrah asiri ta hanyar rubutu a waya sai gashi ta karfin tuwo yake so ya nemeni ta baya wallahi ko makiyina bana Masa fatan ya Shiga irin halin da na Shiga. Wani daki ya shigar Dani da bansani ba ko dakinsa ne tunda ban taba Hawa saman ba ya kwantar dani har lokacin jikinsa a tsaye yake. Hawaye kawai nake Ina girgiza kaina gurnani da Ina ga ya zame Masa sabo na fara yi. Ya zauna a gefena yana "Yi hakuri Sajeeda ban taba tunanin akwai abinda zai iya cutar dake ba zamanki a d'akin kasa ba amma yanzu ki kwantar da hankalin ki kina kusa dani, ko Yaya Abu bazan Kara yarda tazo kusa dake ba,dan banji na yarda ba kasheki taso yi ba tunda da idona naganta tana san danne pillon dake fuskarki,idan ma na samu nayi auren,sawa zanyi kawai ta tafi nima sai nafi sakewa,Kinga yanzu kin fara iya motsa hannun ki,gaba gaba in Sha Allah magana zakiyi Sajeeda Kinga halin da nake ciki" Ya rike hannuna ya Kai jikinsa da naga Yana Motsi shi kadai yayi kasa da murya Yana "ki taimaka ki sama min nutsuwa" Kaina na fara girgiza Masa hawaye na zubomin. Ya mik'e Yana nayi hakuri ya daukeni ya kaini bandaki ya sake wankeni kamar yadda yayi jiya ya kwantar dani,yadda Naga jikinsa bana Jin akwai abinda zai kwantar dashi,dan jikinsa har wani rawa yake idonsa jajjur,na sadakar da rayuwa wanan shine kaddarata sai na fara hangoni a kwance bana iya rik'e kashi,gabana na fidda ruwa,kila har tsutsotsi su ringa fitomin na rufe idona da naji ya daga kuguna sama kafafuna akan kafadarsa. Jira nake ya tura jikinsa ta bayana naji shiru,hakane yasa na bud'e idona naga ya hada gumi jijiyoyi sun fito Masa a goshi Yana ta mulmula jikinsa da hannu daya Yana "Na shiga uku Mai haka"? Sai na maida idona na lumshe na hau yiwa rabbi kirari,dan wanan yinsa ne Ina ma Ina da yadda Zan tashi na gode Masa ta hanyar sallah raka'a biyu amma bani da wanan damar sai sallati da nake yiwa mafi soyuwa a gare shi, kamar dai jiya haka yayi ta fama Yana yawo Zigidir a tsakar d'akin,hankalinsa yafi na jiya tashi Dan kwanciya tayi lagwaf ta kankance,haka ya cigaba da zirga zirga Yana jijiga sai da ya gaji ya ja gajeran wandonsa ya saka yayi waje Nabi bayansa da kallo Ina "In Sha Allah har Allah ya kawo Mai taimaka min bazaka tab'a samun abinda kake so ba tsinanne dan wuta,sai da ya fita na fara tuno abinda ya faru awani da suka wuce a d'akina,haka kawai na saki murmushi Ina jinjina karfin halin Yesmeen na wanke Yaya Abu da Mari da ko ni da nake kanwarta bana Jin zan iya Kai hannu jikinta ta wani barin sai naji dama abu ta buga mata akai,wajejen karfe hudu bacci yayi awon gaba dani. Bansan tsawon lokacin da na dauka Ina bacci ba sai muryar Abban Nusrah da na Hamza naji a d'akin. A hankali na bud'e idona sai naga annur da Hamza ne cikin shirin manyan Kaya da akwati a hannunsu Abban Nusrah Kuma waya ce a hannunsa tuni na wartsake Ina kallon su gabana na faduwa ba Wanda nake so yanzu na jawo jikina yasan sirrin mahaifin sa sama da Hamza Mai Abban Nusrah ke nufi, maganar Abban Nusrah ya katse min tunanin da nake. "Mota na waje na jiransu Abu ma tana cikin mota zasuje can wajen Nusrah tunda sun yi hutu,duk sai su dawo tare". Gurnani na fara yi Ina girgiza kaina na hau yafito Hamza,Hamza na k'ok'arin zuwa wajena Abban Nusrah ya daka Masa tsawa akan su wuce su tafi. Haka suka tafi suna waigena hawaye na zubo min. Ina Jin muryarsa a kasa ba dama na sauka. Yaya Abu kuwa da tsoro ta tashi washegari,dan haka ta ringa zuba mafarki,wajen shidda Kabiru yazo ya ringa buga k'ofar su Annur Hamza na bud'ewa ya shigo ganin ta a d'akin ya bashi mamaki ya tambayeta mai take yi a d'akin,ta kada baki tace tsoro take ji dan tabbas Aljannun Sajeeda ne ya mareta,ita tana tunanin ma Malumfashi zata tafi idan an kwana biyu ta dawo. Kabiru da ta bashi dariya ya girgiza Kai Yana ta manta yau zasuje wa Nusrah dan haka ta shirya karfe tara zasu tafi,idan ta tashi tafiya ta tafi dasu Hamza tunda sunyi hutu,da saurinta ta hau shiri dan gwara taje wajen Nusrah kila zuwa ta dawo ta dan samu nutsuwa,Koda suka gama shiryawa Dubu dari ya d'auko ya bata akan ta rik'e tuni taji wani irin farinciki ya rufeta,dan tasan kudin mallakinta ne. A haka suka shirya Suka dau hanya Kabiru na daga musu hannu. Sajeeda Ina Jin tashin motar su Hamza da na ringa yiwa Addu'a dawowa lafiya,ba jimawa Abban Nusrah ya hawo sama da abincin karyawa. Sai da ya d'auko baho yamin brush,ya bani shayi da dankalin Ina gama ci. Ya dan gyarani Yana na kwanta na huta shi yau ba fita zaiyi ba zai zauna ya kula dani,a yanzu zai sauka kasa yayi kallo daga haka yayi hanyar waje ya rufo min kofa. Sai naji gabana yayi wani irin faduwa Wanda bansan mai ya haddasa min haka ba na hau sallati a zuciyata Ina Jin akwai abinda ke Shirin faruwa dani, Yesmeen ce ta fadomin ko Yaya zata hawo sama dubani yanzu da Abban Nusrah ke Nan. Kabiru Yana saukowa ya rufe k'ofar Palo,ya cire doguwar rigar jikinsa dan yau shine damarsa na karshe dole ya Kuma bi shawarar Rabiu Wanda hakan ne ma yasa ya kori su Hamza daga gidan. Cikin sand'a ya nufi d'akin Yesmeen ya tura kofar a hankali. Yesmeen dake kwance ta mike zaune da sauri tana kallon sama tana "Waye Nan"? Kabiru maida k'ofar yayi ya rufe a hankali ya saka mukulli. Yesmeen dake kallonsa ta gefen idonta jikinta ya dauki wani irin rawa ta hau lalube ta mik'e tsaye cikin daga murya tace "Waye nan ne"? Kabiru kallon ta kawai yake ya hau cire vest din jikinsa da gajeran wando. Yesmeen kuwa da ta ga yayi tsirara ta hau ihun "Wai waye ne"? Kabiru cikin sand'a ya yi wajen da take tsaye. Yesmeen ta sauko da kanta tana "Abba Ina kallon ka".................. ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 75* Gwaggo Tsananin tunani da mafarki da take yi da Sajeeda ya matukar daga mata hankali,dan a yanzu ba dama ta kwanta sai tayi mafarki da Sajeeda a cikin mawuyancin hali, wani zubin tayi mafarki ma da an kawo Sajeeda a cikin makara wai ta rasu,ko tayi mafarki da ita tana "Gwaggo ki zo ki daukeni Ina cikin wani hali Gwaggo kizo ki kawo min agaji" Idan ta farka haka za tayi ta kuka har sai da ta samu Babansu Sajeedan tana fada Masa akan zata je ta dubo Sajeeda ya barta ta d'auko ta,amma haka zai ce mata Kar ta damu mafarki ne kawai,idan har ta dage akan zata d'auko Sajeeda mijinta na iya tunanin sun dauka ya gaza kula da ita ne Har fada sai da suka so suyi dashi akan zuwa d'auko Sajeeda sai babba yalwa ce ta mata magana akan ta bar zancen zuwa dauko Sajeeda tasan Kabiru na iya k'ok'arin sa wajen nema mata magani abinda zata yi kawai ta ringa yiwa Sajeeda Addu'a dan bakin uwa nada tasiri akan yayanta,da wanan shawarar ta zage wajen yiwa Sajeeda Addu'a ba dare ba rana,daga lokacin Kuma da ta fara Addu'a sai ta cigaba da ganin Sajeeda a mafarkin, Wanda tuni ta gano Sajeeda na tsananin bukatar taimakon ta dan ko da Rana ta kwanta sai tayi mafarki da ita, Babansu Sajeeda haka zai yi ta mata fada akan dan ta saka Sajeeda a ranta da yawa ne shi yasa take yawan mafarki da ita,a babu yadda Gwaggo za tayi ta hakura da zuwa dauko Sajeedan ta cigaba da mata Addu'a, azumi da sadaka kuwa cikin yin sa take,dan a yaranta Sajeeda itace mafi soyuwa a gareta ta rasa wane irin cuta ne ya d'auke mata magana ya shanye Mata jiki yake fito mata da ruwa ta gabanta, musamman taje babban asibti ta tambayi likita ko da akwai kwaron da idan ya ciji mutum yake d'auke Masa magana har ya shanye masa jiki,ta lissafa Masa yadda jikin Sajeedan yake, likita yace gaskiya bai tab'a ji ba,sai dai idan wani cutar ne na daban zata iya kawo Sajeedan a dubata,Koda ta dawo daga asibitin haka ta baje tunani tana yi akan gaskiyar kwaron da Kabiru yace ya ciji Sajeeda gashi Sajeeda bata da bakin da zata Fadi abinda ya sameta,Bata San Mai yasa take Jin akwai wani boyayyen lamari game da rashin lafiyar Sajeeda ba,daga yadda take gurnani tana buga kanta da alamar akwai abinda take so ta fada mata amma bata da bakin yi Mata magana,mai ya samu Sajeeda haka?anya ba wani Abu mijinta ke b'oyewa ba shi yasa ya dage akan bai yarda su daukota ba, menene dalilinsa nakin yarda su taho da Sajeeda da ba wani Abu za ta iya Masa ba,a iya saninta akwai jinya da larurar da idan ya samu mutum dole sai an maida mutum gida an nema masa magani,yanzu idan fa ta rasa Sajeeda Kabiru wata zai samo ya shimfida sabon rayuwa da ita,Sajeeda fa ba mai maye mata gurbinta,har ace tana raye a matsayin ta na uwa amma yarta na Abuja a kwance a haka zata zauna watarana sai dai a Aiko mata da ta rasu,Abu da tasani bazata tab'a iya kula da Sajeeda ba,ta Kuma san saboda abin duniya Abu ke zaune a gidan, bazata zauna ta biyewa Babansu Sajeeda Taki dauko Sajeeda ba,a matsayin ta na uwa tasan da akwai matsala dole ta taimakawa Sajeeda dan bata da kowa sama da ita da mijinta idan mijinta yayi iya nashi k'ok'arin ya barta itama tayi nata k'ok'arin. Da wanan shawarar da ta yanke ta Kara tunkurar Babansu Sajeeda da maganar zuwa d'auko Sajeeda inda a ranar babba yalwa na gidan,Babansu Sajeeda ya ringa fadan kullum sai sun yi waya da Kabiru yace Sajeeda tana samun sauki shi bai ga amfanin zuwan da Gwaggo za tayi ba, Gwaggo kuwa ta rushe da kuka akan sai taje sai dai duk abinda zai faru ya faru, Babansu Sajeeda ya zuciyo ya hau fadan idan ita ke zaman kanta sai taje ya gani,babba yalwa ganin abin na Neman zame musu fada har Gwaggo na sai dai idan ya saketa ita dai sai taje ba zata zauna a Aiko mata da yarta ta rasu ba. Babba yalwa tacewa Gwaggo abin ba sai ya kai ga haka ba abinda za'ayi bari a Kira Yaya Asmau taje ta dubo Sajeeda idan har jikinta ba sauki,da gaskiyar Gwaggo dole a dauko Sajeeda. Da wanan shawarar aka nemo Yaya Asmau da itama take ta san zuwa duba Sajeedan dan tana ranta,ana fada mata ta amince akan zata je,ana sauran kwana biyu da zata taho Abujan. Gwaggo ta bazama nemo magungunan gargajiya tunda take bata tab'a zuwa wajen wani mallami ba sai gashi tayi asubancin zuwa wajen wani shahararen mallami da ya kware a warkar da mutane masu laruran Aljannu da karya sihiri,haka Gwaggo ta hau zayyana masa larurar Sajeeda yace mata bazai iya ganewa ba sai an kawota ya ganta,ya ya tofa addu'oi a ruwan zamzam akan a Kai wa Sajeedan,kafin a bata a daura mata alwala idan ta Sha a shafe mata jikinta, abinda Kuma yafi a kawota ya ganta. Gwaggo haka ta kaiwa Asmau ta mata bayani ta hada da rokon tana zuwa taga alamar Sajeeda jikinta ba sauki ta kirata a waya zata zo su taho da ita dan bazata iya ba. Gwaggo har da kukanta ta d'auko kudi akan ta Kara na mota Yaya Asmau taki karba kasancewar bata san gidan da suka koma a Abuja ba sai ta hau Kiran Kabirun dan ya kwatanta mata sai dai har ta karaci kiransa bai dauka ba,har Yaya Abu ma da ta kirata bata dauka ba,sai lambar Nusrah ta kira Nusrah ta Mata kwatance dan indai ta sauka a tasha duk wanda ta samu ta fadawa sunan unguwa da lambar gidan zai Kai ta har k'ofar gida. Da asubar fari ta d'auko hanya bayan Gwaggo ta rakata har Tasha tana rokon ta tana isa gidan ta mata waya. Koda ta iso bata Sha wahalar samun abun hawa ba tana fada Masa unguwar da lambar gidan yace ta hau su tafi. Tafiyar mintuna Suka iso katafaren gidan,Yaya Asmau taki yarda gidan kabirun aka kawota dan gidan ya wuce tunaninta saboda haduwarsa sai da ta tambayi mai gadi ya tabbatar mata da gidan ne ta Shiga ciki. Koda ta shiga haka ya ringa kwankwasa k'ofar palon da taga an rufe tafi minti goma a tsaye ganin baa bud'e ba yasa ta koma wajen mai gadi tana tambyarsa da Anya suna nan. Yace mata ba kowa amma Kabiru na nan bai fita ba Da haka ta sake komawa ta gwada tura k'ofar taji ta bud'u. Tana Shiga ta fara Jin ihun Yesmeen tana "Abba ya saka kayansa a tsirara yake" Cak ta tsaya tsakiyar palon ta hau kalle kalle dan ta gano d'akin da take jiyo muryar Yesmeen cikin ihu, tuni jikinta ya dauki rawa ta fara bin bango tana nufar d'akin da take jiyo muryar Yesmeen din,tuni taji kanta ya kwance ta kasa hada tunanin ta balle ta gane Mai ke faruwa kirjinta wani irin dokawa yake da taji Yesmeen na "Abba karka tabani Abba nifa yarka ce karka lalata min rayuwa Ummaaa kizo kiga Abba zai lalata min rayuwa"? A bakin k'ofar ta tsaya jikinta na d'aukar wani irin rawa tana so ta tuna waye ma Abban da zai lalatawa Yesmeen rayuwa sam ta kasa kawo Kabiru ji tayi ta kasa ma motsawa saboda tana fargabar ta Shiga d'akin taga abinda yafi karfinta tuna Yesmeen ba gani take ba kila shi yasa wani azzalumin ke san rabata da mutuncinta,yasa ta yanke shiga d'akin duk da bata da tabbacin ko k'ofar a bud'e take, hannunta na karkarwa ta tura k'ofar a hankali ta zura kanta. Ganin mutum a zigidir ya bata baya yasa taji wani irin mummunan faduwar gaba Kabiru na jiyowa ta zaro ido tayi baya da sauri tare da zubewa a kasa dan kafafunta wani irin rawa Suka dauka ta hau Jan "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun" Kabiru Yaya Asmau da yaga ta shigo ta koma da sauri yasa yaji numfashinsa na neman d'aukewa hankali a balain tashe yayi wajen da gajeran wandonsa yake ya fara sakawa da sauri Yana "na Shiga uku asirina ya tonu" Yesmeen kuwa hamdala kawai take tana Daga kwance bama tasan wacce ta shigo ba amma tasan yau asirin Kabiru ya tonu,ta mik'e tsaye cikin zafin nama ta fada bandaki ta kulle kanta. Kabiru kuwa da jikinsa ke wani irin rawa ya fara tunanin yadda akayi Yaya Asmua ta shigo d'akin bayan ya kulle k'ofar, wani irin zufa ke keto Masa jikinsa na rawa yayi hanyar waje Yana tsoron Yaya Asmau taje ta tona Masa asiri,sai da yaje bakin kofa yaga Ashe murza mukulin yayi bai kullu ba,yaya Asmau har lokacin sallati take Tama kasa tashi fitowar Kabiru daga d'akin kamar zai fado kanta yasa ta fara ja da baya tana "Dama haka kake Kabiru marainiyar Allah zaka lalatawa rayuwa" Girgiza Kai Kabiru ya fara yi Yana "Wallahi sharrin shaidan ne ban Kai ga tab'a ta ba ki rufamin asiri" Yaya Asmau da ta Samu ta mike dak'yar saboda rawar da jikinta keyi itama girgiza kanta ta fara yi tana "a yau Zan tafi da Sajeeda da Yesmeen Kabiru Kai dabba ne Yar cikinka zaka nema wallahi sai na tona maka asiri Ina Sajeeda take, Sajeedaaa" Yaya Asmau ta hau kwallawa Sajeeda Kira Kabiru hankali a tashe ya fara cewa "karki min haka Yaya Asmau ki rufamin asiri" Gurnanin Sajeeda Yaya Asmau ta fara jiyowa daga sama da k'arfi Yaya Asmau da jikinta ke rawa tayi wajen mattattakalar bene dan tasan Sajeeda ke wanan gurnani. Tana Hawa taji an buga Mata Abu akai..... Wallahi karfe Tara da rabi aka kawomin wayar da Zan bari sai gobe nace Bari dai na muku ASSALAMUALAIKUM AUNTY ZEE MOM MUJAHID TAKUCE INGATACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA DUK WANI ABINDA YA TOSHE MAKI HANYAR SADARWA SHIN NI IMA NE BAKIDA SHI ZAFI KIKEJI YAYIN MUAMALA RASHIN NI IMA BAKI JIN SHA AWA NE? RIKICEWAR AL ADA ?FITAR FARIN RUWA MAI WARI BUDEWAR GABA TALEWA MALEWA KURAJEN CIKIN FARJI KURAJEN JIKI DAUKEWAR AL ADA RASHIN HAIHUWA BANGAREN MAZA RASHIN KUZARI KANKANCEWAR GABAN NAMIJI SAURIN KAWOWA RASHIN JIN SHA AWA JIN ZAFI YAYIN MU ALA DA MATANKA HMMM KEDAI KISHA KEDA MIJINKI ZAKITASHI MAN ALBARKA KODA YAUSHE KADA KIYI SANYA KICE KIN GWADA MAGUNGUNA KIYI HAKURI KI GWADA WANNAN KANKAT NE BI IZINILLAH GAME DA MASU NEMAN HAIHUWA KIYI KOKARI KU GWADA ANGWADA ANDACE INA KATSINA INA AIKA KAYA KO INA DA YARDAR ALLAH KUDIN MAGANIN KO WANI GALLON 4K KUMA KEDA MIJINKI ANA SO KOWA YASHA GALLON DAN GIRMAN ALLAH IDAN BAKI SHIRYA BA KARKI BIYO NI YAN FLASHING KUYI HAKURI DAN ALLAH SAI NAJIKU DIN INKUN SHIRYA🤪KUKIRA KAI TSAYE 08162859027 ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 80* Kabiru da sauri ya tarota dan Yana buga mata kwalbar da baisan ma Wanda ya ajiye akan center table din palon ba tayo baya ,jiki na rawa ya hau janta dan da iya karfinsa ya buga mata ya danne bakinta da hannu daya yayi d'akin Sajeeda da ita,yana janta. Tunda yake bai tab'a shiga tashin hankali irin wanan ba, tuni jini ya wanke masa jiki da kasan tiles din palon dan kanta ya fashe yana Jin tana sallati kasa kasa kafin ta sume Yana shigar da ita d'akin Sajeeda ya ajiyeta yayi waje cikin tashin hankali sam baisan ma abinda ya dace yayi ba,idan har ya bari aka shigo gidan dole zaa ga jini duk da yasan ba Mai zuwa,hankali a tashe ya nufi kitchen ya d'auko tsumma da ya gani a rataye ya hau goge jinin daga Kan stairs zuwa k'ofar d'akin Sajeeda,har lokacin Yana jiyo yadda Gurnanin ta daga sama,Yana gama gogewa ya fara Neman wayarsa dak'yar ya gano ta a cikin jallabiyarsa da ya cire ,sai hada zufa yake,har zai koma d'akin Sajeeda Saboda yaga halin da Yaya Asmau ke ciki sai Kuma ya fasa yayi d'akin Yesmeen dan gani yake zata iya guduwa taje ta tona Masa asiri,gwara Yaya Asmau ta sume yasan ba inda zata iya zuwa. Yana Shiga d'akin Yesmeen yayi wajen bandakin ta ya hau tura k'ofar bandakin yaji a rufe,ya hau bugawa Yana "Ki bud'e min k'ofar Nan Yesmeen" "Wallahi bazan bud'e ba Abba a bandakin nan zan ta zama har sai na samu mai zuwa ya taimaka min" "Yesmeen idan Kika bari na b'alle k'ofar nan na shigo na rantse da Allah sai na kasheki ki bud'e min k'ofar magana Zan Miki ba abinda Zan miki indai kin tabbata baki taba fadawa kowa sirrina ba" "Ban tab'a fadawa kowa ba Abba amma bazan bud'e k'ofar nan ba,Kuma wallahi Abba ko ka balle k'ofar nan ka shigo kafin ka kasheni sai na tona maka asiri,tamkar mahaifina na d'auke ka amma shine kake so ka cutar dani ka lalata min rayuwa Abba duk akan neman duniya ka cire rigar imanin ka ka cutar da umma iya nan bai isheka ka hau farautar rayuwata ta karfin tuwo sai ka ga bayana saboda nasan sirrinka,Abba gaggawan Mai kake yi mai kake nema a gidan duniya da har zaka yanki ticket din da zai maka katanga da samun Rahamar Allah ka manta da duk kudin mutum sai ya mutu,ka manta da duk abinda mutum ya tara a gidan duniya yake barin sa,ka manta da bawa baya mutuwa sai ya cinye rabon da Allah ya tsaga zai samu,Abba kayi gaggawa wanan kudin da akansa ka kauce hanya dama naka ne Allah ya rubuta sai kayi kudin,wuyanta ka cigaba da hakuri har zuwa lokacin da Allah zai Buda maka ka samu,amma gajen hakuri ya sa kaje ka jefa kanka a hallaka,umma da bata maka komai ba ka lalata mata rayuwa,yau idan ka Fadi ka mutu Kai kadai zaa binne a kabarinka ba ko cokali da zaa bika dashi,zaman duniya na dan lokacine lahira kuwa dindindin ne, duk wani abu da kayi a gidan duniya wallahi sai kayi wa Allah bayani,Ina ka Kai ilimin ka Abba duk akan duniya da kasan ba Wanda ya tab'a dawwama a cikinta duk Inda ka Kai ga tara dukiya ka sabawa Allah wallahi dole sai ka koma gare shi ka masa bayanin yadda ka tara dukiyar da ka Tara ta hanyar zalintar bayin sa" Kabiru wani irin duka ya kaiwa k'ofar Yana "Yesmeen ni kike fadawa maganganu yau ni na Zama sa'anki kike so ki nuna bani da ilimi"? "Abba gaskiya na fada maka ba magana nake fada maka ba ka tubarwa Allah tun wuri kafin lokaci ya kure maka amma wallahi indai ka dage sai ka cutar dani Abba Koda kayi nassarar kasheni Zan ta rokon Allah a kabarina akan ya tona maka asiri ya bankada sirrinka kowa yasani" naushi ya kaiwa k'ofar Yana Jin kirjinsa kamar ya fado saboda yadda yaji maganganun ta na kona shi da ace zai iya balla k'ofar wallahi ba abinda zai hana ya raba Yesmeen da ranta yaso ace ita ya bugawa kwalbar palon gashi yanzu hankalinsa ya rabu gida biyu ga yana tsoron ya tafi d'akin Sajeeda wajen Yaya Asmau gashi Yana tsoron idan ya tafi Yesmeen ta fito,tunanin kulle dakin da mukulli ne ya fado masa ya bar bakin k'ofar da sauri yayi hanyar k'ofar Yana zuwa ya zare mukullin ya fita waje ya kulle,ya tafi da mukullin dan a yau sai ya kashe Yesmeen bari ya fara tunanin yadda zai yi da Yaya Asmau. D'akin Sajeeda ya koma Yana Shiga yaga Yaya Asmau har lokacin a sume bata farfado ba,har ga Allah bazai so Yaya Asmau ta mutu ba,a rayuwa idan akwai wacce ya tab'a yiwa shaawar mutuwa Kuma yake Jin zai iya kasheta da hannun sa Yesmeen ce. Hannunsa wani irin rawa yake dan Yama kasa rik'e wayar sai da ta Fadi wajen sau uku kafin ya iya nemo lambar Rabiu ya hau kiransa yana share zufa gabad'aya ya rasa mai ke Masa dadi, gashi a yau ake so ya nemi mace ta baya Rabiu na dagawa ya fara magana Yana "Rabiu na Shiga uku asirina ya tonu,Yar uwar sajeeda tazo ta kamani a d'akin Yesmeen, gashi na buga Mata kwalba na rasa yadda zanyi da ita Rabiu mai yasa banida saa ne duk wani Abu idan zanyi sai an samu matsala?kasan kuwa Yesmeen tana gani Ina zuwa dakinta tace tana kallona duk tsawon lokacin nan da na dauka ta makance ashe tana gani,duk abinda nakeyi akan idonta ne? Kaga yadda yarinya nan ta fadamin maganganu Rabiu a fadawa shugaba ya kashe min yesmeen yanzu a taimaka min,ta Sha alwashin sai ta tona min asiri idan har na nemi na cutar da ita har wani barazana take min,duk wahalar nan da nake Sha ake saka ni abu Ashe yarinya Nan ce ke warware min komai,gashi yanzu Yar uwar Sajeeda tazo ta rintsani a d'akin ta tsirara itama ta dage zata tona min asiri Rabiuu na Shiga uku yanzu ya zanyi? "Yanzu Ina Yesmeen da Yar uwar Sajeedan?? "Yesmeen ta kulle kanta a bandaki ita Kuma Yar uwar sajeeda gata nan a sume a gabana na rasa yadda zanyi Rabiu" "Toh ka kwantar da hankalin ka ni banga abin tashin hankali anan ba sai kayi ta Abu kamar namiji ba dai duk ka dagawa kanka hankali bane saboda Kar asirinka ya tonu, to ka kwantar da hankalin ka asirinka bazai tonu ba,akwai Wanda yasan Yar uwar sajeeda tazo gidanka"? "Bansan zata zo ba ba Wanda yamin waya kawai ganin ta nayi ba Kuma kowa a gidan dan yayar Sajeeda da yaran sun tafi wajen Yata da nace maka ta haihu ni kadai ne a gidan sai Yesmeen da Sajeeda dake sama" "Da kyau yanzu ka samu ka nemi Yesmeen"? "Ina ban nemeta ba Rabiu gashi kasan shugaba yamin gargadi Kar a samu matsala wanan wane irin masifa ne Rabiu tunda na shiga kungiyar nan ban Kara samun kwanciyar hankali ba,kudin ma na kasa cin sa cikin kwanciyar hankali" "Yayi wuri ka fara tunanin yin nadama, tun farko da mun sani an kashe wanan yarinya da bana Jin zaa samu wanan matsalar toh idan har za'a saka ka aiki ta ganka ai dole ya warware ayi ta baka wani kayi,yanzu shawarar da zan baka ba kace Yar uwar sajeeda ta sume ba,ka nemeta ta bayan ka goge jikinta da kyallen nan ka murde Mata wuya kawai daddare kaje ka Yar da ita,ka kashe wayarta saboda Kar a zargi ta iso gidanka,ka fito ka sallami mai gadi,idan ka gama da Yar uwar Sajeedan sai ka balle k'ofar bandakin ka fito da yarinya nan ka daureta ka kawo mana ita kungiya ayi amfani da jininta kawai" Girgiza Kai Kabiru ya fara yi cikin tashin hankali Yana "Rabiu bazan iya kashe ta ba gwara dai na nemetan inyaso ayi mata abun da zata samu tabin hankali yadda bazata tona min asiri ba wallahi bazan iya kasheta ba Kar abin yamin yawa" "Bakada hankali Kabiru ga abinda zakayi nan cikin sauki asirinka ya rufu idan ta warke fa idan Suka dage da Addu'a ka nemeta ta bayan Ina jiye maka wallahi idan baka Yi aikin da aka baka ba,Ina jiye maka abinda zai biyo baya,daga lokacin da kayi rantsuwa zaka Shiga kasan ba fita,ka Kuma Sha jini akan bazaka tsallake duk sharuddan da aka kafa ma,har da Kare ka kwanta kaje makabarta ka kwana sai da kazo wajen da zaka ringa kananan abubuwa zaka nemi ka karaya ka nemeta nace yanzu bamu da lokaci" "Ta daina aiki Rabiu na dauka sai idan zan nemi Sajeeda yake kwanciya wallahi dazu ma da naso Neman Yesmeen kwanciya tayi, Rabiu na Shiga uku ba dai matsala na samu tun baaje ko'ina ba ban taba tunanin zai kwanta a yadda na Sha magani ba Ina k'ok'arin neman Yesmeen ya kwanta yanzu dai ka fada min yadda zan yi da Yar uwar Sajeedan nan Ina tsoron ta farfado" "Gashi na fada maka ka nemeta,kasan idan mutum baa hayyacinsa yake ba dole jikinsa yak'i bashi hadin kai,ko daga muryar ka ma ansan dagawa kanka hankali kayi Kamar ba namiji ba har mai zai razanani,ai bangani ba yanzu ka Sha ruwa kaji sanyi a zuciyarka ka Kara Shan maganin karfin,kasa a ranka kana so kaji dadine,duk da a sume take kayi kamar tana motsi,ka tubeta ka shafata ka ringa hararo dadin ba abinda zai saka ya kwanta ka samu kayi aikin nan, yanzu zan Kira shugaba asan yadda zaa tab'a kanta tunda kace bazaka kasheta ba amma wanan shaidaniyar yarinya dole a kasheta" Kabiru gyada kansa ya hau yi Yana "da Zan samu ma da kaina zan kasheta dan ta dade tana saka ni cikin fargaba yanzu bari nayi abinda ka Sakani Allah yasa jikina ba matsala ya samu ba zan kiraka Idan na gama kana Abujan ne"? "Ka manta yau akwai haduwar karfe biyar kowa zai Kai aikinsa Ina nan jiya na shigo daddare" Kabiru kashe wayar yayi ya fito daga d'akin Sajeedan da sauri dan so yake kawai ya Sha ruwan sanyi dan makoshinsa ma a bushe yake jinsa,jikinsa ma zafi yake mai sai ya watsa ruwa. Har ya fara hau stairs yaji ringing din waya ya dawo baya da sauri ringing din wayar yabi yaga Ashe a bakin k'ofar d'akin yesmeen wayar ke ringing a cikin jakar Yaya Asmau da alama da ta fito daga d'akin Yesmeen a lokacin da ta leka su ta saki jakar,duk abinda yake yi jikinsa rawa kawai yake, duk da shawarar Rabiu na neman Dan kwantar mai da hankali. Ya zuge jakar ya d'auko wayar yaga "Gwaggo ce ke kiranta" Ji yayi gabansa ya yanke ya fadi,jikinna rawa ya kashe wayar ya maida cikin jaka ya d'auki jaka da ledar da yagani a kasa yayi d'akin Sajeeda da sauri. Yana zuwa ya tusa jakar a kasan gado da ledar Ya fito da sauri ya haye sama,ko kallon d'akin Sajeeda da yaji ta Kuma bar gurnanin baiyi ba ya shige d'akinsa ya cire vest da gajeran wandon jikinsa ya sakarwa kansa ruwa,sai da yaji jikinsa ya fara sanyi ya fito ya goge jikinsa ya zura jallabiyarsa ya d'auko ragowar maganin sa ya kwankwade ya sauka kasa da sauri ya shige d'akin Sajeeda ya cire jallabiyarsa,dan harbawa kawai yake, yana hararo nutsuwar da yake samu da Dadi a tarayyar da yayi da wata da ya nema a baya na karshe. Tuni yaji hankalinsa ya fara tashi ya gyarawa Yaya Asmau kwanciyarta ya hau shafata kamar yadda Rabiu yace hannunsa bibiyu akan kirjinta yayi ta numfarfar shi shi kadai,yasan ba yadda za'ayi a yadda yake jinsa jikinsa ya kwanta A haka ya dage rigar Yaya Asmau da ya kasance doguwar Riga ya zame wandonta ya fara k'ok'arin kifar da ita akan ruwan cikinta. Sai dai Kamar sacewar iska haka yaji jikinsa yayi lokaci guda. Ya saki wani irin ihu Yana "wallahi na samu matsala jikina ya samu matsala na Shiga uku na lalace" Ya rarumo wayarsa da ya jefa akan gado dan Yaya Asmau a kasa ya kwantar da ita ya hau neman lambar Rabiu Yana dauka ya hau ihun "wallahi jikina ya samu matsala ta daina aiki,yanzu nan nazo nemanta ya kwanta Rabiu na Shiga uku na lalace ba dai da jikina nayi arziki ba da jikin Sajeeda ba,ya za'ayi jikina ya ringa kwanciya idan Zan nemi mace,taya Zan mori arzikina idan jikina baya aiki,tun bansamu nayi auren ba" "Wai kana nufin jikinka Kara kwanciya tayi"? "Lagwaf tayi ta kankance Rabiu Mai ke faruwa dani ne"? "Zuwa kungiya ya Kama mu da wuri, yanzu ka fito da ita kawai kazo ka same ni a kungiya kafin ka iso Zan fada Masa matsalar dan bansan Mai ya k Jawo maka haka ba" Kabiru kashe wayar yayi da sauri ya maida kayansa hankalin sa a balain tashe ya fito daga d'akin Sajeeda yayi waje sai da ya bud'e motarsa ya d'auko kudi,ya bawa Mai gadi kudin Yana ya siyo Masa mai Yana so ya fita ne motar sa ba mai Mail gadi cikin ladabi ya karba yayi waje da sauri. Kabiru na ganin ya fita yayi sauri ya koma ciki,ya kinkimi Yaya Asmua dak'yar ya sabata a kafadarsa ya bud'e booth dinsa ya saka ta. Ya koma ciki yaje ya Kara duba k'ofar d'akin yesmeen ya tabbatar da a kulle yake. Ya fito yaje ya bud'e gate din ya fito da motar ya Kara rufe gate din ya dau hanyar kungiyarsu,ko kad'an hankalinsa baa jikinsa yake ba ba yadda za'ayi ma shugaba yace yak'i yin aikin dan jikinsa yak'i bashi hadin kai" Kusan lokaci guda suka iso da Rabiu Kabiru duk hankalin sa yabi ya tashi. Kafin shugaban ma ya fito sai da aka dau lokaci Kabiru sai zare ido yake dan Rabin hankalin sa na wajen Yesmeen duk da yasan ya kulleta dan mukullin ma na Alhajihun sa. Shugaban na zama wayar Kabiru ya fara ringing ya dago cikin tashin hankali Yana ce musu mahaifiyar Sajeeda ke kiransa yasan Kuma Yaya Asmau take nema. Rabiu ne ya fada Masa abinda zai fada mata idan ya daga Kabiru sai da yaja numfashi ya sauke yayi gyaran murya ya daga wayar da sallama. Gwaggo da hankalin ta ke tashe da tunda Yaya Asmau tace mata ta iso Abuja har ta samu motar da zai Kai ta gidan Sajeeda tayi ta dakko kiranta,dan tunda take bata tab'a Jin ta matsu tasan halin da Sajeeda ke ciki ba sai yau,ji take dama ta bud'e idonta ta ganta a gidan,ko abinci ma ta kasa ci, ganin shiru shiru Yaya Asmua bata kirata ba har bayan awa daya da sukayi wayar yasa ta hau kiranta a waya tana Jin zazzabi na neman rufeta dan jikinta ya gama Bata kila wani abune ya samu Sajeeda shi yasa ta kasa kiranta,sai dai ko da ta Kira Yaya Asmau ji tayi ya fara ringing a karshe Kuma aka kashe wayar,tuni ta mike tsaye ta hau sakin sallati tana kuka,har Babansu Sajeeda dake waje sai daya shigo shi ma hankalinsa a tashe ya hau tambayar abinda ya faru Yana Jin wani irin tsoro dan yasan ba abinda zai saka Gwaggo wanan kukan idan ba wani abune ya samu Sajeeda ba ya hau addua Allah yasa ba mutuwa Sajeeda tayi ba,sai da ya tambayi Gwaggo abinda ke faruwa tace ta Kira Yaya Asmau taji ta kashe wayar kila Sajeeda mutuwa tayi,tsaki Babansu Sajeeda yayi Yana kila ma chajine Yaya Asmau bata dashi,ta Kira Kabiru taji mai yasamu wayar Yaya Asmau" Tashin hankali bai saka ta samu nustuwar ma tunanin Kiran Kabiru ba jiki na rawa ta hau Kiran Kabiru a waya. Kabiru na dauka da sallama ya hau gaisheta, Gwaggo kuwa tace "Mai ya samu wayar Asmau ne na kirata naji ta kashe ya jikin Sajeeda ko dai wani abune ya sameta shiyasa ta kashe wayar"? "Gwaggo bangane Mai kike cewa ba wacce Asmau kike magana"? "Asmau dai ta wajena mun turota ta duba Mana jikin Sajeeda har munyi waya da ita akan ta iso Abuja mota take nema da zai kaita gidan sai naji shiru bata kirani ba" "Ikon Allah aikuwa bata zo ba ko wani wajen ta tsaya"? "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun bangane bata zo ba Kabiru mun fa yi waya da ita akan ta iso Abuja"? "Aikuwa ban ganta ba Gwaggo Kuma kin Kira wayarta" Gwaggo sakin wayar tayi ta hau sallati. Babansu Sajeeda kuwa ya d'auko wayar shima jikinsa na rawa ya Kara tambayar Kabiru Yaya Asmau ya tabbatar Masa da bata zo ba Amma yanzu zaije Tasha ya duba ko lafiya su kwantar da hankalin su yanzu nan zai Kara kiransu. Yana kashe wayar ya kalli shugaban da ya hakimce Yana Wasa da gashin gemunsa Yana "Ka taimaka min bana so asirina ya tonu zasu iya taho wa garin nan" "Matsalar wanan matar mai sauki ne, yanzu nan zan tab'a ta matsalar da kake bamu a wajen aiwatar da aiki shine yanzu dan bakayi aikin da aka saka ka ba" "Ta daina aiki shugaba ba laifi na bane" "Taya zatayi aiki ana baka aiki kana bari Yana lalacewa ba mun gargade ka da karka tab'a yarda a Shiga d'akin nan da kayan mu yake ciki ba" "Toh ka bari an Shiga dole jikinka ya samu matsala" Yanzu duk aikin ya ruguje,zaa baka Wanda zai maka tsauri amma ga samun biyan bukatar ka bazai maka tsauri ba idan Kuma ka k'i yi Ina jiye maka abinda zai biyo baya,yanzu abinda za'ayi ka dauki wanan matar ka kaita ka ajiyeta a wajen tashar ka koma ka d'auko mana wanan yarinyar daga kanta zaa fara aikin" Kabiru jikinsa rawa kawai yake ya ma kasa magana Shugaba ya mik'e ya d'auko wani abu kamar kaho ya tsaya a gaban Yaya Asmau ya tab'a kanta dashi sau uku. Ya d'auko wani Abu kamar ruwa ya watsa Mata. Yaya Asmau taja dogon numfashi ta fara k'ok'arin bud'e idonta. Shugaban ya kalli Kabiru Yana "Ta samu tabin hankali kenan bazata tab'a fadar abinda ta gani ba,ka d'auketa ka kaita wajen Tasha idan sun Kira anjima kace musu mota ne ya bugeta kamar ta samu tabin hankali, Ka gaggauta d'auko wanan yarinya nan dole ka kasheta ayi amfani da jininta a Daren yau idan har yarinya nan aka rasa jininta zaka samu matsala gaggarumar matsala. Kabiru mik'ewa yayi da sauri ya fara k'ok'arin daga Yaya Asmau dake kalle kalle,Kamar wacce ake wa umarni,haka Yaya Asmau ta mik'e tana faduwa saboda jirin da ke kwasarta. Rabiu ya jata ya kaita bayan mota, Kabiru Kuma yaja motar Kabiru Allah Allah yake su iso tashar ya dire yaya Asmau,dan hankalinsa na wajen Yesmeen kasan zuciyarsa cike da fargabar aikin da shugaba yace zai bashi da baisan wane iri bane. Ba kunya ba tsoron Allah Suka ajiye Yaya Asmau wajen da ba yawaitar mutane Suka ja motar a guje kafin su isa gidan. Kabiru haka ya ringa hararo yadda zaici uban Yesmeen kafin ya kasheta dan duk ita ta ja masa wanan masifar,dan Koda wasa bai tab'a tunanin akwai Wanda ke shiga dakinsa da ga ajiye kayan tsafin su ba yesmeen ta cutar dashi. Yana isowa gidan Rabiu yayi zamansa a mota Kabiru yayi cikin gidan da sauri tare da nufar wajen k'ofar Yesmeen Yana zuwa bakin k'ofar ya ganta a bud'e hankali a balain tashe ya fada d'akin Yana "Shikenan ta gudu wallahi ta gudu ta tona min asiri" "Ya nufi k'ofar bandakin Yana tura k'ofar yaga wayam ba kowa ya saki wani irin ihu Yana "ta kasheni wallahi ta gudu Rabiu" Ya fito daga d'akin Yesmeen a haukace ya hau sama dan ya duba Sajeeda........ Labarin Nan fa da tsayi wallahi na gaji masu so na saka ra'ayin su bazan iya ba yadda labarin yake haka Zan rubuta na Kuma yanke da yawa ma ahaka..... Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida You can check pic👇for the soap reviews🥰 Soap price:4k maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 14k Babba 16k Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏 ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 85* Yesmeen Kuka da Addu'a kawai ta ringayi a bandaki,tana Jin motsin Kabiru dake bude k'ofa Yana rufewa,tasan indai ta bud'e k'ofar ta fito sunanta matacciya abinda ya bata mamaki tasan wani ya shigo d'akin amma Bata San koma waye ba,dan da sauri aka koma, ta dauka Wanda ya shigo zai kawo mata agaji sai dai shiru take ji,haka tayi ta kasa kunne tana Jin motsin sa,a lokacin da ta ji karar bud'e gate da tashin motarsa hannuwa ta daga sama ta hau yiwa Allah godiya dan a yau zata bar gidan bazata sake tayi Wasa da wanan damar ba,Sajeeda kawai take ji batasan yadda zasu gudu ba. Duk da tashin motarsa da taji,kin fitowa tayi daga bandakin dan gani take kamar tarko ya danna mata dan ta fito daga bandakin,jin bata Kara Jin motsi ba yasa ta murza mukullin a hankali ta fara leko da kanta a hankali ganin babu kowa yasa ta fito daga bandakin da balain Sauri,tana zuwa bakin kofa taga a kulle da alama Kuma ta waje aka kulle k'ofar, tuni ta zub'e a kasa ta hau rizgar kuka,dan bata san ta hanyar da zata fita daga d'akin ba,ta mik'e da sauri ta hau duba windows din d'akin,nan ma ba hanya dan duk da bugular a jiki,ko kanta ma bazai iya fita ba,haka ta koma bakin kofa ta ringa jijjigawa wai ko zata samu k'ofar ta bud'e,gashi ba waya a hannun ta ballantana ta Kira wani,idan zata shekara tana bugu mai gadi bazai tab'a jiyota ba, Tuna kila zata iya samun extra mukulli a drawers din d'akin yasa ta mik'ewa a zabure ta hau hargitsa d'akin. Ta kusa minti talatin tana duba d'akin kafin ta samu wasu mukulai a saman drawer d'akin,jiki na rawa ta dauki mukulayen ta hau gwada bud'ewa,har ta fara karaya dan duk bana k'ofar bane,tana gwada na kusan karshe taga k'ofar ta bud'u,ta saki wani irin ajiyar zuciya tana yiwa Allah godiya, hijabinta kawai ta saka tana fitowa ta haye sama da sauri dan maigadi zata roka ya taimaka mata ya dauko Mata sajeedan dan ji take bazata iya tafiya ta barta ba. Tana zuwa ta tura k'ofar d'akin ta hango Sajeeda na kife a kasa sai numfarfashi take Yesmeen da gudu ta karasa wajenta ta dagata tana hada ido da Yesmeen ta hau hawaye so take tayi gurnani magana amma ta kasa Saboda jikinta duk a mace saboda rashin kwari makogaranta wani irin zafi yake saboda gurnanin da ta ringa yi da jiyo ihun Yesmeen,ji tayi numfashi ma wahala yake Mata,hannun ta da take iya dagawa ta hau shafa Yesmeen tana gurnani kasa kasa "Yesmeen Mai ya miki Allah yasa Bai cutar dake ba,bani da kafa Yesmeen Ina Jin ihunki ba dama na taimaka miki" Yesmeen da tsananin tausayin yadda ta shigo taga Sajeeda a kife yasa ta Kara rushewa da kuka tasan gurnanin da take magana take amma bazata iya gane mai take cewa ba, tuna bata da lokacin zama Kabiru na iya dawowa ya rutsa su yasa ta jinginar da Sajeeda a jikin gado tana "Umma guduwa zamu yi bamu da lokaci Abba idan har na sake ya dawo nasan sai ya kasheni,har d'akina yazo zai min fyade umma yau ya gane Ina gani,ya rantse sai ya kasheni bari na Nemo abin hawa yanzu nan na dawo kinsan bazan iya d'aukar ki ba Umma" Yesmeen duk da sauri take magana tana k'ok'arin mik'ewa taji Sajeeda ta ruko hannunta da sauri jikinta sai rawa yake Yesmeen ta koma ta tsugunna Sajeeda ta hau jijjiga Mata kai tana gurnanin magana "Ki tafi ke kadai Yesmeen mutuwa Zan yi kirjina ciwo yakemin zuciyata zafi take min ba amfanin rayuwata tawa ta riga da ta Kare kimin alkawari Zaki tonawa Kabiru asiri idan Kika gudu,Yesmeen Allah ya Miki albarka ya cigaba da kareki zan je na hadu da Yar uwata mahaifiyar ki,ki gudu kawai Yesmeen karki bari ya dawo ya Sameki" Yesmeen da ba gane Mai Sajeeda ke cewa tayi ba ta dafa ta tana "Umma kinsan bansan Mai kike cewa ba bari na Kira Mana Mai motan ko Mai gadi ya sauko dake mu buya a wani wajen" Sajeeda girgiza Mata Kai ta hau yi tana grigiza Mata hannu Yesmeen kuwa tayi waje da sauri,Sajeeda ta bita da ido hawaye na cigaba da gudu a fuskarta, numfashinta k'ok'arin daukewa kawai yake tana Jin wani irin nauyi a kirjinta sallati kawai take tana adduar dacewa da Rahamar Allah dan ji take mutuwa kawai za tayi dan daga lokacin da taji ihun Yesmeen taji abu ya soketa a kirji,tasan Kabiru lalatawa Yesmeen rayuwa kawai yake so yayi,a yanzu bata san matsayin da zata ajiye shi ba Dan ya wuce duk Inda take tunani, ihun Yesmeen yasa ta fara k'ok'arin sauka daga gadon Amma ta kasa har sai da ta motsa jikinta da karfi,ta fado daga Kan gadon gurnani kawai take da iya karfinta tana Jin kamar makoshinta na tsagewa sai Addu'a take akan Allah ya hankado wani ya taimakawa yesmeen, tuna Kabiru kila dan Neman biyan bukatarsa yake san neman Yesmeen kila ma ya cutar da ita kamar yadda ya cuceta yasa taji kirjinta na wani irin nauyi da suya har numfashinta na d'aukewa a wanan halin taga Yesmeen ta Fado dakin. Yesmeen A guje tayi gate Mai gadi da bai tab'a ganin ta ba dan bai tab'a ganin ta fito ba ya mik'e tsaye Yana kallonta har ta iso wajensa tana hakki Sai dai Yesmeen tuni taji jikinta yayi sanyi da irin kallon da Mai gadi ke mata da alama bazata samu kansa cikin sauki ba. "Baiwar Allah daga Ina lafiya dan Ina zaune a gate dinan banga lokacin da Kika Shiga ba"? "Ni Yar gidan ce baka tab'a ganina bane dan ba fitowa nake ba,dan Allah matar gidan ce ba lafiya so nake ka taimaka min ka samo min abun hawa na Kai ta asibiti" Wani irin kallo Mai gadin ya hau yi mata dan ji yayi Sam Bai yarda da Yesmeen ba dan bai tab'a ganin ta ba,ko matar gidan da take fada dazu suka yi tafiya da Yara dan duk tunanin sa Yaya Abu ce matar Kabiru tunda har rakosa wajen motar take wani zubin,bai Kuma tab'a ganin Yesmeen da Sajeeda ba "Dan Allah ka taimaka min idan bazaka Kira Mai mota ba ka taimaka min mu sauko da ita sai na kai ta asibitin dak'yar take numfashi Kar tazo ta mutu dan Allah" "Gaskiya ban yarda dake ba dan duk yaran gidanan na sansu bansankii ba sanan matar gidan da safe suka yi tafiya da yaran wacce matar gidan kike nufi"? Yesmeen tasan idan ta tsaya yi masa bayani zai cigaba da bata Mata lokacine har Kabiru ya dawo ya rutsa ta a gidan. Tayi waje da sauri dan ta Nemo mai motar tazo su d'auki Sajeeda. Sai dai ko da ta fito sai ta rasa hanyar da zata bi dan lokacin da Suka dawo bata wani yi kalle kalle ba tunda a matsayin bata gani Suka taho,gashi layin shiru ba yawaitar mutane sai manyan gidaje, gudu ta ringayi kad'an kadan tana bin layin da ta ga a mike. Horn din da taji da zata Sha kwana yasa ta sunkuya da sauri kamar tana gyara takalmin ta a daidai lokacin da motar ya wuceta a guje,tabi motar da kallo ganin motar ta tsaya a k'ofar gidan yasa ta gwallo ido dan Kabiru ma ta hango a gaban motar, Hannunta dafe da kirjinta da taji kamar ya fado saboda tsoro ta mike da sauri,ta sa gudu,haka kawai dabarar sunkuya ya fado mata bawai dan tasan Kabirun bane dan tabbas da bata sunkuya ba ba abinda zai hana ya ganta. Gudu take da iya karfinta har ta fara hango titi,a madadin tayi titi sai ta yanki wani layi dan tasan zasu iya biyota. Ko kad'an bata san Kan garin ballantana tasan Inda take jefa kafarta ba, duk kwanar da ta gani fadawa kawai take,tana share hawayen tausayin Sajeeda da bata samu ta d'auko ta ba. Sai da ta tabbatar da tayi nisa ta samu wani k'ofar gida ta zauna tana maida numfashi,bata jima da zama ba taga an bud'e gate din gidan ta dago da sauri taga wani ne ya fito daga gidan zai Kai Kabiru a shekaru,hannun sa rik'e da carbi dan an fara kiraye kirayen sallah magriba, Ganin Yana kallonta yasa tayi saurin gaishe shi ya amsa cikin faraaa Yana "Yarinya daga Ina"? "B'ata nayi babba dan Allah ka taimaka min da kudin mota da tasha Zan tafi katsina da Yar uwata nazo munzo wani gida sai muka fito akan zamu tafi sai wasu Suka biyo mu,shine nabi ta wata hanyar tunda zu nake bulayin nemanta ban ganta ba" "Allah sarki,wajen wa kuka zo anan din"? "Aikatau aka kawo mu daga katsina shine wayanda muke yiwa aikin suka ce zasu yi tafiya Suka sallame mu" "Allah sarki Ina ga b'ata garine suka biyoku abinda za'ayi kizo mu Shiga ciki yanzu dare yayi bazai yu kina mace ki dau hanyar katsina ba gobe da safe idan Allah ya kaimu sai ki shirya a Kai ki Tasha kila itama Yar uwar taki ta gaji da nemanki ta tafi ita kadai" Yesmeen zubewa tayi a kasa ta hau yi Masa godiya yace ta biyo shi abaya. Ta mik'e tabi bayansa koda Suka Shiga wata ta gani a palon za ta kai Yaya Abu a shekaru,tana sanye da hijabi da carbi a hannunta. Sallamar da mutumin yayi ta amsa tana kallon yesmeen din dake biye dashi a baya. Yesmeen kuwa ta zub'e a kasa ta hau gaisheta itama cikin faraa ta hau amsawa mijin ya hau yi mata bayanin da Yesmeen ta Masa,itama ta ringa zuba Allah sarki tana ba komai ta kwana din gobe sai a Kai Yesmeen Tasha. Daga haka ta hau kwallawa wata Aisha Kira,Yesmeen kanta a kasa har Aisha ta karaso matar ta mata bayanin ta Kai Yesmeen daki,ta samu tayi sallah a zuba mata abinci idan ma wanka take so tayi a nuna Mata bandaki. Yesmeen ta hau yi Mata godiya Ta mik'e tabi bayan Yarinyar da zasuyi kusan saa daya. Suna Shiga d'akin yarinya ta nuna mata bandaki ta shige dan burinta kawai ta samu ta rama sallolin dake kanta dan ko azahar batayi ba tana sallah Rabin hankalin ta na wajen Sajeeda tasan yanzu Kabiru ya haukace da nemanta. Sai da ta rama sallolinta ta hau yiwa Sajeeda Addu'a akan Allah ya kareta daga sharrin Kabiru,dole tasan yadda zatayi a kaiwa Sajeeda a gaji kafin ya Kara cutar da ita dan har yanzu ta kasa gane Mai yaje nema a d'akin jiya daddare. Abincin ma da aka kawo mata kasa ci tayi dan ji tayi Sam bazata iya cin abincin ba. Tunanin da ya fado mata yasa tayi saurin kallon wacce aka kira da Aisha dake ta latsa wayarta ta ma shareta kamar batasan da zamanta a d'akin ba. Tayi gyaran murya tana "Aunty dan Allah ki taimaka min da Aron waya inaso na Kira Yar uwata" Aisha karamar wayar dake gefenta ta dauka ta mika mata batare da tace mata komai ba ta tashi tayi waje. Yesmeen kuwa jiki na rawa ta hau shigar da lambar Nusrah dan ba lambar Wanda ta rik'e a kanta sai lambar Nusrah da Sajeeda. Safa da marwa kawai take dan burinta Nusrah ta dauki wayar ta fada Mata halin da ake ciki. Tana Jin an dauka ta saki ajiyar zuciya tana "Nusrah Yesmeen ce kina jina"? "Yesmeen kece ko mafarki nake yi"? "Nice Nusrah ke kadai ce"? "Aaa nida Mama ne a daki tana yiwa jaririya wanka" Yesmeen kasa tayi da murya tana "kibar d'akin Nusrah magana Zan Miki Mai mahimmanci kiyi sauri" Nusrah mik'ewa tayi daga Kan gadon,tayi waje Yaya Abu dake yiwa jaririya wanka ta bita da Ido "Yesmeen ya akayi ba bar d'akin a Ina Kika samu waya taya akayi Kika kirani"? "Nusrah Umma tana cikin hatsari kiyi sauri ki kira Gwaggo taje ta d'auketa dan ni guduwa nayi Abba ne yake san kasheni"? "Kamarya Yesmeen bangane maganganun ki ba" "Nusrah bamu da lokacin da zan ringa Miki bayani kiyi saurin Kiran Gwaggo Abba shi ya jefa umma a halin da take ciki,nasan bazaki gane ba, Abba kungiya ya Shiga dan yayi kudi,toh da umma yayi kudin shiyasa take ta rashin lafiya labarin nada tsayi Abba ya San nasan sirrinsa shi yasa nayi karyar makanta,saboda Kar ya cutar dani, Nusrah Dan Allah banida lambar Gwaggo kiyi sauri ki kirata yanzu saboda gobe da safe taje ta d'auko umma Kar Abba ya sake cutar da ita"? "Yesmeen a hayyacinki kike kuwa kinsan Mai kike cewa kuwa Abban mu fa naji kina ya Shiga kungiya yayi kudi da umma innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Kamarya Wai kimin bayani bangane ba" Yesmeen da sauri da sauri ta hau bawa Nusrah labari. Nusrah kuwa jikinta ya dauki wani irin kyarma ta saki ihu tana "Abba ya cucemu Yesmeen ga mama nan ita zan gayawa yanzu nan" "Aaa Nusrah karki"!!! Kit taji Nusrah ta kashe wayar Yesmeen hankali a tashe ta hau Kiran wayar Nusrah Amma bata dauka ba. Bazata so Nusrah ta fadawa Yaya Abu ba. Nusrah kuwa dakinta ta koma tana kuka wiwi tana zuba sallati dan shakka babu ta yarda da maganar Yesmeen. Yaya Abu kuwa yadda ta shigo yasa ta ajiye jaririyar akan gado ta tarota tana "Wai waye ya kiraki a waya ne lafiya" "Mama Abba ya cucemu Abba ashe kungiya ya Shiga dan yayi kudi,Ashe Abba ba kudin Allah da Annabi ne dashi ba da umma yayi kudi,? Yaya Abu yamutsa fuska tayi tana "Kamarya bangane ba"? Tiryan tiryan Nusrah ta kwashe komai ta fada mata ta Kara da "Mama ki taimaka ki tafi daddaren nan Kar ya cutar da umma innalillahi wa Inna ilaihi rajiun"? Yaya Abu Zama tayi a gefen gadon tana "yanzu Yesmeen ce duk ta fada miki haka ke kin yarda Abban ku kungiya ya Shiga ba sharrin yarinya nan bane? toh bar kuka haka kinsan me za'ayi yanzu nan zanje nabi motar dare naje na dauko Sajeeda karki sake ki fadawa kowa wanan maganar dan idan har Kika furta maganar nan Kamar kin tonawa Abban ku asirine kinji Mai nace ko" Nusrah Kai ta hau gyadawa tana "Mama ki ceto mana umma kiyi sauri Kar ya cutar da ita. Yaya Abu mayafinta kawai ta yafa ta dauki Jakarta tana "karki fadawa kowa maganar Nan Nusrah" Daga haka tayi waje da sauri tana yin nisa da gidan ta d'auko wayarta ta hau Kiran wayar Kabiru Ko kad'an tak'i yarda a zuciyarta da kungiya ya Shiga dan yayi kudi, karyar Yesmeen ne kawai,Ashe duk tsawon lokacin nan Yesmeen na gani,anya ba ita ta Shiga d'akin Sajeeda ta shige kasan gado ta gaura mata Mari ba, Kabiru Yana tura k'ofar d'akin Sajeeda ya hangota a kwance Kamar matacciya da sauri ya karasa wajenta,ta dagota yaga tana numfashi kad'an kadan,ya saketa da sauri ya sauka kasa Yana Jin kamar kirjinsa ya faso saboda tashin hankali Yana fita waje yayi wajen motarsa hankali a tashe ya ruko hannun Rabiu dake jingine a mota Yana "Yesmeen ta gudu Rabiu shikenan asirina ya tonu ta fallasa sirrina ga Sajeeda can kamar a sume ta fada mata na Shiga uku Rabiu yanzu ya zanyi" "Wai kana nufin guduwa tayi"? "Ta gudu wallahi ban ganta ba da dukan alamu ta fadawa Sajeeda dan gata can Kamar ta suma,nasan idan ba fada mata tayi ba va abinda zai sumar da ita watakila ba iya Sajeeda zata bankadawa sirrina ba kila ta fadawa wasu na Shiga uku Rabiu asirina ya tonu tun ban mori arzikina ba" "Yanzu abinda za'ayi ka d'auko Sajeeda mu tafi kungiya sai mu saka shugaba ya duba Mana inda Yesmeen din take idan har ta fadawa wani zai fada Mana sai asan abin Yi" Kabiru a haukace ya koma cikin gidan kafa ba takalmi ya haye sama ya sabo Sajeeda a kafadarsa ya sauko da balain sauri ya sakata a Bayan motarsa jikinsa sai rawa yake. Wani irin gudu yake falfalawa. Yana ya Shiga uku,kiran Yaya Abu daya shigo wayarsa dake gaban motar yasa ya saki ihu Yana "shikenan itama ta fada Mata Rabiu ga yayar Sajeeda na kirana". "Ka dauka kila wani abun zata fada maka"? Hannunsa rawa kawai yake ya daga wayar abinda Yaya Abu tace Masa yasa ya taka wani irin birkiii....... Sister's duk wacce batayi anfani da sabulun mg's ba ko kit dinsu inamai shaidamuku anbarku acan baya domin duk wnd yajaraba mg's sai sanbarka duk wani Mai tantama Akan kayan gyaranjiki toh tabbas yacire sabulun mg's domin yahadu bakarya zegyarajiki yafidda dattin fata Dama duk wani matsalan fata duk Wanda kefama da matsalan fata walau pimples ko spot, sunburn acne,stretch mark dama dukkan wani prblm yajaraba mg's bi'iznillah komai zaizama labari bayan jikinku yy fresh zaisa jikinku yy smooth yadinga glowing,gawanda basa San anfani da Mai zaku iya using mg's batare da kunbukaci wani Mai b🤗nd wnn new soap din💣ne,😯 bama cika Baki kujaraba kugane ma idanku domin ance gani yakoriji Kuma siyan daya maida kudi gida You can check pic👇for the soap reviews🥰 Soap price:4k maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 14k Babba 16k Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Be part of the glow team😍karkubari abaku lbr👏 ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 86* "Yesmeen ta Kira Nusrah a waya tace Mata kudinka na jinine da Sajeeda kayi kudinka" KABIRU ji yayi Kamar ta watsa masa ruwan zafi bayan ya taka birkin Ya juya Yana kallon Rabiu Rawar da jikinsa ke yi yasa wayar zamewa daga hannunsa ya Fadi a jikinsa Rabiu ya saurin d'aukar wayar ya kashe Yana "Kaine zaka fara tonawa kanka asiri Kabiru Mai haka?ka Zama namiji Mana yanzu ka sake kiranta ka dake kasan yadda zaka tsarata ba itace wacce kace min tana maka signa ba" Kabiru da a yanzu ya rasa Inda zai saka kansa saboda tashin hankali ya fara magana Kamar zai yi kuka Yana "Komai ya kwabe min Rabiuu shekara biyu banyi da Shiga kungiyar nan ba Yesmeen ta tona sirrina Ina da tabbacin ta fadawa Sajeeda" Kiran Yaya Abu da ya sake shigowa wayarsa yasa Rabiu ya fara tsara Masa abinda zai cewa Yaya abu Kabiru kuwa ya daure ya daga wayar tare da saisaita kansa Yana "Ina Shirin kiranki Kika kirani,Ina tuki ne dazu yanzu parking nayi a gefen hanya kikace me"? "Nace yanzu Nan Yesmeen ta Kira Nusrah wai kudinka ba na halal bane kudin jini ne da Sajeeda kayi kudin ka gashi can Nusrah sai kuka take ni kuwa na rarrasheta nace Kar ta sake ta fadawa kowa dan bansan Mai yasa take San maka sharri ba ibilisiyar yarinya nan kasan ashe tana gani yanzu haka karya nayi wa Nusrah nace mata zanje na d'auki Sajeedan dan ta yarda fa"? "Yaya Abu Kinga illar rik'e dan da ba naka ba ko?Kinga illar dan riko ko?kinsan sata na Kama ta tana min dazu da kuka tafi,shine na mata duka fa na Sha alwashin korarta shine zata min irin wanan sharrin" "Wallahi ko ni nasan sharri take ma dan sai da na fadawa Nusrah karya take ma amma kaga idan na dage akan karya take yi Nusrah zata dauka ban damu da Sajeeda ba,b na Dade Ina cewa a Maida ta gidan ubanta ai a yanzu ma na fara tunanin itace ta Shiga kasan gado ta ringa tsorota mu Ashe yarinya nan tana gani tayi mana karyar makanta na rantse da Allah idan na kama yarinya nan sai na ji Mata rauni" "Ai ta gudu Yaya Abu yanzu haka nemanta nake ta kwashe min kudadena ta gudu" Yaya Abu hankali a tashe ta hau sallati tana "Ta kwashe ma kudi fa kace garin yaya Allah yasa kudin ba yawa"? "Yaya Abu yanzu ba ta kudin nake ba yarinya nan so take ta hadani da yayana yanzu ya zanyi ki shawo min Kan Nusrah wallahi karya Yesmeen ke min,ai na fada miki abokina ne yamin hanyar da na samu kudin nan,ba wacce ta sawa yarinya nan wanan mumanun tunanin sai Sajeeda kin tuna yadda take zargin kudina ba na halal bane kin tuna irin fadar da muke da ita" "Haba Kabiru ai ba sai ka rantse min ba wallahi ko duk duniya zasu taru su ce kudinka ba na halal bane sai Inda karfina ya kare wajen Kare maka mutuncinka ni nasan ba yadda zaka tab'a haka,shi yasa na cewa Nusrah Kar ta sake ta fadawa kowa wanan maganar abinda za'ayi yanzu zan koma na Kara kwantar mata da hankali gobe da sassafe zan dawo kawai na cigaba da kula da Sajeeda dazu Gwaggo ta kirani Wai Asmau tazo Abuja wai har yanzu bata iso ba"? "Banganta ba da yake kinsan na fita da na dawo Kuma banganta ba yanzu ma Tasha zanje na dubata,gashi Yesmeen yanzu ta kara kunna min wani wutan" "Karka damu fa wallahi yanzu nan zan tsara Nusrah na gwada mata sharrin Yesmeen ta maka dan ta maka sata ka Kamata shine ta zuba maka wanan sharrin" "Ki taimaka min Yaya Abu ki koma Kar Nusrah ta sake Kiran wani ta fada Masa kinsan Yara ne su zasu iya yarda" "Ba matsala in Sha Allah ka taimaka ka Nemo Mana yarinya nan nasan tana cikin Abuja ba inda ta sani ba Kuma tasan hanya ba ka nemota ka daure Mana ita" "Zan nemota Yaya Abu ngd da Kika yarda dani, zan miki gaggarumin kyauta in Sha Allah da wata ce ba lailai ta yarda dani ba" "Kai haba wallahi na yarda da Kai karka damu bari na koma gidan,yanzu dai dole na taho gobe tunda akwai su larai a gidan,sai su cigaba da kula da Nusrah idan anyi suna sai su dawo gabad'aya" "Toh Yaya Abu ngd dan Allah duk yadda kika yi da Nusrah sai ki kirani ki fada min" Daga haka Kabiru ya kashe wayar ya dora kansa akan steering Yana "Rabiu ban Shiga kungiyar nan a saa ba,tunda na Shiga nake cikin tashin hankali yanzu idan Nusrah ta kira wani fa ta fada masa"? Kaja motar nan mu tafi wajen shugaba ya mana aikin da zaa rufe bakin yesmeen din a rufe bakin koma waye,duk matsalar nan Kai ka jefa kanka a ciki,da ka yarda ka bada wadatacen jini da yanzu duk baka tsinci kanka a wanan halin ba har yaushe ka Shiga kungiya da zaka fara nadama,kasan Allah ka bada jinin wanan matar ka huta yanzu shugaba duk zai kau ma da matsalar ka,Kai wallahi ko da duk duniya sun gano abinda kake ciki,zai maka aikin da zaa rufe bakin kowa,yanzu amfanin mai take maka ka bada jininta idan an kwana biyu sai ka samo matashiya ka aura,idan ka kwashe arzikin ta sai ka saketa ka Kara auren wata kamar dai yadda nake yi" " Bazan iya ba Rabiu wallahi bazan iya kashe Sajeeda ba,ko amfani da nayi da ita wallahi ba'a san raina bane Amma muje ya dubo min inda yarinya nan ta Shiga wallahi ita zan bayar idan ma da kaina yake so nayi ferfesun ta yi zanyi,Sajeeda ma ba sai na kaita can ba tunda ba magana take ba ko Yesmeen ta fada mata ba bakin da zata fadawa kowa, asibti zamu fara kaita inyaso idan an fara dubata sai mu wuce wajen shugaban" Kabiru kenan da barin ta da kayi a raye tana Shan wanan wahalar ba gwara kawai ka karasata ba" "Bazan iya ba Rabiu Kai karasa Ateeka kayi ba adaki ka killace ta ba mai ya hana kai ka karasata ko ba amfanin da take min inaso na ganta a raye" Daga haka Kabiru ya tada motar a madadin yayi hanyar wajen shugaban ya d'auki hanyar asibiti,dan tsoro ma yake ji shugaba yaga Sajeeda yace ya kawo jininta, yafi so ya bada jinin Yesmeen. Nusrah Tunda Yaya Abu ta fita ta kwanta tana ta kuka,sai a yanzu komai ya ringa dawo mata,dan yadda Kabiru yayi arzikin dare daya dole a dasa Masa ayar tambaya,sai a yanzu ta tuna kalmar Sajeeda da tace mata "Nusrah Abban ku ya kasheni" Ashe maganar da take so tayi mata kenan inama ma ta matsa mata a lokacin ta fada Mata,dama duk tsawon lokacin nan Yesmeen tasan irin wanan maganar amma ta boye mata,ko dan Sajeeda ba mahaifiyar ta bace shi yasa taki fadawa kowa Kabiru ya cigaba cutar musu da uwa, Mik'ewa tayi Kamar an tsikareta ta d'auko wayarta da taji Yana ta ringing ganin lambar da Yesmeen ta kirata dashi ne yasa ta dauka cikin ihun kuka ta fara magana tana "Allah ya isa tsakanin mu dake Yesmeen,duk tsawon lokacin nan kinsan dama abinda yake damun Umma baki tab'a fadawa kowa ba,ko bazaki fada wa kowa ba ai ya Kamata ki fadamin ko dan umma ba mahaifiyar ki bace, shi yasa Kika barta duk tsawon lokacin nan a kwance Muka rasa sanin wane irin cuta ne yake damunta, tun kafin ku bar garin nan Yesmeen kinsan Abba ya cutar da umma a madadin ki fada da wuri,mu ceto umma amma kikayi shiru Yesmeen wallahi idan Abba ya Kara cutar da Umma bazan tab'a yafe Miki ba wallahi kinfi abba mugunta har kuka koma Abuja su Saifullahi sun dade kafin su tafi baki fada musu ba yesmeen kece ma kika kashe umma ba Abba ba,kina tunanin da ace yau mahaifiyar ki na raye naga abinda zai cutar da ita bazan taimaka Mata ta hanyar fadawa mutane su Kai Mata agaji ba" "Ya isa haka Nusrah ki barni nayi miki magana Mana ki saurareni mana, Abba ya wuce duk Inda kike tunani yanzu ba lokacin da zaki Tsaya ganin laifina bane,ki kirawo Gwaggo ki fada mata halin da ake ciki,mama bakinta daya da Abba wallahi itama so take ta kashe umma sau uku tana gwada saka wa umma guba a abinci,idan kika fada Mata wallahi ba abinda zatayi akai kiyi sauri ki kira Gwaggo Nusrah" "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun Yesmeen Allah ya tsine Miki albarka duk kinsan wanan masifar baki fadamin ba sai da na tura mama wajen Umma idan har wani abu ya samu umma wallahi bazan yafe miki ba muguwa azzaluma" Nusrah da jikinta ke balain rawa ta kashe wayar tana jin numfashinta na neman d'aukewa. Hannunta rawa kawai yake ta nemo lambar Saifullahi na waje da yake yawan kiranta dashi,sai da ta Masa miscall uku a na hudu ya dauka,tana Jin muryarsa ta saka ihu tana "Saifullahi Abba ya kashe umma, Ashe Abba kudinsa bana halal bane ashe Abba shine silar jefa umma a halin da take ciki" "Bangane ba Aunty Nusrah mai ke faruwa ne kimin bayani yadda Zan gane" Nusrah labarin da Yesmeen ta bata duk ta kwashe ta fada masa ta Kara da "wanan wane irin balai ne, akan kudi Abba ya kassara rayuwar Umma,ga itama yayarta itama farautar ranta take mai umma ta musu da zafi haka Yesmeen ta cucemu wallahi idan har mama ko Abba Suka cutar da ita bazan tab'a yafe Mata ba Saifullahi yanzu mai abin yi banida lafiya ya za'ayi mu ceto umma bana so mijina yasan halin da ake ciki" "Zan kiraki yanzu Ina zuwa" Kiit taji Saifullahi ya kashe wayar a daidai lokacin da Yaya Abu ta turo k'ofar ta shigo ta zuba mata ido tana kallonta ta kasa yarda wai yayar mahaifiyar ta ke san kashe ta" Yaya Abu kuwa jakar hannunta ta fara k'ok'arin ajiyewa tana "Nusrah wai kuka kike har yanzu ki daina kuka haka wallahi karyar Yesmeen ne sata tayi wa mahaifinku shine ta yanke ta kala Masa sharri,naje har tashan ba motar Abuja gobe asubanci zanyi karki damu wallahi babanku bazai iya cutar da Sajeeda ba,Yesmeen Yar iskar yarinya ce sharri kawai take yiwa babanku wallahi ki daina dagawa kanki hankali" "Hakane Mama Abba bazai iya cutar da ita ba sai dai idan Yan uwanta" Yaya Abu da ido ta bata a lokacin da ta yi hanyar waje bayan ta dauki jaririyar ta sai ta kasa gane Inda maganar ta ya dosa. Kabiru A zub'e yake a gaban shugaba ya jike jagab da gumi,jikinsa rawa kawai yake da yaji maganar da ke fitowa a bakin shugabansu da ya Sha bakakken Kaya da wani murtukekken Kare a cinyarsa,Yama kasa d'aga Kiran da ake masa, Cikin wani irin murya shugaban yace "ka daga wayar ka dan banaso hankalin ka ya rabu gida biyu" Kabiru wayar ya d'auko daga gaban Aljihunsa,ganin Saifullah ke kiransa yasa yaji gabansa ya Fadi. A hankali ya Kai wayar kunnensa bayan ya daga wayar. Cikin wani Irin murya yaji Saifullahi na "Abba Ina Umma take" Kabiru Bai San lokacin da ya mik'e tsaye ba kirjinsa kamar ya fado,murya a kakarye ya daure yace "Lafiya kuwa Saifullahi Ummanka na gida Mana Mai ya faru"? "Abba Kai mugune azzalumi, asirinka ya tonu,wallahi Kar Wani abu ya samu umma har na dawo idan har wani Abu ya samu umma Abba da hannuna Zan kashe ka,idan har zaka iya cutar da umma wallahi nima Zan iya kasheka karka yarda wani Abu ya samu umma na fada maka" Daga haka yaji ya kashe wayar Kabiru ya zube kasa tare da sakin ihu. Saifullahi kuwa Yana kashe wayar ya Nemo lambar Gwaggo dan a yanzu ba mai taimakawa Sajeeda sama da ita. Kabiru Mai ya rage min babu shugaba,yarana sun gano sirrina yau dana shi yake cewa zai kasheni, ribar Mai na samu a shiga kungiyar nan na Shiga uku shugaba yanzu ya zanyi"... ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 87* "Ka taimaka kayi min aiki shugaba idan asirina ya tonu tun yanzu ribar mai naci a Shiga kungiyar nan,da na kassara rayuwar matata dan na samu kudi,yarana suji Dadi,sai gashi tun baaje koina ba asirina ya tonu" Ihun kuka kawai Kabiru ke yi yana ya Shiga uku,shugaba kuwa kamar ba dashi Kabiru yake ba. Ya mik'e tsaye da karensa ya na k'ok'arin nufar wani k'ofa da ya Sha Jan kyalle Rabiu kuwa yayi saurin dira a gabansa ya zub'e a kasa dan yafi Kabiru sanin komai game da kungiya idan shugaba ya bawa banza ajiyar ka ka Kade har ganyenka idan har shugaba yayi shigar bakakken kaya da Wanan Karen a cinyarsa toh ka Shiga uku ka lalace "kayi hakuri shugaba yayi kuskure yayi ba daidai ba a taimaka ayi Masa afuwa Kar a yi Masa hukunci mai tsauri a taimaka shugaba duk abinda kace yayi zai yi dan asirinsa ya rufu a taimaka" "Ka kawo Mana lusari mai bakin jini,da rashin nassara,kungiya bata tab'a haduwa da mai kawo Masa matsala ba sama da wanan abokin naka,a kaida duk Wanda ya san sirrinmu sai ya mutu,a kai'da duk Wanda ya ganmu da idonsa sai an kawo Mana shi munyi amfani da jinin sa,daga ranar da aka fara saka shi aiki bai tab'a nassara ba,kungiya ta cigaba da daga Masa kafa,yasan bazai iya ba mai yasa ya shiga tun farko,ya dauka nan wajen Wasa ne, wanan bashi ne dan nasa ba"? Duk maganar da shugaban ke yi bai juyo ba dan baya ya bawa Rabiu da Kabiru da ya mik'e jikinsa na balain rawa,da wani abu kamar kibiya ya nuna katon mudubin daya rufe bango daya na d'akin,take sai ga Saifullahi ya bayyana Yana ta safa da marwa a wani daki da wayar a hannun sa, Shugaba ya cigaba da magana yana "Zan iya dakatar dashi zan iya saka wayarsa ta d'auke bazai Kira mahaifiyar matarsa ba,amma bazan yi ba dan Sam bai cancanci Zama a kungiyar nan ba har yanzu da sauran Imani a tare dashi,har yanzu Yana da birbishin tausayi a kirjinsa. Kabiru a guje yaje ya kwanta a gaban shugaban ya rike kafarsa Yana "ka taimaka min kasa wayarsa ya d'auke na tuba bazaa Kara samun kuskure daga wajena ba duk abinda kaci nayi, zanyi idan har asirina zai rufu ka taimaka min Kar ya Kira bana so asirina ya tonu,inaso a mantar da Nusrah da Saifullahi inaso itama yayar matata a shafe komai a kanta nayi alkawari koma menene zanyi" "Ka zama shaida zan bashi dama na karshe idan har ya sabawa umarnin mu baiyi duk abinda za'a Umarce shi da yayi ba duk abinda ya biyo baya shi ya jawowa kansa" Kabiru da sauri ya fara gyada kansa Yana kallon Saifullahi ta mudubi da ya Kara wayar a kunnensa, hankali a tashe yace zai Kira ka taimaka min Shugaban a hankali ya taka ya isa gaban mudubin,ya daki mudubin kad'an,sai ga wayar Saifullahi ta watse a kasa, Kabiru da ya rik'e zuciyarsa ya hau sauke ajiyar zuciya Da yaga Saifullahi ya sunkuya ya d'auko wayar ya hau daddanawa da alama wayar d'aukewa tayi. Shugaba ya Kara nuna mudubin da kibiya sai ga Nusrah ta bayyana itama da wayarta a hannu Yana dan buga mudubin wayar ta itama ta Fadi kasa Sai a lokacin ya juyo yana "anjima zanyi aikin da zan rufe musu baki bazasu tab'a iya fadawa kowa ba,a yanzu Kuma wayarsu ta tashi daga aiki kenan. "Nagode shugaba yanzu taimako daya ya rage min a duba min inda Yesmeen take so nake na kawo wa kungiya jininta,ayimin aikin da zan nemeta kafin kungiya ta Sha jininta. Shugaban kibiyar sa ya nuna mudubin dashi,sai dai a madadin su ga Yesmeen sai dishi dishi suka ringa gani kamar mutum, shugaban ya dan ja baya cikin mamaki ya Kara nuna mudubin da kibiyar tsafinsa,dan zai iya cewa Wanan shine Karo na biyu da ya tab'a nuna mudubin bai hasko masa abinda yake so ya gani ba,Yana Kara nunawa mudubi ya tsage dishi dishin ya d'auke. Shugaban kuwa cikin mamaki ya fara magana Yana "Na kasa ganin Inda take,Anya yarinya nan ita kadai ce"?Anya yarinya nan ba mayya bace"?dan tun farko farkon da ta gano sirrinka naso a bada jininta dodo yak'i karba,yau bazan yi bacci ba sai nayi aiki akanta har sai na gano Inda take dan ba'ayi Wanda ya Isa ya fi karfin mu ba. Kabiru cije lebbe yayi dan har wani tsumma yake Yana hararo yadda zai yayyanka Naman Yesmeen dan duk wanan balain ita ta jefa shi a ciki,da ace bata tab'a leka shi ba da duk wanan masifar bai tsinci kansa a ciki ba,maganar shugaba ne ya katse Masa tunanin da yake, shugaba ya mik'a Masa wani tukunyar kasa Yana "ka shanye wanan jikinka zai dawo aiki yadda ya Kamata,ayanzu zaka iya neman mace ba abinda zai saka jikinka ya kwanta,gobe karfe uku ka tabbata ka kawo min kyallen da ka goge jikin duk wacce ka nema dashi,a yanzu zaka tafi da karya daya,yau kwana zaka yi kana saduwa da ita,karka wanke jikinka karfe biyu sai ka nemi mace ta bayanta da ta gabanta sai ka goge mata jikinta ka kawo min kyallen. Kabiru d'auke numfashinsa yayi Yana kallon jinin dake buga wari har da wani pad ma yake gani a ciki,ba abinda ke daga Masa hankali sama da ciye ciye da shaye shayen kungiya a ba yadda zai yi yake sha balle a yanzu da burinsa yaga asirinsa ya rufu,kafa kansa yayi ya shanye Yana Jin zuciyarsa na tashi,amma haka ya daure dan bai isa yayi amai ba. Shugaba ya jaddada Masa akan Kar ya wuce goben idan ba haka ba zaa samu matsala. Kabiru haka ya fito shi da Rabiu jikinsa duk a sanyaye dan bai San wacce zai iya samowa ya samu yayi duk aikin da aka saka shi ba,yaga matan banzan ba kowace ke yarda ya nemeta ta baya ba,Karin tashin hankalinsa karyar da akace ya kwana Yana saduwa da ita,duk a cikin aikin da ake bashi saduwa da Karen yafi daga Masa hankali dan azabar radadi yake sha. Rabiu ne ya kunto daya daga karnukan dake bayan gidan da aka dadaure. Kabiru Kamar ya rushe da kuka Yana k'ok'arin magana Kabiru ya daga Masa hannu Yana "karka ce komai wallahi duk abinan da aka baka mai sauki ne,ai shugaba na sanka dan ya maka da sauki,na dauka zai ce ka nemi Nusrah" Kabiru ido ya zaro Yana dafe kirjinsa Rabiu ya gyada kansa Yana "kafin nayi kudin nan ni nasan wahalar da na Sha,sai da na bada kannena uku da duk aka dauka rashin lafiya ce ta kashe su,ya cije lebbensa sai da yayi shiru na mintuna da ya tuna abinda ya kasa mantawa yace "na nemi 'yata Yar shekara tara har sai da ta mutu,na jefata a cikin rijiya har gobe mutane sun dauka dan ta fada rijiya ta mutu,na Sha wahala Kabiru,shi yasa bansan ya tausayi yake ba ko wa akace na kashe Zan iya kashewa indai zan samu kudi, nafika Shan wahala bazaka gane ba" Kabiru da yayi mugun girgiza da kaduwa jikinsa rawa ya dauka yana "Amma duk baka fada min ba Rabiu,baka fadamin wahalar ba sai yadda zan samu kudi ka kwadaita min ni kuwa da na nemi yata wallahi gwara na bar kungiyar na rantse da Allah wanan wane irin balai ne,tashin hankalina bansan inda zan samo macen da zata yarda dani nayi aikin nan ba kafinin sanin inda suke dan Allah ka nemo min mace kaga wayanda na samo duk kin yarda suka yi har mari sai da na Sha Wani irin dariya Rabiu ya kwashe dashi Yana "ita Yesmeen da kake so ka nema ba Yar mutane bace kenan,taya kana zaune komai sai dai ayi maka bazama zakayi ka nemo wallahi karka wuce gobe kai kake wahalar da kanka yanzu fa ba abinda zai kwantar da jikinka ka yi kawai da Sajeeda asirinka a rufe "Wallahi tausayin ta nake ji dazu fa likita cemin yayi saura kiris zuciyarta ya buga ba dan mun kaita asibiti da wuri ba,bazan iya nemanta a halin nan da take ciki ba ka taimaka ka nemo min yanzu da shugaba ya gano min inda Yar iskar yarinya nan take wallahi da fatafata zan mata har sai ta daina motsi zan kyalleta. "Tom tunda baka sameta ba kayi da wacce ka samu Sajeeda dan bazan wahalar da kaina nemo maka mace ba wallahi Kuma ya kwabe ma karka sake ka nemeni,haka kawai nima ka hanani zaman lafiya" Kabiru bai Kara magana ba dan har a kasan ransa ji yayi ya fara nadamar Shiga kungiyar. rayuwarsa da Sajeeda a baya cikin talauci Kamar yafi Masa kwanciyar hankali ba mai yarda yayi rayuwar zuwa massallaci rabonsa da Sallah har ya manta,gashi yanzu azumi na gabatowa ance Kar suyi,yama samu nutsuwar da zai samu kwanciyar hankali zuwa saudiya yaje d'akin Allah ya rage zunubin abin ya gaggara daga Wanan sai wanan. Yaja sirirn tsaki a daidai lokacin da suka karaso gida ya shige da Karen, Rabiu ya wuce da motarsa. Har cikin palon ya Kai Karen dan an riga an taba shi,ba motsin da zaiyi har ya gama aikin da zaiyi dashi gobe yaje ya wurgar da Karen Yayi mamaki da Gwaggo basu sake Kira ba ko a wane hali Yaya Asmau ke ciki oho. Wayarsa ya d'auko ya kira lambar nurse din da ya bawa kudi akan ta kula da Sajeeda,tana dauka ya tambayeta jikin Sajeeda tace Masa da sauki bacci take yanzu bugun zuciyarta yayi daidai kila ma gobe a sallameta. Kabiru yayi mata godiya akan gobe zai zo asibitin da wuri da haka suka yi Sallama. Sai a lokacin yaji Yana jin yunwa ya shige kitchen ya dafa indomie yaci ya hau sama yayi wanka ya sauko daga shi sai gajeran wando,jikinsa sai harbawa yake alamar ya samu lafiya yaso ace da mutum zai fara saduwa,amma ba yadda zaiyi haka zai yi ta saduwa da Karen. Har yanzu idan ya tuna yadda Saifullahi ya Masa magana sai yaji wani iri a zuciyarsa banda Allah ya rufa Masa asiri da tuni shi ma ya kira wani ya fada Masa sirrinsa. Har wani zufa ke keto masa idan ya hararo Wai asirinsa ya tonu mutane sun gano ta hanyar da yayi arziki,da wane ido zai kalli mutane ace wai shi ya jefa Sajeeda a wanan halin da take ciki. Haka ya tsugunna akan gwiwarsa ya kamo karyar yayi ta saduwa da ita har sai da aka Kira sallah Asuba ya raba jikinsa da karyar da ta daina motsi. Yesmeen Tunda Nusrah ta kashe wayar take ta rushe kuka,bata tab'a tunanin Nusrah zata kasa fahimtar ta ba,taya zata fito ta fadi sirrin Kabirun daya Sha alwashin kasheta,har sau biyu Yana gwada shaketa dan ya aikata lahira,taya idon Nusrah zai rufe ta zargi da gangan taki fada musu,akan Sajeeda ta kasa guduwa ta bar gidan,akan Sajeeda tayi karyar makanta,Wanda da batayi ba da yanzu tayi candy kila ma ta cigaba da makaranta,duk wahalar nan da ta Sha da rashin bacci da kwanan fargaba na kusan shekara fassarar da Nusrahh zata mata kenan har da mata Allah ya Isa,sosai taji ciwon abinda Nusrah tayi mata,Aisha ma bar Mata d'akin tayi kanta kamar ya rabe biyu saboda ciwon da yake,gashi batasan halin da Sajeeda ke ciki ba. Damuwa da kuka a daidai lokacin nan bazai kareta da komai ba dukufa agaban mai kowa mai komai shi yafiye mata a ayanzu dan tasan Kabiru bazai tab'a barinta ba zai iya komai dan yaga bayanta. Bandakin da ta gani ta shige bata damu da sanyin ruwan ba tayi wanka jikinta sai rawa yake saboda yunwar da take ji. Amma bazata iya cin abincin ba. Tana fitowa daga bandakin tayi wajen wadrobe din da ta gani,dan da alama Aishar bar Mata d'akin tayi dan ta kwana ita kadai, duk da baa Mata izinin tab'a Kaya ba doguwar rigar da ta gani a goge ta d'auko ta zura ya mata yawa sosai dan Aisha ta fita tsayi sosai har kafarta sai da ya rufe,a dube dubenta ta samo hijabi har kasa ta saka,ta rufe wadrobe din,a can gefen da taga a shimfida sallaya ta nufa dan har da Qur'ani a wajen. Sai da tayi addua ta samu nutsuwa ta tadda sallah tare da ayyanawa tana gaban A Rahman a Raheem yasan me a zuciyarta,yasan mai tazo nema a wajensa tana da yaqinin zai amsa mata dan shi Mai amsa adduar bayinsa ne,mai taimaka wa bayinsa ne a lokacin da suke cikin tsanani,sallah raka'a shidda tayi,ta sallame ta dauki carbin da ta gani ta hau Jan istigifari sai da tayi dubu,ta hau yiwa Annabi sallati tana Jan majina dan har lokacin hawaye bai yanke a fuskarta ba,sai da taji yatsunta na ciwo ta ajiye carbin ta d'auko Qur'ani ta fara karatu,sai da ta karanta iya yadda zata iya ta ajiye Qur'anin,ta koma tayi Sujadda tayiwa Annabi sallati goshinta a kasa ta karanto sunayen Allah 99 kafin ta dago da hawaye Shabe shabe ta daga hannunta ta fara Addu'a "Ya samiu dua ya rabbi Maliki ya quddusu ka bawa ummana lafiya ka tashi kafadunta, Alhamdulillah ya rabbi mungode maka da tarin niimomin ka a garemu wanan halin da muke ciki Kai ka jarrabcemu ya Allah ka yanke Mana ka sausauta ma na ba dan halinmu ba,ka tausayawa umma ka tashi kafadunta kai kake da iko akan kowa da komai,ya Rahimu ka gwada ikonka akan Abba ka bawa Umma lafiya ka bata ikon tashi akan kafafunta ka bude mata bakinta ta iya magana dan ta wanke zargin da Nusrah ke min,ya Allah ka kadai ne shaidata ba yadda za'ayi na cutar da umma ko na bari a cuceta Allah a yanzu banida yadda zan taimaka Mata ya Allah ka taimaka mata ka ara Mata tsawon rayuwa Allah ka nuna min ranar da zata warke kafin na koma gareka" Kuka kawai take rusawa jikinta na rawa sai da ta dade kafin ta cigaba da Addu'a mai tsayi,rawar da taga jikinta nayi har tana Jin jiri yasa ta rufe Addu'ar da amanar rasulu ta shafa ta kwanta akan sallayar ba jimawa bacci yayi awon gaba da ita cike da mafarkin Sajeeda. 3am Sajeeda A hankali na bud'e idona sai na Kara maida idona na rufe,a rufewar da nayi bana so na yaudari kaina nayi tunanin Ina rayye,duk da ban tab'a mutuwa ba nasan duk Wanda ya mutu binne shi akeyi a Kai shi makwancinsa wato Kabari Wanda a yadda ake bamu labari ana dawo maka da ranka,sai dai banjini a Matse ba,banjini a dadaure ba,ba dai bayan na cire rai da rayuwa na jiyo kamshin mutuwa ba mutuwar nayi ba,a hankali na Kara bud'e idona sai na kurawa saman rufin d'akin ido na mintuna kafin na juya kaina na kalli gefena na Kara juyawa na kalli daya gefen,tuni tunanina ya bani inda nake wato asibti,daga b'arina na hagu nurse ce a kwance a daya gadon da ba kowa. A hankali na daga hannuna na dora akan kirjina naji Yana bugawa na mitsini kaina a daidai wajen da nake Jin bugun zuciyata sai naji tabbas ba mafarki nake ba Allah ya barni a raye bayan na fidda rai da rayuwa,Allah ya barni a raye bayan ciwon da naji a kirjina da na kwatanta shi da ciwon ajali,Ashe Ina da sauran kwana a gaba, Ashe cuta ba mutuwa bace ba,tuni hawaye ya hau zubo min Ina daga kwance wallahi ban taba tunanin Zan rayu ba,kuka na fara yi kasa kasa na fara motsa bakina dan nace Alhamdulillah. Ga mamakina sai naji sautin maganata a kunnena,sai na zaro idona na hau wuwurga idona naga ko dai wata ce a gefena take hamdala na dauka nice,sai dai banga kowa ba nurse ce dai dake bacci a daya gadon. Kirjina na dan bugawa da Kar na yaudari kaina na Kara cewa "Alhamdulillah ya rabbi" Sai na Kara Jin sautin muryata a kunnena. Sai na saki murmushi Ina tunanin yadda nake neman saka rai da magana bayan nasan da wuya. Sai na Kara gwada magana Ina "Yesmeen Kinga Zan yaudari kaina Ina Jin maganata a kunnena" Sautin maganar ya Kara tafiya kunnena daya saka jikina d'aukar rawa nasan abune da bazai yu nayi magana ba taya kunnena ke yaudarar kaina da Ina magana har maganar tawa na fitowa. Sai naja tsaki a zuciyata na fi minti goma a haka kafin na waiga wajen nurse ina bari na sake yaudarar kaina sai nace "Nurse ki bani ruwa in Sha" Sai naga ta bud'e idonta tana kallona,sai na zaro idona Ina Jin bugun kirjina da ido na bita naga ta sauko daga gadon ta nufo wajen da nake tana "Yanzu nan fa bacci ya daukeni ruwa zaki Sha" Jikina wani irin rawa yake hannuna da nake iya motsawa na Kai na damki hannunta Ina "Kina nufin kinji Mai nace"? Sai naga ta yamutsa fuska sai ta kawo hannunta ta tab'a kaina tana "Ko dai zazzabi ne a jikinki bangane naji mai ki ka ce ba ba ruwa kikace Zaki Sha ba"? A hankali na saki hannunta na maida idona na rufe bazan iya fassara halin da nake ciki ba,hakane kawai yasa na rushe da kuka na hau yiwa Allah godiya,Ina addua Allah yasa ba mafarkan da na Saba yi bane nayi akan Ina magana,Allah buwayi gaggara misali,Allah maji rokon bawansa,Allah mai amsa adduar bayinsa a lokacin da ya fidda rai,dan wallahi na fidda rai da rayuwa ko iya maganar Allah ya bani ikon yi alhamdulillah bani da bakin gode masa,Ina ma zan ga Yesmeen Ina ma tana kusa dani,Ina ma itace ta fara jin muryata,nasan bazan iya fassalta farinciki da zata yi ba ,ta Sha cewa tayi kewar murya ta,ganin nurse din ta fice waje yasa na fara magana a fili dan na tabbatar "Alhamdulillah ya Allah Alhamdulillah Allah da ka nuna min Wanan ranar da zan iya magana, Kabiru asirinka ya tonu" Wallahi naji sautin maganata ta tafi kunnena dan da k'arfi nayi, Kukan farinciki kawai nake,tunanin da ya fado min yasa na gwada daga daya hannun nawa sai naga na daga sai na zaro idona, bana iya tashi,bana so na zura jiki,amma sai na gwada mik'ewa daga kwancen da nake sai naga na mik'e a haukace na fara kabbara Ina "Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar Allahu Akbar na shaida babu abin bauta da gaskiya sai Allah na shaida Annabi Muhammad sallalahu alaihi wa salam manzonka ne laillaha illallahu Muhammad rasulillahi Sallalahu alaihi wa salam" Sai na gwada sauke kafafuna kasa sai na Mik'e tsaye duk da bani da kwari,dan kafafuna sirarane sosai tamkar kwarangwal haka na dawo. Sai naga na tsaya a Kan kafafuna sai naji wani irin farinciki na dibana na mitsini kaina da k'arfi sai na tabbatar ba fa mafarki nake ba Allah shi yake ikonsa a duk lokacin da yaso,Allah Mai yine a yanzu Allah mai yine a cikin Sakani,sai nayi taku biyu wai na gwada tafiya na gani, farinciki ya Sakani zubewa akan gwiwata na tafi sujadda Ina Kara kabbara sai na rasa mai zancewa Allah,sai na tsinci Kaina da cewar "Ina kaunarka Allahna Ina sanka Allah na bani da tamkar ka ka gama min komai" na dago Ina "Yesmeen kina Ina zoki ga sarkin sarakuna ya mikar dani,sarkin da bai Haifa ba,ba a haife shi ba ya warkar dani laillaha illallahu Muhammadu rasulillahi sallalahu alaihi wa salam. Kuka kawai nake motsin da naji yasa na tashi iska na d'aukana na koma Kan gadon na kwanta na rufe idona hawaye na cigaba da zubo min,wallahi ji nake mafarki nake bazan nunawa kowa na warke ba nurse dinan na iya fadawa Kabiru shi Kuma ya Kara kwantar dani. Addua na tsinci Kaina da yiwa Annur akan yadda ya warkar dani Allah yasa shi ma bakinsa ya bud'e. Nurse din da ta shigo ruwa ta bani dan Ashe ruwa taje daukowa na girgiza Mata kai ba abinda zai Shiga bakina Allah kawai Zan tayiwa godiya. Wani irin farin ciki ya rufeni da na tuna yanzu Nima Zan iya tsayawa nayi Sallah nayi rukuu nayi sujadda na zauna nayi tafiya kamar kowa. Akan idona aka Kira sallah Asuba nurse na fita na Mike iska na d'aukana Kamar Mai koyon tafiya na nufi bandaki,Ina alwala Ina hawaye rabona da alwala da kaina har na manta,ba hijabin da Zan iya sawa kayan jikina ba lailai yayi sallah ba dan har yanzu Ina dan Jin dumi da zuvar ruwa a kasana. Watakila jikina ne bazai warke kamar yadda nake ada ba amma Zan ta rokon Allah in Sha Allah zan warke na daina zubar ruwan Kan gadon na koma na zauna. Tuni naji zuciyata ta rabu gida biyu wajen tunanin abin yi nasan Kabiru zai iya zuwa asibti ya tafi dani,ko dai na roki nurse ta kaini Tasha na tafi garinmu,ko dai na bi shi na bari sai ya saki jiki zaiyi wani abun na bashi mamaki. Tuni naji zuciyata ta bani da nayi hakan. Wajen karfe goma sai ga Kabirun ya diro yaci doguwar Riga ta maza Kallon da nake Masa na yadda Zan fallasa sirirnsa kowa yasani ne, wani irin wutar tsanarsa ke ruruwa a kirjina amma haka na daure,ya zauna a gefen gadon Yana "Sannu Sajeedata kin warke Kai naji dadi yanzu likita yace zamu iya tafiya ya bani ma takarda sallama yace ki rage tunani Zaki ji saukine kinji" Gyada masa Kai na nayi Ya saki murmushi Yana bari na sa a kawo keke a doraki a kaiki mota. Yayi hanyar waje. Ba jimawa ya dawo da nurse biyu Suka kinkimeni Suka dorani akan keken suka jani har wajen motarsa ya bud'e gidan gaba ya kinkimeni ya Sakani a seat din daya kwantar dan ba iya zama nake ba a wajensa Ina kallo ya zura hannu a Aljihu ya d'auko kudi ya basu Suka karba Suna zuba Masa godiya basu San kudin haram bane. Shi kadai ya ringa surutunsa Yana cemin Kar na damu Zan warke fa zai siyamin mota zai kaini saudiya. A garin kallonsa na naga wajen jikinsa a kumbure sai naji gabana yayi wani irin faduwar tashin hankali Kar nayi b'atar basiran bin shi yaje ya kwanta dani, sai naji zuciyata na "Ba abinda zai iya Sajeeda idan har yace zai gwada ki shamece shi ki kai Masa duka" Duk da haka sai naji jikina na rawa dan a kumbure yake har Ina iya hango shi ta cikin rigarsa. Nidai har Muka shiga gidan ya daukeni ya Saba a kafada ya hau dani sama jikina bai daina rawa ba sallati kawai nake a zuciyata dan ko kokawan zamuyi ba kwarine dani ba. Yana direni ya sauka kasa ya hado min shayi,da zai lura zai ga yadda jikina ke rawa amma da na tuna Ina da Allah sai na yi BISMILLAHI a zuciyata na shanye shayin. Ina gama Sha ya zauna a d'akin Yana ta zuba hamma da Mik'a kallon sa kawai nake da yaga mun hada ido sai ya saki murmushi Yana "Sajeeda rashin samun nutsuwa na neman haukatani kamar naci babu wayyo Allah na" Sai ya Kai hannunsa Yana matse jikinsa "Kai Ina zuwa na fita Kar na cigaba da ganin ki na kasa hakuri na danne ki amma fa idan na kasa dannewa hakuri zakiyi Ki barni na samu nutsuwa" Daga haka ya fita waje jikinsa a mike. Kabiru Yana sauka ya hau safa da marwa Yana tunanin abun yi,zuciyarsa Raya Masa kawai yake akan ya nemi Sajeedan dan jikinsa ba Kara kwanciya zai yi ba,dan baisan wa zai nema ba gashi lokaci na tafiya. Tuni zuciyarsa ta yanke Masa ya nemi Sajeedan sai ya cire rigar jikinsa ya rage daga shi sai gajeran wando,Yana k'ok'arin Hawa sama sai yaji ana kwankwasa k'ofar,cikin mamaki da b'acin ran Wanda ke neman hanashi aiwatar da shirinsa yasa nufi k'ofar a fusace ya bud'e ganin Yaya Abu ce yasa yaja da baya Yana "Wai har kin iso Yaya abu" Yaya Abu washe baki tayi tana "Na iso tun asuba na dauko hanya" Tace tana satar kallon wandonsa Kabiru kuwa ya hau shafa kansa Yana Kara Jin Yana harbawa da yayi tozali da kirjin Yaya Abu dake cike,dan na Sajeeda yayi flat saboda rama. Yaya Abu kuwa ta saki murmushi ta Kara gantsaro kirjinta ta ajiye mayafin tana na kwaso gajiya wallahi ya naganka a tube ne"? Sosa Kai Kabiru ya Kara yi yana "bazaki gane ba Yaya Abu Ina cikin wani hali" "Mai zai hana nagane ganar dani Zan gane" Tace tana sakin murmushi dan ta dago shi,bazata sake tayi Wasa da wanan. Damar ba,har ta fara hango yadda zatayi kudi. Kabiru kuwa ganin tana wani murmushi yasa ya nuna Mata jikinsa Sai ta kwashe da dariya tana "Nifa Yar gari ce nagane ka sarai, muje daga ciki amma fa sai an cika min jakata da kudi" Kabiru da ke Jin Kamar a mafarki cikin zumudi yace "miliyan daya zan baki" Yaya Abu ta washe baki ta mik'e tana "sama zamu hau dan Kar Sajeeda ta jiyo mu" "Aaa tana sama muje dakinta. Kabiru yace jikinsa na rawa Yaya Abu kuwa ta nufi d'akin Sajeeda tana murguda duwawu. Tana shigewa Kabiru yabi bayanta Yana ji kamar ya taka rawa cikar burinsa. Ko damuwa da rufe k'ofar baiyi ba ya hau cire gajeran wandonsa jikinsa da farin fari maganin daya kwashe a jikin Karen daya je ya Yar da safe. Tuni Yaya Abu ta tube ta shige cikin bargo. Kabiru yabita. Miliyan daya kawai take hangowa da wanan zata samu tayi ta yagar rabonta. Tuni Kabiru ya hau aiki,sai da ya samu nutsuwa ya fara k'ok'arin juyo da ita ta baya,dan kyallensa na makale a gajeran wandonsa,cikin dabara ya goge gabanta. Yaya Abu da ta fara Jin yaji yaji tace "Yana ga kana k'ok'arin sake Yi baka gaji bane? "Style zamu canza yanzu nan zan kawo" "Milyan daya da rabi gaskiya" Ba matsala yace a daidai lokacin da ya kifar da ita akan ruwan cikinta ya danne ta da k'arfi dan yasan bazata tab'a yarda ya nemeta ta baya ba. Shi kuwa ya fara k'ok'arin tura jikinsa bayanta. Cikin ihu tace "ba nan bane ba bayana ne fa Mai Haka Kabiru. Kabiru kuwa ya Danna da k'arfi ta saki ihu saboda azabar da taji tuni Kabiru ya saka k'arfi ya hau aiki,tana ihu Yana da hankali kuwa. Yana kawowa ya jawo kyallen ya goge bayanta Ya dagata Yaya Abu cikin azaba da radadi ta juyo tana "Kabiru kasan me kayi kuwa ta baya ka nemeni fa kana da hankali kuwa" Kabiru daya gama saka gajeran wandonsa ya fara k'ok'arin magana yaga an turo k'ofar d'akin. Wacce ya gani a bakin k'ofar yasa shi zubewa a kasa jikinsa na rawa. Yaya Abu kuwa da taja bargo ta rufe jikinta da sauri cikin azabar mamaki tace "Sajeedaaaaa" Sajeeda ta saki murmushi tana "Kuna mamakin ganina a tsaye ko"? Kabiru ya zaro ido dayaji tayi magana Sajeeda ta saki murmushi tana "Asirinku ya tonu Kabiru,yau gani a tsaye na warke,Yaya Abu Ina Miki murna Zaki koma Kamar yadda nake a da ba dai kudi kike nema ba kin samu" "Kai Kuma Kabiru na rantse da Allah ba Wanda bazan fadawa sirirnka ba sai kowa yasan wanene Kai jaki dakiki dan wuta" Sajeeda ta fara k'ok'arin barin dakin Yaya Abu ta saki ihu tana "Ka bita Kabiru ka shaketa karka bari ta fita da ranta zata tona Mana asiri" Kabiru kuwa ya mik'e a zabure yabi bayan Sajeeda Yana zuwa bakin kofa wani irin jiri ya kwashe shi da ya hada ido da Yaya Asmau bayanta Gwaggo ce sai Babansu Sajeeda......... Kai na yau da gobe na baku ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 88* Yaya Asmau Tun kafin Kabiru ya daukota daga d'akin Sajeeda ta farfado tsananin tsoron ta nuna ta tashi ya kara illatata kila ma ya kasheta yasa ta cigaba da kwanciya,duk sintirin da yake yi a d'akin tana Jin sa duk wayar da yake yi tana Jin sa,tuni taji hankalinta yayi matukar tashi da taji irin wayar da yake yi dake mata nuni da wani kungiyar yake ciki kalmar da taji ana yayi amfani da ita yasa jikinta kwasar wani irin rawa,Wanda da ace Kabiru a nutse yake zai iya ganin yadda ta jike da gumi take kakkarwa,tuni zuciyarta ta rabu gida biyu,tana tunanin bude idonta yaga fa ta farfado,tana tunanin idan ta bud'e zai iya karasata tunda taji Yana bazai iya kasheta ba. Manyan addu'oi ta hau ja tana Kiran Allah da kyawawan sunayen sa akan ya kawo mata agaji daga zuwa taimako ta hadu da wannan masifa,tana Jin lokacin da ya fita sai tayi saurin mik'ewa sai dai bata kwari jiri kawai take ji kila hakan nada nasaba da jinin da ta zubar ga kanta da ya fashe dake Neman rabewa biyu Yana Mata wani mugun ciwo,tuni ta Kara komawa ta kwanta a yadda ya barta ta cigaba da Addu'a dan tana da ilimi sosai,dan har matan aure take koyarwa,ko a zuwan nan da tayi,tazo da damarar taimakawa Sajeeda da addu'oi duk da akwai wayanda tayi yi Mata kafin tazo ta Kuma saka anyi Mata sauka wajen sau uku har yanka tayi,dan gani take cutar Sajeeda bata asibiti bace,Kuma yanayin cutar ta da alama jifa ne abinda ta kasa ganewa shine wa zai jefeta ita da ba kishiya ne da ita ba. Sai gashi Ashe Kabiru mijinta shine tsinannen da ya cutar da ita dan yayi kudi. Shigowarsa yasa ta d'auke numfashinta,jikinta na rawa ta hau addua ta gano sai yake yayi amfani da ita ya cutar da ita Kamar yadda ya cutar da Sajeeda barinsa zatayi sai ya saki jikinsa ta kwada masa kwalban da ta gani a yashe a saman kanta. Tana ji ya daga Mata Riga,jikinta ya kwashi wani irin rawa bakinta bai yanke a addua ba tasan kila tata kaddarar kenan,kila ko ta kwada masa Abu ba abinda zai saka shi ya suma tunda shi namiji ne. Kuka kawai take a zuciyarta tana jin hannunsa kamar garwashin wuta a jikinta sai mamatsa ta yake, a lokacin da taji Yana k'ok'arin raba ta da wandonta ji take kamar ta saki ihu amma haka ta daure Dan jira take taga idan har taga dagaske nementa zaiyi ta kwada masa kwalbar a kansa dan sai dai ya kasheta bazata tab'a yarda ya nemeta ba, tsayuwar da taga yayi tare da sakin ihun ta kwanta yasa ta saki numfashi a asirce. Tana jin lokacin da ya mik'e tsaye Yana waya. Daga wayar ta gane wai kungiya zaa kaita a haukatata,tuni ta dage da Addu'a a zuciyarta,ta ringa yiwa Annabi sallati tasan bawa bai Isa ya kaucewa kaddararsa ba,kila tata kaddarar kenan. Tana ji tana gani ya sabata a kafadarta ya fita da ita ya kaita cikin mota, Addu'oi ta cigaba da yi tana Daga bayan mota tana Jin Yana magana shi kadai, ji take kamar ta tashi ta Kai mishi shaka ko ta Kama steering din motar, dan bata tab'a sanin Kabiru zai iya rufe ido akan neman duniya ya kauce hanya har haka ba,Ashe duk kudin Nan da yake facaka dashi ba na Allah da Annabi bane,Ashe Kabiru kungiya ya shiga,tuni taji tausayin Sajeeda ya cike Mata zuciya,Ashe duk halin Nan da take ciki, Kabiru ne sila,ina ma tana da yadda zata tonawa Kabiru asiri,so take ta mik'e daga bayan motar ta hau danna ihu amma jikinta da zuciyarta sunki bata had'in Kai,tana ji tana gani zaa kaita Wai wani kungiya. Addua kawai take dan tasan Allah maji rokon bawansa ne Allah kadai ne zai tsallakar da ita. Tana Jin lokacin da suka iso ya kinkimeta daga bayan motar idonta a rufe yake, amma tana Jin lokacin da ya kwantar da ita Yana magana da wani,,addua kawai take a zuciyarta maganganun da taji suna yi akan Yesmeen ya matukar girgiza ta,ba iya fyade ma yake so yayi wa Yesmeen ba kasheta suke so suyi,mai Yesmeen ta musu da zafi haka, ko dai itama sirrinsa ta gano shi yasa suke so su kasheta,sai da taji maganar da suke ta gane Ashe Yesmeen ba makancewa tayi ba tana gani,ashe Yesmeen sirrin Kabiru tasani shi yasa tayi karyar makanta, haka ta kwanta Kamar mataciya har taji an taba kanta da Abu sau uku da kafin a tabata addua kawai take a ranta. Jin a watsa mata ruwa yasa ta ja dogon ajiyar zuciya ta dan bud'e idonta. Taji shugaban na yanzu ta samu tabin hankali suje su kaita wajen Tasha bazata tab'a iya tona musu asiri ba idan sun ajiyeta yaje yasan yadda zai nemi Yesmeen ya kawota su kasheta. Haka suka tayar da ita Suka jata mota,ta ringa yiwa Allah godiya da ba abinda ya sameta. Dan tasan ita dai a hayyacinta take,tana Jin yadda Kabiru ke tsalla gudu wai dan ya ajiyeta yaje wajen Yesmeen. Suna ajiyeta Suka ja motar aguje,sai da ta daina hango motarsu ta mik'e a hankali tana Jin jiri na daukarta,dan ji take kanta Kamar baa jikinta ba,bata san yadda akayi ta zub'e a kasa ba,sai muryar wasu maza taji a kanta rashin kwari da k'arfi ya hana ta motsawa,a haka suka kinkimeta sukayi chemist da ita,yadda bayan keyarta ya kumbure yasa suka dauka hatsari tayi ta buge a kai,tuni aka mata treatment wayanda suka kaita dayake masu mutuncine Suka biya kudin magani har abinci suka siya mata, da maltina tana ci kuwa ta dan ji kwari kwari,ta roke su akan tana so tayi sallah tafiya tayi gidan da tazo Bata same su ba ba Kuma Wanda tasani a garin,tuni mai chemist yace ta Shiga cikin gidansa dan chemist din nasa a jikin gidansa yake. Sai da ta rama duk sallolin dake kanta tana ta godewa Allah daya kareta daga sharrin Kabiru,ganin matar nada sakin fuska yasa ta nemi arzikin aron wayarta. Ta kuwa bata aron wayar ta saka lambar mijinta ta Masa flashing. Take kuwa ya kirata Yana Jin muryarta ya saki ajiyar zuciya yana "kin bi kin daga mana hankali Mai ya samu wayarki a kashe" Yaya Asmau kuwa tace Masa kalau take ta Yar da wayar ne ya taimaka ya saka mata kati ta layin nan yanzu ya Kuma turo Mata lambar Gwaggo,dan tasan idan har ta fada Masa abinda ke faruwa zai iya cewa zai taho a daren,ya Kuma dagawa kansa hankali,a yanzu fadawa Gwaggo halin da ake ciki kawai take so tayi,a samu aje a taimakawa Sajeeda da Yesmeen dan addua kawai take akan Allah ya Kare Yesmeen daga sharrin sa,sosai tausayin Yesmeen ke daiwaniya da ita,Ina ma tana da yadda zata je ta taimaka mata,duk tambaya da ya mata bata iya bashi amsa ba haka ya kashe wayar ya saka Mata katin dari biyar ya turo lambar Gwaggo ta layin Tana Kiran Gwaggo ta dauka tana Jin muryarta itama ta hau godewa Allah tana Mai ya samu wayarta Mai ya sameta? Yaya Asmau da ta fita can waje ta hau labartawa Gwaggo duk halin da ake ciki,ba abinda ta rage har yadda ya kaita kungiya dan ya haukatata, Gwaggo ihun sallati kawai take har sai da taji mahaifunsu Sajeeda ya karbi wayar shi ma ta labarta masa tana a taimaka a ceto Sajeeda daga hannunsa a taimaka a ceto Yesmeen. Hankalin Abban su Sajeeda a tashe ya hau cewa ta taimaka ta kirawa Kabiru Yan sanda Yaya Asmau kuwa tace bazai yu ba tunda Yana da kudi,zai iya Basu cin hanci,anan baban Sajeeda yace zaiyo shatar mota gobe da safe suzo shi da Gwaggo su dirar masa idan sun iso zasu kirata ta layin su hadu su je gidan. Da haka sukayi sallama washegari kuwa suna isowa Suka kamo hanyar gidan Kabiru kowane bakinsa d'auke da Addu'a Allah yasa Kabiru bai cutar da Sajeeda da Yesmeen ba, Gwaggo kuwa sai kuka take Kabiru Ihu ya fasa da "Shikenan asirina ya tonu" Yaja da baya jikinsa na wani irin rawa ya zubawa Asmau ido da take kallonsa. Yaya Asmau kuwa ta saki murmushi tana "Kana mamakin ganina ko?ka dauka na haukace ko ka dauka zaka cigaba da samun nassara a duk abinda ka saka a gabanka na zalinci ko? Kabiru da Allah na dogara ban hada bautarsa da kowa ba,shi yasa ya tsareni ya kareni daga mugun nufinka,Duk abinda kayi jiya Ina kallonka ba Suma nayi ba har kungiyar da ka kaini da kake tunanin an taba kaina saboda na samu tabin hankali Ina cikin hayyacina, Kabiru,na gano sirrinka a yau asirinka ya tonu,dan su Gwaggo ma sun san Kaine ka cutar da Sajeeda Kabiru da jikinsa ke balain rawa da kafafu zubewa yayi akan gwiwarsa ya sunkuyar da kansa Yana Jin Kamar numfashinsa ya d'auke saboda tashin hankali kukan Sajeeda kawai ke tashi da na Gwaggo da ta rungimeta,Sajeeda kuwa cewa take "Gwaggo mijina uban yayana shi ya nakastamin rayuwa saboda ya samu kudi, Gwaggo ko a mafarki ban taba tunanin Kabiru zai tab'a min haka ba,umma yayata da muke uwa daya uba daya wai ita take so ta kasheni saboda ta samu ta aure shi,Yaya Abu haka ta ringa saka min guba a abinci wai dan naci na mutu Allah na kareni,Yesmeen na kareni,a yanzu saboda san kudi ta sallamawa Kabiru kanta ya nemeta Wanda nasan dan biyan bukatarsa ya nemeta,mai na musu haka da na cancanci haka daga wajensu,cikin kuka Sajeeda ta hau labarta musu yadda Kabiru ya kwanta da Kare yazo ya kwanta da ita Wanda daga lokacin ta kwanta rashin lafiya,tana Basu labari tana kuka, Su Gwaggo kuwa Suka kaure da sallati, Kabiru kuwa da ke ji dama kasa ta bud'e ya shige ya Kara sunkuyar da kansa Yana Jin kirjinsa na bugu fiye da misali,mai ya rage masa Kuma Babu asirinsa ya riga da ya tonu fakar idonsu yayi,duk da ba riga a jikinsa yayi waje da balain gudu dan bazai iya kallon su ba,Yanzu dama duk tsawon lokacin nan Yesmeen ta fadawa Sajeeda sirrinsa Ashe duk tsawon lokacin nan Yesmeen ta San komai a kansa,Ashe lokacin da ya kwanta da Kare Yesmeen ta ganshi, motarsa ya fada ya samu wani riga a bayan motar ya saka ya tadda motarsa dan bai fiye zare mukullin mota ba a jiki yake bari. Jikinsa rawa kawai yake ya figi motar dan horn din fitar hankali ya ringa dannawa Mai gadi. Yana kallon lokacin da Yaya Asmau ta biyo shi a baya tana magana baisan Mai take cewa ba,ta tabbata shugaba bai iya komai ba, tunda gashi Yaya Asmau bata haukace ba gashi ta tona Masa asiri. Babansu Sajeeda da Gwaggo sallati kawai suke,dan ko a mafarki basu tab'a kawowa Kabiru arzikinsa bana halal bane, Da ido Suka bi shi a lokacin da ya kwasa da gudu yayi waje,sai Yaya Asmau ce ta bi bayansa tana yazo ya fada mata Inda ya Kai Yesmeen ya bawa Sajeeda takarda ta, Tana komawa ciki ta nufi d'akin Sajeeda dan ta ga Yaya Abu da itama ta matukar bata mamaki,tana Shiga ta hango ta buya a wajen wadrobe dan tana jiyo muryarsu,da kunya Gwaggo da Babansu su san mai ta aikata,da kunya,wani irin radadi take ji a jikinta,da azabar kaikaiyi,tuni taji hankalinta yayi matukar tashi ta fara tsoron Kar dai ya nemi Sajeeda ne yazo ya kwanta da ita,da kuwa ya cuceta,idonta ya rufe da san kudin shi yasa ma bata nemi ya saka roba ba. Shigowar Yaya Asmau da ta tsaya tana kallonta yasa tayi saurin sunkuyar dakai Yaya Asmau kuwa ta fara magana tana "tirrr da ke Abu tirrr yanzu akan kudi Kika Bari mijin kanwarki ya kwanta dake?yanzu akan kudi kike so ki kashe Sajeeda ?dama haka kike Abu"?wallahi kinyi asarar rayuwarki ban taba zaton zakiyi haka ba,Ina tausaya miki dan kin cutar da kanki,akan kudin da ba na halak ba Kika kassara rayuwarki Abu,akan kudin da bana halak ba kikaci amanar kanwarki,Ashe ba dan Allah Kika zauna ba,kina da wani nufi a Zuciyarki"?kaiconki Abu dan kin kashe kanki da kanki, Kabiru dan yankan kai ne,Kabiru kudinsa na jini ne, Kabiru kudinsa ba na halal bane,dan biyan bukatarsa ya nemeki dan kema ya kassara rayuwarki kamar yadda ya kassara na Sajeeda dan ya samu kudi, Yaya Abu wani irin ihu ta saki cikin tashin hankali tana "Na Shiga uku na lalace innalillahi wa Inna ilaihi rajiun wayyo Allah na dama dagaske Nusrah take ya akayi Kika sani Asmau" Tsaki Yaya Asmau tayi ta bar d'akin Yaya Abu kuwa ta ringa zunduma ihu tana ta shiga uku taya zata koma kamar Sajeeda Kabiru ya cuceta. Sajeeda. Kuka kawai nake bayan na bawa su Gwaggo labari, mahaifina ma ya kasa motsi saboda mamaki, Gwaggo kuwa sai kuka take tana godewa Allah da na warke Kabiru Kuma baiyi nassarar kasheni ba,Yaya Abu kuwa abinda take nema ta riga da ta samu. Duk ihun da Yaya Abu ke yi muna jinta, babanmu ficewa kawai yayi daga palon Yana a su fito mu tafi baya San mu Kara ko da second daya a gidan Kar a sake a dauki komai a gidan,Kuma Kar Yaya Abu ta sake ta tako masa gida. Gwaggo kuwa tuni ta rik'e hannuna dan gidan ma tsoro yake bata Yaya Asmau ta rik'e daya hannun nawa muka yi waje,Mai gadi kallon mu kawai yake har muka bar gidan,bamu yi nisa a tafiya ba Muka ga wani mota ya wuce mu can Kuma motar ta dawo baya. Cikin ihu naji ance "Ummaaaa" Muka waiga gabadaya muna kallon Nusrah dasu Hamza,Annur ya taho wajena da gudu hawaye ya hau zubomin da naji yana "Umma kin warke"???...... ASSALAMUALAIKUM AUNTY ZEE MOM MUJAHID TAKUCE INGATACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA DUK WANI ABINDA YA TOSHE MAKI HANYAR SADARWA SHIN NI IMA NE BAKIDA SHI ZAFI KIKEJI YAYIN MUAMALA RASHIN NI IMA BAKI JIN SHA AWA NE? RIKICEWAR AL ADA ?FITAR FARIN RUWA MAI WARI BUDEWAR GABA TALEWA MALEWA KURAJEN CIKIN FARJI KURAJEN JIKI DAUKEWAR AL ADA RASHIN HAIHUWA BANGAREN MAZA RASHIN KUZARI KANKANCEWAR GABAN NAMIJI SAURIN KAWOWA RASHIN JIN SHA AWA JIN ZAFI YAYIN MU ALA DA MATANKA HMMM KEDAI KISHA KEDA MIJINKI ZAKITASHI MAN ALBARKA KODA YAUSHE KADA KIYI SANYA KICE KIN GWADA MAGUNGUNA KIYI HAKURI KI GWADA WANNAN KANKAT NE BI IZINILLAH GAME DA MASU NEMAN HAIHUWA KIYI KOKARI KU GWADA ANGWADA ANDACE INA KATSINA INA AIKA KAYA KO INA DA YARDAR ALLAH KUDIN MAGANIN KO WANI GALLON 4K KUMA KEDA MIJINKI ANA SO KOWA YASHA GALLON DAN GIRMAN ALLAH IDAN BAKI SHIRYA BA KARKI BIYO NI YAN FLASHING KUYI HAKURI DAN ALLAH SAI NAJIKU DIN INKUN SHIRYA🤪KUKIRA KAI TSAYE 08162859027 ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 89* Sajeeda Kabbara kawai nake a lokacin da ya rungumeni Yana "Ummana kin warke"? Jikina har rawa yake wajen rik'e shi bansan kalar godiyar da Zan yiwa Allah ba lokaci guda Allah ya warkar dani da dana,cikin tsananin farinciki na fara magana Ina "Annur yaushe ka fara magana Kai ma"? Isowar Nusrah gabana da ta zub'e a kasa tana hakki yasa na maida hankalina kanta cikin muryar kuka ta fara magana tana "Mafarki nake yi ko gaske umma kece yau nake gani a tsaye har kina magana garin Yaya Kika warke Gwaggo babba Asmau ku fadamin ba mafarki nake ba umma ce nake ganin ta a tsaye da na dauka Abba ya cutar min da ita, Umma bansan halin da kike ciki ba kenan wallahi bansani ba,sai da Yesmeen ta kirani jiya" Gwaggo Ina za kuje,dak'yar Abubakar ya barni na taho dan ce masa nayi Umma na balain Jin jiki,kinsan gobene suna" Sai a lokacin nayi magana Ina "Nusrah har yanzu ba kwarine dani ba,mun fito ne zamu tafi gida,sai dai ku bimu mu tafi,dan ban yarda wani a cikinku ya Kara taka gidan can ba" "Yanzu dagaske ne Abba kudinsa bana halal bane"?yanzu dagaske ne Abba shine yayi kudi dake" Murmushin takaici nayi da naga Wai ma kwokwanto take, Tana k'ok'arin magana Yaya Asmau ta dakatar da ita tana mu tafi kawai. A hankali Muka cigaba da tafiya dan babana gaba yayi ya barmu a baya. Ganin yarana a tare dani da suke murnar warkewa ta yafi komai faranta min,ni nasan karshen Kabiru yazo tunda asirinsa ya tonu,alkadarinsa ya karye tunda har muka warke nida Annur. Yanzu Kuma Yesmeen ce a Raina tunda Gwaggo tace bata je ba,Yaya Asmau itama sai maganarta take muna Kan hanya tana Kara daga min hankalin maganganun da taji Kabiru nayi da Yan kungiya a kanta,akan zasu kasheta Tuni na fara kuka wiwi dan zan iya d'aukar komai, matakin da zan dauka akan Kabiru na rabuwa ne,Zan rufe sirrinsa ga mutane saboda yarana bana so laifin mahaifin su ha shafe su,amma indai Kabiru ya tab'a Yesmeen wallahi sai Inda Karfina ya kare har kashe shi zan iya yi, Yesmeen bani na haifeta ba amma kaunar ta a zuciyata take,matsalar ba wani sanin wajen dangin mahaifinta tayi ba,gashi bata fadamin Inda zata gudu taje ba. Har muka iso Tasha Hankalina baa jikina yake ba, Mahaifina ya fara laluba Mana motar da zai Kai mu har can,muka samu waje muka zauna. Ina Jin Gwaggo da Yaya Asmau nata hirar Kabiru Nusrah na kuka,Hamza da Annur sunyi jingum jingum,amma ni zuciyata na wajen Yesmeen. Wani bakin mota ne ya shigo ya wuce ta gabanmu nabi motar da kallo,dan gaba da mu naga motar ta tsaya,Kamar wacce ake bawa umarni na zubawa motar ido, wani kyakyawan saurayi ya fara fitowa daga motar kafin a bud'e daya bangaren wata sanye da farin hijabi ta saka nikaf itama ta sauko daga motar, Haka kawai naji kirjina ya buga,sai na zubawa mai nikaf din ido, da ta bamu baya. Saurayin ya zagayo ta wajen da take tsaye ya hau magana Yana wuwurga hannu Yana nuna motocin,dake zube a Tasha. Ni dai ido na zuba musu bansan dalili ba naga saurayin ya nufi wajen da aka jera motocin katsina Dan akan motar na gane motar katsina ce dan an rubuta a jikin wani katako an dora akai. Mai niqaf din Kuma ta jinjina a jikin motar,ni kaina bansan Mai yasa na zuba Mata ido ba har saurayin ya dawo ya mata magana yayi gaba ta fara bin shi a baya a hankali kamar wacce bata so,har Suka isa wajen motar kallon su kawai nake saurayin kuwa sai magana yake Yana leka fuskarta,haka kawai nake hango Yesmeen a tare da mai niqaf din,irin tsayuwar Yesmeen da tsayinta,bansani ba ko dan Ina tunaninta yasa na fara hango yanayinta a wajen mai niqaf din,suna tsaye idona akanta,da alama a takure take dan saurayin ya dage sai zuba yake idan tayi hanyar motar sai ya sha gabanta sai mika Mata wayar hannun sa yake,nidai ido na zuba musu suna tsaye na Kuma kasa d'auke idona akansu har sai da babana ya dawo Yana mu tashi ga mota can,a hankali na mike Ina k'ok'arin d'auke kaina daga kansu naga ta daga niqaf din ta sama,naga Yesmeen dita ce idan har ba gizo idona ke min ba,Yaya Asmau ce a gefena hakane yasa na damko ta Ina "Yaya Asmau duba min can Kamar Yesmeen nake gani ko idona ne? Da sauri ta waiga sai ji nayi ta kwalla mata Kira da "Yesmeen"!!! Yesmeen ta juyo da sauri tare da kallon Inda taji sunanta. Tabbas Yesmeen ce ba gizo idona ke min ba,a daidai lokacin da ta kwaso da mugun gudu tana isowa gabanmu kamar wacce wuta ya jata ta daskare a tsaye tana kallona bakinta a bud'e. Ni kuwa hawayen farinciki ya hau wanke min fuska nima Ina kallonta, Kamar Mai koyon magana tace "Umma kece ko mafarki nake yi? "Nice Yesmeen ba mafarki kike ba" Wani Irin cafka ta kawomin ta rungumeni ta fashe da kuka tana "Umma Ashe akwai ranar da zan Kara Jin muryarki,umma ashe akwai ranar da zan ga kin tsaya akan kafafunki,dan Allah karku tasheni idan mafarki nake. Nima kankameta nayi cikin kuka Ina "Ba mafarki kike ba yesmeen Allah ya warkar dani,Allah yayi ikonsa akaina Allah ya amsa adduar da kike Dade kina min" Cikani naga tayi ta zub'e akasa tare da yin Sujadda sai kuka take tana "Alhamdulillah ya Allah Alhamdulillah Alhamdulillah Allah nagode maka" Sai da ta dade a haka daidai da mahaifina sai da idonsa ya ciko da kwalla, Tana dagowa tana "Umma a yanzu da Kika fara magana Zaki wankeni a wajen Nusrah,tace ni muguwa ce saboda ba ke Kika haifeni ba shiyasa naki fadawa kowa halin da kike ciki,umma ke zaki wankeni a wajensu" Har ga Allah ji nayi raina ya b'aci na kalli Nusrah dake zare ido na fara magana Ina "Au haka kikace dan bani na haifeta ba shi yasa bata fada muku ba, kunsan abinda Yesmeen tayi min kuwa?so kuke ta fada muku mahaifinku ya kasheta" "Umma dole naji haushinta kema kinsan yadda nake da ita,idan ta fadamin bazan nunawa Abba nasan komai ba iyakaci na Kira Gwaggo a waya na fada mata da kila baki dade haka ba umma ace duk tsawon lokacin nan Yesmeen tasan abinda ke faruwa sai ta ja bakinta tayi shiru umma dole naji haushinta" Ina k'ok'arin magana mahaifin mu ya dakatar dani Yana ya isa haka mu wuce ana jiranmu. Yesmeen kuwa tana ganowa Annur na magana ta Kara fasa ihu tana hamdala tama kasa tsayawa waje daya. Kuka hade da farinciki haka muka ringayi har Haka muka je Shiga mota Ina godewa Allah da ban wahala wajen Neman Yesmeen ba,ko Wanda ya kawota tashar bata kara kallon wajen da take tsaye ba har muka tafi. ta rik'e hannuna Tama kasa cikani sai tambayoyi take min akan ya akayi na warke?Ina Abba ya akayi su Gwaggo Suka zo? Ta hau bani labarin yadda ta fito taga su Kabiru da yadda ta gudu wasu bayin Allah suka taimaka Mata,ta kwana a yanzu ma dan mai gidan ne ya kawota tashan dan karya ta musu. Murmushi kawai nake dan da alama Yar tawa tayi saurayi Sosai nake k'ok'arin danne zuciyata dake san tuna min Yaya Abu da ta cutar da kanta akan kudin,da zaa mutu a bari a gidan duniya,yau akansa ta kassara rayuwarta,tsigar jikina sai tashi yake da na tuna irin wahalar da na Sha. KABIRU Yana fita daga gidan ya hau neman Rabiu a karamar wayarsa sai ihu yake Yana "Ka cuceni Rabiu ribar Mai na samu a Shiga kungiya,yau gashi asirina ya tonu,tun ban mori kudina ba,duk wahalar nan da na Sha ko shekara biyu banyi ba,Sajeeda ta gano sirrina,iyayenta sun gano sirrina yarana sun gano sirrina mai ya rage min kuma" Kuka kawai yake yana cigaba da Kiran Rabiu da bai San adadin miscal din da ya Masa ba. Yana k'ok'arin ajiye wayar yaji an dauki wayar hayaniyar da yake ji yasa ya kasa Jin Mai ake cewa ya kashe wayar ya sake Kiran wayar. A madadin yaji muryar Rabiu sai muryar wani yaji Yana "Mai wayar nan yanzu nan wani tirela ya murkushe motarsa ko shurawa baiyi ba,dan trilar ta tsatse shi" Wani irin ihu Kabiru ya saki tare da taka birki da k'arfi Yana "Rabiun ne ya mutu yanzu kana nufin ya rasu" Kashe wayar yayi ya fito daga motar a kidime kamar sabon mahaukaci haka ya ringa zunduma ihu dan ko a yau haka Suka ringa waya dashi,yana fada masa ya samo tsalalliyar yarinya zai je ya kwashe arzikin ta. Ya ringa zuga shi akan ya tabbata ya nemi Sajeeda ta baya yanzu idan ya samu yayi wanan aikin,sai su tafi Saudiya karshen wata suje su rage zunubi. Tafiya kawai yake baisan Inda ma yake cilla kafarsa ba sai ihun magana yake shi kadai Yana asirinsa ya tonu, Rabiu Kuma ya mutu,Taya akayi shugaba ya bari Rabiu ya mutu,tafiya kawai yake cikin kuka,ya dauki hanyar kungiyarsu, tafiyar kusan minti ashirin ya karaso dashi kungiyar. Ko iso bai tsaya anyi Masa ba,Bai Kuma shiga ta baya kamar yadda Suka Saba ba,Yana Shiga ya ga shugaban a zaune fuskarsa kamar a kone ya Sha bakakken Kaya fuskarsa sam ba annuri, kabiru na k'ok'arin magana shugaban ya daka mishi tsawa Yana "Karka sake kace min komai,dan Ka jawowa kungiya babbar asara,kalli Nan"? Ya nuna mudubin dake jikin bango sai ga mutane a cike a titi, Kabiru yayi saurin kau da kansa jikinsa na balain d'aukar rawa da ganin Rabiu a tatse kamar ba mutum ba" "Rabiu ya mutu Kabiru,duk aikin da aka ce kayi baka yi ba saboda duk ka jawo an samu matsala,hatsabibiyar yarinya nan jiya a garin tab'ata na kone a fuskata"Kabiruuu dole a dauki mataki mai tsauri a kanka,kaje ka kawo Mana jinin mahaifiyar ka,kafin ka kawo Mana ita ka nemeta idan ba haka ba Kabiru da jikinka zamu yi amfani" "Ihuu Kabiru ya saka Yana "Bazan iya kawo mahaifiyata ba,taya Zan nemi uwar da ta kawoni duniya na hakura da yin kudin,ku cireni a kungiya na fasa,dan ba ribar da naci a Shiga kungiyar nan idan Banda tashin hankali da na jefa kaina Ina zaune cikin rufin asiri,na dage sai nayi kudi,gashi baa je ko'ina ba asirina ya tonu,matata ta San sirrina sirikaina sun San komai,yarana ma haka Mai ya ragemin babu, kace zaka min aikin da Yar uwar matata zata haukace sai gashi bata haukace ba,na gaji bazan iya ba na gaji " "Idan aka shigo kungiya baa fita Kabiru,zaa maka sausauci idan baka so kungiya tayi amfani da jininka ka dauki karya daya ka kaita can wajen mahaifiyar ka ka ajiye idan dare yayi ka sadu da ita ka kawomin gawarta,idan ba Haka ba Kabiru nan da kwana biyu kungiya za tayi amfani da jininka dan duk asara ka jawo mana" Kabiru a haukace ya saki ihu Yana ya gaji fita zaiyi a kungiya bazai iya ba. Shugaba ya daka Masa wani irin tsawa ya janyo wani kaifaffen wuka Yana "kaje kayi abinda nace idan kaki ta wanan mudubin Zan kasheka da wukar Nan idan ka shirya mutuwa toh" Kuka kawai Kabiru ya ringayi ba abinda yake tsoro a yanzu sama da mutuwa,bazai so ya mutu a halin da yake ciki ba,zai so ya nemi yafiyar Allah dan yayi mugun nadamar halin daya jefa kansa,har gwara Rabiu ya dan mori rayuwarsa shi fa ko shekara biyu baiyi ba,sai a yanzu ya ringa tuno yadda ya ringa samun matsala idan aka bashi Abu yayi,kila Allah baya San shi da arzikin Haram ya dage sai yayi. Haka yaje ya kunto karyar da shugaban ne ya nuna Masa Wanda zai dauka. Ya dauki karyar yayi gida dan gobe da sassafe zai dau hanyar garinsu,baisan Mai yasa shugaba yace sai ya Kai karyar gidan mahaifiyar sa ba idan asirinsa ya tonu fa. Mutuwar Rabiu ya tsaya Masa a zuciya Bai samu yaje ya rage zunubin ba Allah ya dau ransa. Koda ya Isa gida daure karyar yayi ya nufi cikin gidan,dan yasan su Sajeeda sun tafi bazasu tab'a zama ba,da wane ido zai kalli yarensa da wane ido zai cigaba da kallon mutane. A hankali ya tura k'ofar palon shap ya manta da wata Abu. Sai da ya ganta a bararraje a kasa ta wangale kafa tana ta susa da hannu biyu,tana ganinsa ta mike tayo kansa tana "Allah ya tsine maka albarka Kabiru Mai na maka zaka min irin wanan cutar,dama kudinka bana halal bane,yanzu yadda Sajeeda ke fitar da ruwa mai doyi haka Zan ringa fitar da ruwa ka kassara min rayuwa kenan?Allah ya Isa tsakanina da Kai ka cuceni" Kabiru tureta yayi ya fara k'ok'arin Hawa sama Yana "Ki biyoni ki karbi miliyan daya da Rabin da na Miki alkawari ai bazaki samu kudi a banza ba".... ASSALAMUALAIKUM AUNTY ZEE MOM MUJAHID TAKUCE INGATACCEN MAGANIN SANYI MAI WANKO DUK DATTIN MARA DUK WANI ABINDA YA TOSHE MAKI HANYAR SADARWA SHIN NI IMA NE BAKIDA SHI ZAFI KIKEJI YAYIN MUAMALA RASHIN NI IMA BAKI JIN SHA AWA NE? RIKICEWAR AL ADA ?FITAR FARIN RUWA MAI WARI BUDEWAR GABA TALEWA MALEWA KURAJEN CIKIN FARJI KURAJEN JIKI DAUKEWAR AL ADA RASHIN HAIHUWA BANGAREN MAZA RASHIN KUZARI KANKANCEWAR GABAN NAMIJI SAURIN KAWOWA RASHIN JIN SHA AWA JIN ZAFI YAYIN MU ALA DA MATANKA HMMM KEDAI KISHA KEDA MIJINKI ZAKITASHI MAN ALBARKA KODA YAUSHE KADA KIYI SANYA KICE KIN GWADA MAGUNGUNA KIYI HAKURI KI GWADA WANNAN KANKAT NE BI IZINILLAH GAME DA MASU NEMAN HAIHUWA KIYI KOKARI KU GWADA ANGWADA ANDACE INA KATSINA INA AIKA KAYA KO INA DA YARDAR ALLAH KUDIN MAGANIN KO WANI GALLON 4K KUMA KEDA MIJINKI ANA SO KOWA YASHA GALLON DAN GIRMAN ALLAH IDAN BAKI SHIRYA BA KARKI BIYO NI YAN FLASHING KUYI HAKURI DAN ALLAH SAI NAJIKU DIN INKUN SHIRYA🤪KUKIRA KAI TSAYE 08162859027 ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 90* Yaya Abu kuka kawai take ta bishi sama tana Masa Allah ya isa, Kabiru kuwa ko kallonta baiyi ba ya shige d'akinsa itama ta bi bayansa tana "ka bani kudin naje na nemawa kaina magani bazan zauna har sai na koma kamar Sajeeda ba,dan ita bata san cewar Kaine ka yi kudi da ita ba,batasan cewar Kaine ka Mai data haka ba,dan da ta sani da tuni ta nemawa kanta magani,tunda ni na gano amfani kayi dani dan biyan bukatar ka Saboda rashin tsoron Allah ka bani kudina na bar maka gidanan,wallahi da nasan amfani za kayi dani da ban dawo gidanan ba,na dauka Kai mutumin arziki ne" "Ke din ta arziki ce Abu?kina yayar matata kika sallama min kanki saboda kudi,kema ai ba matuniyar arziki bace tunda har Kika so ki kashe Sajeeda saboda ki Aureni,haka kawai Zan baki miliyan daya da rabi a cikin awa daya saboda jikinki na gwal ne? Abinda Kika nema Kika samu zan Baki sama da miliyan daya da rabi na Kara Miki miliyan daya kije ki dage da Neman maganin" Wani irin ihu Yaya Abu ta fasa tana "Allah ya Isa Kabiru Allah ya tsine maka albarka Allah ya tona maka asiri,yadda ka cutar dani,wallahi sai Allah ya wulakanta ka,ba iya ta gaba ka nemeni ba har ta baya saboda Kai mugu ne,wallahi sai na barbazaka a ko'ina sai na tona maka asiri na fadawa duniya kai dan mafiya ne ka bani kudin na bar maka gidanan" Kabiru kallonta kawai yake,zuciyarsa na raya Masa abubuwa da yawa,duk da asirinsa ya tonu,bazai so mutane su san halin da yake ciki ba,duk da yasan kila su Sajeeda na iya fadawa mutanen garinsu,sai Kuma yake Jin da wuya su tona Masa asiri ko dan yaran dake tsakanin su,idan har sunansa ya b'aci kamar sunan yayansa aka b'ata,yasan salihar zuciyar Sajeeda zata iya yafe Masa Koda bazata dawo gidansa ba. Tunanin da ya darsar Masa a zuciya yasa ya mik'e ya nuna Mata drawer akan ta kirga miliyan uku,ta fitar Masa a d'aki. Daga haka yayi waje ya barta duk da uban kaikaiyin da take ji,cikin murna ta nufi wajen drawer,dan da kudin nan zata nemawa kanta lafiya duk Inda ta bawa likitoci dubu dari biyar tsaf zasu wanke mata gabanta da bayanta sauran kudin Kuma ta siyi karamin gida tunda Babansu yace Kar ta taka taje gidan,gabanta faduwa yayi jikinta ya kwashi rawa a lokacin da taga bandir bandir din Dubu Dubu cike a cikin drawer,jiki na rawa ta cire zanin ta,dan da under wear a jikinta,ta hau zuba kudin a cikin zanin ta banda Kabiru zai gane da ta kwashe duk kudin,tasan bandir goma miliyan daya ne dan haka bazata tsaya daukar miliyan uku ba biyar zata dauka dan ba lailai ya gane ba, duk da Jan kyallen da ta gani daure a cikin Abu Mai gashi gashi akan kudin haka ta ringa zuba kudin a cikin zaninta tana murna. Kabiru Yana fita daga d'akin ya sauka kasa ya Kira shugaba a waya dan kila idan yayi wanan dabarar shugaba yace ba sai ya kai karya wajen mahaifiyar sa ya kwanta da ita ba. Shugaban na dagawa Kabiru yace "Shugaba zan iya kawo jinin wata ayi amfani dashi ba sai na nemi karyar nan ba Ina tsoron mahaifiyata ta gani,Ina tsoron asirina ya tonu,bansan dalilin daya sa ka dage sai dai na Kai karyar gidanta kafin na iya saduwa da ita,bani da saa a duk abinda akace nayi,bana san mahaifiyata tasan halin da na jefa kaina a ciki,ka taimaka na kawo jinin nan ba sai naje ba" "Idan ka kawo jinin a yanzu zaayi maka aiki da zaa rufe bakin matarka da duk Wanda Suka San sirrinka,amma dole ka Kai karyar nan can gidan mahaifiyar ka ka sadu da ita,idan kasan akwai jinin da zaka iya kawowa ka kawo Mana yanzu Nan" Kabiru gyada kansa yayi ya kashe wayarsa dan yasan Abu zata iya tona Masa asiri kamar yadda ta fada tunda sallamamiya ce gwara kawai ya bada jininta. Saman ya koma Yana tura k'ofar sukayi kicibis a bakin kofa ta rungume zaninta a hammatar ta. Kabiru ya saki murmushi Yana "Hajiya Abu wanan runguma da kikayi wa zani haka har nawa Kika dauka Haka" Yaya Abu hade rai tayi ta sake Kankame zanin a jikinta tana " ka bani hanya na wuce dan bazan kwana a gidanan ba" "Nima mukulli zan dauka na fita sai na rage Miki hanya "Ba sai ka rage min hanya ba cuta ce ka riga da ka cutar dani" Kabiru hanya ya baya ta fita daga d'akin da sauri,tana murna da bai karbe zanin ya duba kudin da ta kusan kwashe masa gabad'aya da tabbas kudin haram ne na jini,amma haka za tayi amfani dashi,d'akinta ta shige ta saka doguwar riga ya dan Debi Kaya kala biyu da duk a gidan Kabiru ta siye su,kaikaiyin da taji da danshin da taji a bayanta yasa ta shige bandaki ta hau wanke jikinta tana tsinewa Kabiru. Tana tsoron ta koma kamar Sajeeda babban burinta yanzu gari ya waye ta Kai kanta asibtin kudi,ta wangale musu su wanke Mata koina ta basu kudin. K'ofar da Kabiru ya turo yasa ta tsaya tana kallon shi ji take kamar taje ta rufe shi da duka. Kabiru kuwa yace mata zai fita Kuma kulle gidan zaiyi tazo suje ya sauketa a hanya ko hotel ne ta kwana. Yaya Abu Jakarta ta dauka tana zabga Mai harara,ta tusa daya hannnun nata a zaninta tana susa,dan.kaikai Kamar ta cire zanin ta ta Yar. Ahaka tabi bayansa ta Shiga motarsa yaja Suka tafi. Suna zuwa titi tace "Ka saukeni anan" Kabiru ko kallonta baiyi ba ya kulle k'ofar motar ya cigaba da tafiya Yaya Abu kuwa cikin masifa ta hau magana "baka ji Mai nace bane ka saukeni dalla ko baka jine"? "Hakuri zakiyi zan saukeki ni bansan Mai yasa kike Jin haushina ba,zan karbi kudi a wajen wani abokina Naga kin kwashe min kusan Rabin kudin nawa,idan na karba sai na Kara Miki sai na saukeki tunda kin dage" "Dole ai ka Kara min tunda kasan ka cuceni" Daga haka taja tsaki tana murnar yadda tayi kudi lokaci guda bata damu da kudin haram bane,tunda baa rubuta a jikin kudin ba,so take ta fara samawa kanta lafiya kafin ta san Mai za tayi da kudin, tana da yaqinin zata warke tunda zata Kai kanta asibiti da wuri. Kalle kalle take har Suka iso. Kabiru ya Shiga ciki Yana ta jira shi a mota yanzu zai fito. Da ido ta bishi har ya shige haka kawai taji gabanta ya yanke ya Fadi,ba dai kabiru kawota yayi ya yankata ba,sai a lokacin hankalin ta ya dawo jikinta dan kudin da ta gani ya rudata. Tuni taji hankalinta yayi mugun tashi dan sai a yanzu ta tuna ai Kamar bayan gari ya kawota Kuma gidan Kamar shi kadai ne ba wasu gidajen. Hankali a tashe ta hau k'ok'arin bud'e motar,a daidai lokacin da ta ga wasu sanye da Jan zani a kugu su biyu sun nufo wajen motar take,gefensu Kuma Kabiru ne ihu ta fara zunduma tana azo a taimaka Mata,a daidai lokacin da suka iso Kabiru ya bud'e motar masu sanye da Jan zanin Suka jawota suka daga ta sama,ta fara ihun "Kabiru mai nayi maka kake so ka kasheni innalillahi wa Inna ilaihi rajiun ku saukeni Kabiru idan dan ka bani kudinka kake so ka kasheni dan girman Allah ka dauki kudinka bana so Kabiru nice fa Abu mai na maka da zafi haka kake so ka kasheni? Ihu kawai take har suka direta a wani daki suka fita Suka barta,ihuu kawai take tana "Baba kana Ina Gwaggo ku yafe min tun baaje koina ba na fara ganin ba daidai ba,Kabiru na tuba ka bar kudin dan girman Allah ka maidani titi,wallahi ba Wanda Zan fadawa karka min haka Kabiru? Shigowar shugaba da bakakken Kaya da wani Kare daya dallaro harshensa waje yasa ta saki ihu taje ta manne da bango, Kabiru kuwa dake bakin kofa ya fara magana Yana "Mai gida burina sirrina ya rufu a rufewa kowa baki" Shugaba murmushi ya saki Yana "zaka iya tafiya ka dau hanya goben nan karka wuce gobe karfe daya zamu yi amfani da jinin ko ka isa can ba mai iya maka magana " Ihu Yaya Abu ta saka tana "ku rufa min asiri da jinina zaku yi amfani innalillahi wa Inna ilaihi rajiun kuyi min rai karku kasheni, Kabiru nice fa Abu yayar Sajeeda Mai na maka da kazo ka bada jinina mai yasa baka bada na Sajeeda ba" Kabiru ko kallonta baiyi ba yayi waje shugaba ya fita ya rufe k'ofar Ta tafi da gudu tana bubuga k'ofar kuka kawai take kamar ranta zai fita "kaicona na cuci kaina a garin san kudi,na jawowa kaina mutuwa wane kaddarar ne ya kaini gidan Kabiru shikenan yanzu mutuwa zanyi" Kuka kawai take tana hararo yadda zasu yankata. Kabiru Ko kad'an baiji komai ba har ya baro kungiyar dan yasan ba mai tab'a zargin Wai shi ya d'auke Abu,haka kawai yaji yayi mugun tsanarta,ko shi aka bawa wukar zai iya kasheta,babban burinsa a yanzu ya samu Yesmeen ko da a gaban mutane ne wallahi sai ya rabata da ranta,a rayuwarsa bashida babbar makiya sama da Yesmeen duk wanan masifar ita ta jawo.masa. Koda ya koma gida haka ya zauna yayi zuru Yana tunanin Rabiuu har ga Allah so yake ya bar kungiyar ya gaji yayi nadama,har tsawon wane lokaci zai dauka Yana aikata abubuwa dan asirinsa ya rufu da Yama riga da ya tonu,yanzu gobe idan mahaifiyarsa ta Kama shi fa Mai zai ce Mata. Idan yaje gobe Yan uwa Sajeeda suka gan shi fa Yadda yaga rana haka.yaga dare bai runtsa ba. Karfe bakwai na safe ya dau hanyar garinsu da Kare a Bayan mota baisan ma mai zai cewa mahaifiyar sa akan Karen ba. Zuciyarsa cike take da zullumi. Tafiyar awani ya karaso dashi har k'ofar gidan mahaifiyar sa da ta koma sabon gidan da ya Gina mata. Da Karen ya shiga cikin gidan Gabansa na dukan uku uku,a tsakar gidan ya samu mahaifiyar sa a tsaye wasu almajirai a tsugunne a gabanta,tana ganinsa ta saki baki tana kallonsa da Karen da yake ja da daya hannunsa tama kasa amsa sallamar da yayi Mata. "Wanan Karen fa Kabiru daga Ina haka ka taho da kare" Mahaifiyar sa tace a daidai lokacin da ya Isa gabanta ya tsugunna Yana gaisheta Bata amsa ba ta Kara jefa Masa tambayar "Wanan karen fa Kabiru kasan ko kad'an bana San Kare Mai ya hadaka da kare Kai ba mafarauci ba" "Hajiya akan hanyar tahowa nan na siya wallahi barayi ne suka addabeni shi yasa idan na kaita gida barayi zasuji tsoron shigowa. "Tun kana Abujan baka tsaya ka siyi Karen ka Kai gida ba sai da ka d'auko hanya zaka siya" Kabiru Kai ya hau sosawa ya dauki Karen yayi bayan gidan Yana "yunwa nake ji hajiya akwai abinci. Yana zuwa ya daure Karen ta wuyansa Ya koma ciki,Yana shiga yaga mahaifiyar sa ta kwanta kamar Mara lafiya Cikin mamaki yace "Hajiya lafiya kuwa na ganki haka"? "Wallahi Yanzu nan naji kaina ya sara min zazzabi ya rufeni ji nake wuyana a shashake ma" "Sannu hajiya Allah ya sauwake ya baki lafiya kina da pcm na dauko miki ki Sha"? Eee akwai a gaban mudubi d'auko min,sai ka Shiga kitchen akwai abinci a flask. Kabiru dakinta ya Shiga ya d'auko Mata pcm din da ruwa ya kawota dak'yar ta karba ta Sha tana rik'e wuyanta. Kabiru ya shiga kitchen ya debo abinci ya dawo palon ya zauna ya fara cin abincin ganin tana ta wash wash yasa yace "Hajiya ko dai asibiti Zan Kai ki"? Girgiza Masa Kai tayi idonta a rufe,a haka ya zuba mata ido Yana jera mata sannu. Ba jimawa yaga bacci yayi awon gaba da ita. Sai yaji inama a yanzu zai iya zagayawa baya ya nemi karyar tunda bacci ya d'auke ta,amma ba wanan damar saboda sai karfe daya na dare aka ce ya kwanta da Karen,kila yanzu ma ya gama da jinin Yaya Abu ya tabe baki Yana kwadayin ta ne ya jawo Mata. Bacci bacci yaji ya fara ji shi ma hakane yasa ya tashi ya Shiga daya d'akin da ya zama d'akin Baki. Yana kwanciya bacci yayi awon gaba da dashi. Mafarki A kwancen da yake yaji an turo k'ofar hakane yasa ya bude idonsa a hankali yaga mahaifiyar sa ta shigo da igiya a daure a wuyanta cikin b'acin rai ta fara magana tana "Kabiru mai nayi maka kake so ka kasheni saboda me zaka daureni, Kabiru ka kunceni Kabiru ka kunceni Kabiru ka kunceni" A firgice ya tashi ya hau kalle kalle sai da ya dau tsawon mintuna ya gane mafarki yake,mik'ewa yayi da sauri yayi waje dan sai yake ganin kamar ba mafarki yake ba a gaske ne mahaifiyar sa ta shigo. A kwance take har lokacin akan dogon kujera,ido ya zuba mata yana tuno mafarkin da yayi da ita Mai ke Shirin faruwa ne Mai yasa zaiyi mafarki da mahaifiyar sa tana a kunceta A hankali ya fita waje,ya zagaya bayan gida Inda ya daure Karen Yana zuwa yaga Karen a kwance Kamar yadda mahaifiyar sa ke kwance,gabansa yanke wa yayi ya Fadi ya hau tuna Sajeeda da yadda yayi amfani da Kare a madadinta. Cikin faduwar gaba ya karasa wajen Karen Yana zuwa ya tsugunna a gaban Karen ya kunce daurin wuyansa. Ya mik'e ya koma ciki ga mamakinsa Yana komawa ciki yaga mahaifiyar sa ta mike tana tattaba wuyanta tana ganin shi ta fara magana tana "Kasan ji nayi Kamar an shake min wuya mai ke Shirin faruwa dani ne"? Kabiru da jikinsa ya dauki rawa kasa ce Mata komai yayi mahaifiyar sa kuwa ta mik'e tana kila iska ne bata ga ta zama ba bari ta d'auko Qur'anin ta daga haka tayi d'akinta. Kabiru yayi waje da balain sauri hankalinsa a balain tashe sai a yanzu ya gano shugaba so yayi ya cuce shi ya yaudare shi ya nemi mahaifiyar sa, taya zai cutar da mahaifiyarsa?taya zai nemi mahaifiyar sa jikinsa rawa kawai yake ya d'auko wayarsa a daidai lokacin da Kiran shugaban ya shigo wayarsa. Rai a balain bace ya daga wayar Yana k'ok'arin magana shugaban yace "Matar da ka kawo jiya ta gudu,bansan ya akayi ta tsere ba dan haka ka kawo mana wani Jinin" "Bazan kawo ba ka kasheni kawai dan Nagaji da wanan masifa ba abinda kasani,tunda har ka bari Abu ta tsere nasan asirina ya gama tonuwa,har ni zaka yaudara kace na kwanta Da mahaifiyata a siffar Kare,Allah ya tona maka asiri wallahi wallahi bazan kwanta da Karen ba na gaji ba abinda zaka iya yi na bar kungiyar na daina yi kayi duk abinda zaka yi" "Nan da awa ashrin zamuyi amfani da jininka" "Kayi amfani dashi a yanzu dan na gaji da na kwanta da mahaifiyata gwara ka kasheni mugu azzalumi Kun cuceni Allah ya Isa ban yafe maka ba" Kiit yaji ya yanke wayar. Yana k'ok'arin sake Kira yaji muryar mahaifiyarsa a Bayan sa da..... ALBISHIRINKU 🥳🥳 ALBISHIRINKU 🥳🥳🥳🥳 MANYAN MATA Takunce dai A&Z COLLECTION takara zuwa muku da kayanta masu sauki da inganganci👌👌 Muna da supplement nau,i kala kala Sannan akwai sabulu Mai suna HALFCAST SOAP hmmm hajiyata duk yadda za,ai karki Bari abaki labarinshi Dan sabulune dayake aiki cikin kwana uku kacal 👌zakiga yadda kalarki zata koma kiyi haske me kyau bana bleeching ba haka Zaki dinga sheki kina haskawa acikin jama,a 🔥🔥🔥 Koda kindaina amfani dashi ba,abunda fuskarki zatai saboda natural ne Wanda sukai bleeching yabata musu jiki dafuska Kuma kunemeshi Yana dawo dakalar fata baidaya bacan Baki nan fariba 😄 Akwai cream gamasu San suhada set Wai ai hajiyata saikin zama taurariya acikin taurari mudin kika mallakeshi💃💃💃 Kira ko WhatsApp 09037870422 Karku manta muna da supplement kala kala Na matsi Na gyaran breast Na hips Na slimming Na fari Na gashi Dasauransu Haka zalika muna : HADIN MAI JEGO HADIN UWARGIDA HADIN AMARYA Kuma duka afarashi me rahusa kedai kawai kituntubeni 👇👇 09037870422 Muna garin kano muna tura Kaya ko,Ina cikin aminci 🤝 Sai Allah yakawoku *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 91-95* "Zanje wajen Mallam na dawo ya nagan ka haka a firgice lafiya kuwa"? Kabiru da numfashinsa ya kusa d'aukewa saboda tashin hankali dan ya d'auka taji wayar da yake ajiyar zuciya ya saki a hankali ya fara share zufar da ke keto masa Yana "Ba komai hajiya" Ido mahaifiyar tasa ta zuba Masa tana karantar sa,har ga Allah ta kasa gane Kan Kabiru,tana yawan munanan mafarki a kansa,bata San dalili ba,gani take Yana cikin damuwa amma bayaso ya fada mata. "Sai kin dawo Hajiya" Kabiru yace da sauri Yana nufar cikin gidan dan kiran shugaban ne ya Kara shigowa wayarsa gabad'aya hankalinsa a tashe yake. Yana shiga ciki ya dauki wayar kirjinsa na bugun uku uku, shugaban ya fara magana da "ka bijire wa kungiya duk abinda akace kayi baka yi ba, karka manta idan aka Shiga kungiya baa fita,amma tunda taurin kai zaka gwada mana, bazamu kasheka ba zamu bar ka a raye yadda zaka ringa neman mutuwa da kanka ka gaggauta bawa kungiya hakuri,ka aiwatar da abinda Muka saka ka,idan ba haka ba zakayi mamakin abinda zai biyo baya" "So nake kuyi duk abinda zaku yi dan na rantse da Allah na bar kungiyar kenan har abada ko da Wasa bazaka Kara ganina ba,ka fadamin ribar mai naci a Shiga kungiyar idan ba lodin tashin hankalin da kuka ringa jefani ba,kuka saka na Kauce hanya na daina ibada duk wani nauin manyan zunubi ba wanda ban aikata ba Kun cuceni Allah ya Isa ban yafe ba kuyi duk abinda zaku yi dan bazan Kara yarda ku jefani a cikin wani tashin hankalin bayan Wanda nake ciki ba" "Zaka gani" Shugaban yace tare da kashe wayar Kabiru kuwa yayi wurgi da wayar hannunsa Yana Jin kansa kamar ya rabe biyu, Ya kwanta flat a kasa ya fashe da kuka Yana "kaicona ya Allah ka yafe min nayi nadamar abinda na aikata" Kuka yake Kamar ransa zai fita yayi nadamar jefa kansa a cikin masifa da balai,baisan Mai ya Kai shi Shiga kungiya ba,bai rasa ci ba bai rasa Sha ba, matarsa bata tab'a nuna gajiyawarta a hidima da gidan ba,hasali ma bata bari ma ya nuna damuwar rashin kudinsa,tunda ya Aureta har Suka hayayyafa ta bawa yaransa tarbiyya daidai gwargwado,amma saboda idon sa ya rufe da san yayi kudi ya fara ganin bai dace ace Sajeeda ke hidima da gidan ba,yaransa zasu iya Raina shi dan zai iya cewa sun ma raina shi dan ba Mai cewa ya mishi Abu da sun tashi wajen Sajeeda suke tafiya suce Abba ba shi da kudi, tun ranar da Yana daki a kwance dan ko ya fita ba abinda zai samo tunda ba Wanda yace yazo ya masa gyara,yaci abincin Rana kenan da Yana ci Sajeeda na gefensa tana jansa da hira ko kad'an bataso tagan shi cikin damuwa,sai da ya gama ci ta dauki kwanun tayi waje tana ya kwanta ya huta,Yana kwanciya ya jiyo muryar Hamza yana ta siya masa littafi budar bakin Annur sai cewa yayi kaje ka fadawa Abba ya siya maka,sai Hamza yace ai Abba bashida kudi shi yasa nace umma ta siyamin. Runtse idon sa yayi dan har ga Allah ransa ya sosu,yanzu haka zai zauna komai sai dai Sajeeda tayi,haka zai zauna yaransa na Masa kallon fakiri a ranar ko runtsawa baiyi ba ya hau tunanin ta hanyar da zai samu kudi ta k'arfi da yaji,dole ya nemi kudi,ko dan ya dawo mai gidan. Tunda ya dasa tunanin samun kudi a ransa ya fara tunanin ko fashi da makami zai fara Yana so yayi kudi idan ya shigo gidan yaransa su zagaye shi kowane na fada Masa matsalarsa.a cikin wanan halin watarana yana cikin tafiya yaji ana ta masa horn Yana juyawa yaga tsohon abokinsa ne Rabiu da suka yi makaranta tare. Jiki na rawa ya Shiga motarsa Yana mamakin yadda Rabiu ya Zama Mai kudi,dan kayan jikinsa da motar sa kawai ya nuna kudi sun zauna,a ranar Rabiu ya danka Masa kyautar dubu dari,ya bashi lambar wayarsa,akan ya kirashi,yayi nadamar haduwa da Rabiu,dan daga kiransa akan ya Masa hanya yayi kudi,ya dorasa akan mumunan hanya Wanda da fari sai da ya bijire yace bazai iya ba, Rabiu ya hau wanke shi da kudade da har sai da ya kwadaita masa yaji zai iya komai dan ya samu kudin,yau ribar mai yaci a Shiga kungiyar matarsa Mai kaunarsa mai rufa Masa asiri,ya butulce mata yayi amfani da ita ya kassara mata rayuwa,tunda yake bai tab'a aikata zina ba sai gashi da girmansa da yayansa ya hau neman Mata,ya kwanta da Kare yaje makabarta yasa layya a bakin gawa,ya daina sallah gabadaya duk a Kan kudin da zai iya mutuwa ya bari Kamar yadda Rabiu ya tafi cikin kiftawar Ido,Allah ya dauki ransa,mai ya Kai shi jefa kansa a cikin wanan masifa yanzu ya ma Zama kafiri tunda baya sallah,taya zai nemi yafiyar Allah daga Ina zai fara. Kuka kawai yake har Yana Jin zazzabi na neman rufe shi. A haka mahaifiyarsa ta shigo ta sameshi. Hankali a tashe tayi kansa tana "Kabiru Wai Mai yake damunka Mai kake boye min Kabiru yanzu da na fita akace Sajeeda ta dawo gida ni bangane mai ke faruwa ba, Kabiru kana da sama dani ne Mai ke faruwa ne ka fadamin ni mahaifiyar ka ce zan iya maka addua ko na taimaka ma da shawara" Kabiru kuka kawai yake dan bazai tab'a iya bude baki ya fada mata abinda ke faruwa ba,ya faro kuruciyarsa da kyau,tsakiyar rayuwarsa da kyau wai sai da yaje matakin karshe ya kauce ha ya saboda san zuciya da san abun duniya ko da asirinsa bai taba tonuwa ba ace duk abinda yake so Yana samu dole watarana ya mutu ya bar duk abinda ya tara dan baza'a bine shi da komai ba sai kyawawan ayyukan sa. Mahaifiyar sa kuka ta saka masa tana ya fada mata damuwarsa dan bata san Mai yasa gabanta ke faduwa Kamar akwai abinda zai same shi ba ya fada Mata koma menene ita mai rufa masa asirine" Kabiru da ya fara Jin Kamar ana cire Masa Abu a jikinsa ya bud'e bakinsa dak'yar Yana "Kiyimin addua kawai Hajiya adduar ki nake bukata" Hajiya na k'ok'arin magana sai ga wasu sun shigo aguje suna motarsa ta Kama da wuta. Hajiya ta mike hankali a tashe Kabiru kuwa ya rufe idonsa dan yasan duk sai sun karbe abinda Suka bashi. Kiran da ya shigo wayarsa yasa ya dauka makocinsa ne yace gidansa ya Kama da wuta. Bai ce komai ba ya kashe wayar. Tuna gidan da ya ginawa mahaifiyar sa ma da kudin kungiya ne yasa ya mik'e a zabure Yana "Hajiya mu bar gidanan yanzu Nan kizo mu fita karki d'auki komai" Hajiyarsa na k'ok'arin magana yaja hannunta da sauri suka fita. Suna fita gidan ya Kama da wuta kamar an jefa bomb Hajiyarsa ta fara ihun sallati tana neman fita a hayyacinta. Kabiru kuwa ya hau Jan hannunta dan mutane sun fara k'ok'arin kawo agaji Wai zasu kashe motar dake taci da wuta da gidan. A takaice Kabiru tsohon gidan da mahaifinsa ya gina Suka koma gabad'aya ji yake kamar ya yanke Jiki ya Fadi,mahaifiyarsa kuwa sai tambayarsa take akan ya fada mata mai ke faruwa. Amma Kabiru yaki magana Dan yanzu yasan zasu iya kashe shi a kowane lokaci so yake ya nemi Sajeeda ya nemi yafiyarta so yake ya sake saka yaransa a idonsa amma ji yake bazai iya ba dan jikinsa ba kwari haka ya kwanta idonsa a rufe Yana Jin zuciyarsa kamar ana hura masa wuta saboda zafi,a karshe dai yasan kashe shi zasuyi Mai zai cewa Allah,yasan tun a kabarinsa zai fara girbar abinda ya shuka. Mahaifiyarsa haka ta saka shi agaba sai kuka take,duk abincin da ta kawo masa baici ba Yana kwance idonsa a rufe kwmar matace ya kira Saifullahi Yana Jin muryar sa ya kashe waayar duk yaran ba Wanda bai Kira ba amma ba Wanda ya d'auki wayarsa,ya Kira lambar Sajeeda a kashe,Ina ma da yadda zasu yafe masa. A Haka mahaifiyar sa ta kwanta a gefensa tun tana zaune har sai da ta kwanta bacci yayi awon gaba da ita. Wajen karfe uku yaji wani irin iska ya shigo d'akin kafin ya gane Mai ke faruwa sai yaji ana ta Kiran sunan sa Kamar daga nesa,kamar Wanda ake bawa umarni ya mike Yana jin jikinsa na d'aukar wani irin zafi,gabansa ya mik'e Yana harbawa. Waje ya fita yana jin magana a kunensa,kamar zai haukace ya hau fara gurnani shi kadai Yana dube dube,nesa da gidan ya hango wani katon karya bai yi wata wata ba yayi Kan Karyar,Yana zuwa ya damketa Karyar na cizonsa jikins na jini,haka ya hau saduwa da karyar,Yana gurnani,Yana Jin jikinsa na d'aukar wani irin zafi. Ji yake jikinsa Kamar ya Kama da wuta a jikin karyar ya fara k'ok'arin zare jikinsa daga jikin karyar da ta daina motsi,sai yaji Kamar an like jikinsa da Gam,ya kasa zarewa,idan yaja da k'arfi sai yaji Kamar numfashinsa ake zarewa, tuni ya fara ihu,a wanan halin aka fara kiraye kirayen sallah asuba. Mutane suka fara fitowa dan su tafi massallaci,Suka ga Kabiru a durkushe jikinsa a jikin karya,sai gurnani yake Yana ihu Kamar ta karyar. Tuni wasu Suka kasa zuwa massallacin Suka zagaye shi suna sallati,kad'an daga ciki Suka gano ai Kabiru ne, sallatin da ake ta zubawa yasa mahaifiyar sa fitowa da gudu,tana zuwa taga halin da Kabiru ke ciki ta yanke Jiki ta fadi,tuni mutane Suka taru suna kallon Kabiru dake Haushin Kare da Kuma alama jikinsa ya manne da na Karyar da bata motsi,abinka da karamin gari,tuni labari ya Kai ko Ina,a wayanda suka zo ganinsa har da mahaifin Sajeeda da hankalinsa ya yi matukar tashi,dak'yar ya koma gida dan tunda yake bai tab'a ganin abinda ya girgiza shi haka ba. Sai manya a cikin garin ne Suka d'auke Kabiru da karyar dan har yara sun fara jifansa. A takaice sai da mallamai Suka zo da karfin Addu'a aka iya raba Kabiru da jikin karyar, Kabiru kuwa sai haushin kare yake,jikinsa ya fara komawa na Karyar,sai susa yake Yana ihu,yana k'ok'arin cizge gabansa dake ta jini, tuni aka yanke a daure shi dan jiwa kansa ciwo yake,sai dai suna k'ok'arin Kama shi ya ture su ya diba a guje a tsirara Yana Haushin Kare. Allah ya tsare Mana imaninmu ya hanemu da kauce hanya alfarmar Annabi Muhammad sallalahu alaihi wa salam. Mahaifiyarsa kuwa jininta wani irin Hawa yayi Wanda sai da aka kaita asibiti aka bata gado. Sajeeda........... 2nd to the last page in Sha Allah munzo gangara ko? *AYYIRIRIRI AHAYYE CHAS 💃🏼💃🏼💃🏼 sunan wata waƙa wai ita LUWAI* _Ana tayi muna tayi manyan mata dai da gaske sun dage sai sun zama kalar gaban mota kalar camera tare da gudummawar Mg's skin care Hajia ta kina ina ake ta wannan harkar arziƙin mata nata glowing suna faranta zuciyar mazajensu da laushi da santsin fatar su ke kina nan kina fama jiki duk kirci😱😱?_ Ah haba madam yunƙuro ayi tafiyar nan dake ki shiga ki wataya acikin shahararrun matan nan da ko'ina ake fatan gani dan an daɗe ana jin su watau *team glow by Mg's* Macen da ta isa itace mace karki bari ki zama cikin irin muna matan nan da suka rako mata duniya kuna tafe da mijinki yana kallon wata har miyau na zuba tsabar haɗuwarta da kyan fatarta Mg's skin care sune sirrin duk wata macen da ta isa a ɗaga kai a kira da suna mace wacce ba'a jin kunyar shiga taro da ita daga nan har villah kizo/kuzo mu haɗe a wannan ƙasaitacciyar tafiyar ta Mg's skin care domin sune na gaban gaba sune suka ciri tuta indai a harkar gyaran skin ce hajiata kiyi wani fresh kiyi smooth wow🥰🥰🥰kina tafe kina walwali idan fa kina amfani da *Mg's skin care* ba kya buƙatar ko wanne irin mai product ɗinmu katt ne duk matsalar fatarki muna da maganinta uhmm inata miki labari nace ba sister shin meye matsalarki ta gaban goshin ƴallaɓai? Acne?, pimples? spot?, strech marks?, sunburn?. to hutas bi'izinilLah muna da maganin matsalarki kina ganin mata a tiktok fuska luwai lumus kice dama ni ko? to in dai kina tare da *Mg's* matsalarki tazo ƙarshe bama cika baki gaskiya itace takenmu haka nan kuma siyen nagari mai da kuɗi gida *MG's skin care gagarabadau* Price ɗinmu daidaitacce ne sannan kuma dai dai da aljihunku *Soap price:4k* maiso yy mgn 08062991549 07046881166 07067210195 Call 08064532391 Instagram:glow_with_mgs Facebook: mg's skincare Masu bukatar cream Shima munadashi harda ma complete set nagyaranjiki Small 14k Babba 16k Munatura Kaya kowani gari dayardar Allah Amma delivery is not free Sanan Kuma akwai kit Karami 12k Abubuwa 6 ne aciki😱😱😱 wannan garaɓasa har ina? Soap Body cream Face cream Scrub Cleanser Oil *BE PART OF THE GLOW TEAM KARKU BARI A BAKU LABARI **WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE 96-* Sajeeda Nayi kuka Kamar raina zai fita a lokacin da labari ya iskemu akan halin da Kabiru ke ciki,na kasa yarda wai uban yayana ne ya haukace yake Haushin kare Babana ma kuwa har da zazzabin sa dan da alama abinda ya gani ya tayar Mai da hankali,jikinsa sai rawa yake Yana zuba sallati,yana "Akan neman duniya akan kudi Kabiru ya cutar da kansa haka"?? Yarana kuwa daki suke shige suna ta rizgar kuka,Hamza da Annur da suke je Suka ganewa idonsu halin da yake ciki akan bola,dak'yar aka dawo dasu suma suna ta kuka, tuni aka cika gidanmu wanda rabinsu gulma ne ya kawo su,daga ni har yarana haka muka kulle kanmu a daki, a ranar sai da jinina ya hau,dan sai da aka Kai ga Kaini asibiti shekara ashirn da hudu ba wasa ba hankalina ya tashi da halin da Kabiru ke ciki, bansan Mai ya kawo shi garin nan ba,bansan ya akayi asirinsa ya tonu a bainar jamaa a garin da aka haife shi kowa ya san shi ba. Nusrah ma sai da aka bata gado wai ana ta kiranta a waya wai an samu wasu sun masa video sun yada a duniya a tsirara yana Haushin Kare,da zuciya na bugawa da na nida yarana ya buga,wai bamu muka aikata ba Amma muke Jin wanan kunyar,wai iya kunyar duniya kenan Ina ga anje lahira,da zaka tsaya agaban Allah,mai yasa Kabiru yazo garin nan yazo ya tona min asiri,dan tamkar ni ya tonawa asiri tunda ya shafa min bakin fenti da yarana. Daidai su Saifullahi haka suka ringa Kira a waya,bazan iya jure wanan tashin hankali da abin kunyar da Kabiru ya jawo mana akan neman duniya ba,hakan ne yasa na nemi iznin mahaifina akan zan koma garin kano nida yarana dan mutane da gangan suke zuwa su zauna a gidan suna so sugani ko suga yarana,ni kaina abin kallo na zame musu,yaya Asmau ce ta ringa tausa ta,ba abinda ya rage kowa yasan halin da muke ciki, mahaifina Kuma yace nayi zamana anan din bai yarda naje ko'ina ba,tuni na mika lamarina wajen Allah,duk da ba wai gama warkewa nayi ba,haka na daure na ringa kwantarwa da yarana hankali,dan a karshe unguwar muka bari muka koma wani unguwar wajen dangin mahaifina,Nusrah tayi wani irin rama gata da danyen jego a jiki,tashin hankalinta nasan bai Wuce mijinta da bai tab'a kiranta a waya tunda tazo garin ba idan itace ta kirashi kuwa baya dauka,tun tana boye min sai da na gano,na hau kwantar mata da hankali wanan Yana cikin kaddararmu bamu isa mu kauce masa ba,nasan abinda Kabiru ya aikata sai yayi balain shafar yarana,kila Mijin Nusrah sai ya rabu da ita,tunda bazai kasa samun labari ba tunda har a gidan radio an bada labarin Wanda jikinsa ya makale a jikin Kare yake Kuma kukan karen,dan a yadda naji har daga wani wajen ake zuwa ganinsa, gashi an kasa Kama shi balle a killace shi,mahaifina balain tausayin shi yake ji,kamar yadda nima naji Ina tausayinsa,a da na dauka bazan tab'a iya yafe Masa ba,a da na dauka da zan ga abinda zai cutar dashi kau da kaina zanyi sai gashi na tsinci Kaina da tausayin halin da yake ciki,Wanda ni nasan Allah ne ya tona Masa asiri,da asirin nasa ma ya tashi tonuwa sai ya tonu a bainar jamaa,duk wanan masifar da ya jefa kansa akan neman duniya ne,ga Inda Neman duniyar yayi dashi,mun gina rayuwar mu cikin kwanciya hankali da soyayya san zuciyarsa ya Kai shi neman kudin haram ya jefa kansa a masifa ya saka mu a tashin hankali duk abinan ko shekara uku baiyi ba. kwana biyu da komawar mu gidan kanin mahaifina Saifullahi da Fahad suka zo daddare,rabona dasu shekara daya kenan da watani,yarana sun zama Samari sosai,haka muka rungume juna muna kuka. Sai tambayoyi suke min da banida amsar tambayar su,akan abinda ya samu Kabiru har ya haukace,a takaice a daren Suka bi dare da rakiyar su Annur Suka gano Kabiru da ke saman bola Yana tsince tsince,sai da suka dawo cikin kuka Suka hau bani labarin yadda jikinsa ya koma kamar na Karen, fuskarsa ce kawai bata canza ba,wai Yana ganinsu ya daina haushi ya zubo musu Ido yana kallon su. A ranar dagani har yarana sai da muka ci kuka muka gode Allah. Annur sai cewa yake a dauko shi a Kai shi asibiti yarana ma balain tausayin shi suke, Saifullahi sai cewa suke Ina ma ace sun gano da kila basu bari yayi nisa ba,anan suke bani labarin yadda komai nasu ya kone,har da na Yaran abokin Kabiru Rabiu sai a wajensu nake Jin wai ya rasu,yayansa kamar su haukace da suka ji rasuwarsa,Suma sun gano kudin nasa bana halal bane. Saifullahi cikin kuka ya ringa bani labarin yadda ya ringa kawo zargin mahaifunsu daga baya sai ya watsar dan gani yake bazai taba kauce hanya dan ya samu kudi ba. A takaice Saifullahi shi ya nemo Mana gida a Kano ya roki mahaifina akan Yana so mu koma can,dan idan muka bar garin zamu dan samu nutsuwa,idan an kwana biyu zai san yadda zai yi yasa azo a dauki Kabiru,dan yana da kudin da ake biyansa na zanne da yake tarawa, dan kaf makarantar su ba Wanda ya Kai shi iya zanne wanda har masu kudi nemansa suke dan ya musu zannen da ya ringa shigo Masa da kudi. Mahaifina albarka ya sawa Saifullahi dan da Kabiru baiyi gaggawa ba da ya samu kudin ta hanyar Saifullahi dan da dukan alamu Saifullahi shi zai zama silar da zasu yi kudin. Yaya Abu Tunda Kabiru ya fita ya barta a d'akin da aka kaita ta ringa rusa ihu,tana nadamar biyo kabirun da tayi,sai a yanzu ta fara nadamar zuwa ma gidansa,yau gashi garin kwadayin ta bayan nemanta da yayi ta gaba da baya,da a yanzu ruwa zubo mata kawai yake Yana bin kafarta mai balain wari,duk haka bai ishe sa ba sai ya kawo ta an yankata,sai a yanzu take nadamar duk Abubuwan da ta aikata,kila hakkin Sajeeda ne ma ya Kamata,kila muguntar da tayi ne duk yake dawo mata, Ina ma tana da yadda zata tsira da ranta wani irin sanyi take ji dan zazzabi ne ya rufeta tana Jin kamar karfin Jikinta na raguwa,kaikaiyi da zugi kawai take ji tun tana iya kuka da k'arfi har sai da ta koma kukan zuci,shigowar shugaban a tsirara da wani tukunyar kasa dake ci da wuta yasa ta mik'ewa a zabure tana ya mata rai,Kar ya kasheta,bai ko saurareta ba ya ajiye tukunyar kasar,ya Ciro wani abu.kamar fifiken kaza daga tukunyar kasar ya nufo wajen da ta manne da bango ya hau shafa goshinta Yana gwarancin da bata gane ba, ihu kawai take tana sallati,idan tayi sallati sai ya buge bakinta,a haka ya Kara ficewa daga d'akin,Yaya Abu kuwa ta zub'e a kasa ta hau Kiran sunayen Allah dan da iliminta sarai,kawai shagala yasa bata wani maida hankali,zata so ta nemi yafiyar Iyayenta kafin ta mutu,zata so taga Sajeeda ta nemi yafiyar ta zata so taga Yarta kafin ta mutu, tun tana iya Addu'a da k'arfi har sai da taji numfashinta na neman d'aukewa. Haka ta kwanta tana Jin azabar radadi a jikinta,ga zazzabi mai zafi,da ace bata biyo Kabiru ba da kila ta samu ta tsira Koda babu kudin. Tana nan a kwance taga shugaban ya dawo da wasu maza uku da ido ta ringa binsu dan bata da karfin motsawa sai hawaye dake zubo Mata,umarni ya bawa daya daga cikinsu akan ya dagata ayi mata aski a fita da ita dan karfe biyar zai yanka ta. Mik'ewa tayi cikin tashin hankali da taji yankata zaiyi tuni ta nemi rashin lafiya da take ciki ta rasa ta hau ihu tana Kiran sunayen Allah akan yazo ya taimaka mata,tana ji tana gani suka ririketa Suka Mata kwal kwabo,suka daga ta sama suka fita da ita waje bayan sun bade kanta da wani abu da take tunanin Hoda ne. Kashi da fitsari haka ta ringa saki saboda akwai tashin hankali Wai kaga mutuwa da idonka,wayanda zasu kashekan ma basu San Allah ba balle suyi imani, a wani karamin daki suka ajiyeta dake d'auke da kwarangwal din kawunan mutane,suna ajiyeta suka fice daga d'akin. Yaya Abu da take Jin Kamar ta mutu ma tun kafin a kasheta ta fara sallati tana neman hanyar da zata gudu,kamar ance ta kalli bakin k'ofar ta hango abu kamar mukulli jiki na rawa ta karasa bakin kofa tana zuwa ta dauki mukullin Kamar Wasa ta zura a k'ofar taga ya bud'u. Ta bud'e k'ofar a hankali ta fito, batasan ma wajen da suka ajiyeta ba dan kamar bayan gidan ne, ga karnuka nan sunfi hamsin da aka daure,tuni ta fara neman hanyar da zata bi ta gudu,sai dai duk Inda taso ta samu hanya bata samu ba,waige waige ta hau yi ta hango wani drum a kife a wajen katangar,da balain sauri ta danne drum din har tana kurjewa a kafa ta daka tsalle ta hau katangar ta dira,tana dira ta sa gudu,duk da batasan Ina ta nufa ba haka ta ringa tikar gudu,kayoyi na soke Mata kafa ko damuwa batayi da ta tsaya ba,sai da ta fara Jin jiri,da rashin k'arfi tun tana daurewa har sai da duhu ya gifta mata ta yanke Jiki ta Fadi ..... Kuyi hakuri,wallahi wayata ta samu matsala sai da ya goge gabadaya wajen tara na sake typin gobe dai zan gama in Sha Allah naso a yau na gama *WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84* *PAGE* *97-100* Yaya Abu Bata Kara sanin inda take ba,bata San tsawon lokacin da ta dauka a sume ba,sai muryar mutane taji a kanta,Inda ta bud'e idonta a hankali tana kallon sama sai da ta dau tsawon lokaci ta tuna abinda ya faru da ita,ta fara k'ok'arin mik'ewa zaune dan taga Inda take,sai dai sam jikinta yak'i bata had'in kai,dan ji take jikin nata ya mata wani irin salaf kamar an kwashe komai na jikinta ga Abu da taji Yana zubo mata da ko daga kwancen da take tana shako warin,sai ta hau hararo yadda take kyankyamin Sajeeda take fesa turare idan zata Shiga dakinta,ta hararo yadda take yiwa Sajeeda idan ta b'ata waje,idan ma taimaka mata za tayi haka zata ta mata da mugunta,Ashe itama watarana zata wayi gari ta zama tamkar Sajeedan zata iya cewa ma tafi Sajeedan dan ita kadai tasan mai take ji,bata San Mai ya hau kanta ta bawa Kabiru kanta ba,batasan Ina kunya da tunanin ta ya tafi ta bar Kabiru ya nemeta ba,duk ba wani abu ya jawo mata haka ba sai San kudinta,yau da ace ta ji maganar Nusrah da kila bata tsinci kanta a wanan halin ba, gashi dai tana ganin yadda Kabirun ke wadaka da kudi,amma rufewar da idonta yayi yasa ta kasa yarda kudinsa bana halal bane, rufewar da idonta yayi yasa ta so kashe Sajeeda duk saboda ta samu abin duniyar da yau a garin kwadayinta gata a kwance bama tasan Inda take ba,da yanzu tuni an yanke mata kai,yau da ta samu taci galaba a kashe Sajeeda da ya zata yi Ina zata Kai wanan nauyin,ta tuna yadda Babansu yace Kar ta sake tazo Masa gida,ta tuna yadda tayiwa babba yalwa rashin kunya akan tace tazo su tafi gida bai dace ta zauna a gidan Sajeeda ba,Ina ma lokacin tabi su babba yalwan ta tafi da kila duk bata tsinci kanta a wanan halin ba kuka ta fashe dashi,tana tuno yadda Sajeeda bata iya magana,da yadda take buga kanta a bango idan tana san tayi magana,yanzu ma batasan Inda take ba,kuka kawai take a daidai lokacin da taga wata mata ta tsaya a kanta tana "Mama kizo kiga ta farka" Sai a lokacin ta kalli Yar budurwa yarinya da ke sanye da daurin kirji, ta toshe hancinta da hannu biyu ga wani tsagu a fuskarta hausar ma da tayi Kamar ba bahaushiya ba,yadda ta toshe hancinta yasa taji wani irin kuka ya taho mata Ashe haka Sajeeda ke Jin ciwo idan ta toshe hancinta, isowar wata dattijuwar Mata da itama ta toshe hancinta tana gurgurarren hausa da "Ai kuwa ta farka bari babanku ya dawo a gaskiya gwara ya maidata Inda ya d'auko ta dan bazai yu mu zauna da ita tana wanan warin ba,na gaji da kwashe kashin dake zubo mata,ni kamar har tsutsa take fitarwa tunda nake ban taba ganin mai irin larurarta ba" "Wallahi mama warin fa har daki tunda ta farka a tambayeta Ina ne gidansu sai a kaita dan gaskiya da cutarwa zamanta a gidanan. Yaya abu da ido kawia take binsu hawaye na zubo mata daga maganarsu ta gane tsinto ta mai gidan yayi,so take ta bud'e baki tayi magana amma ta kasa so take tace su taimaka mata su kaita garinsu amma ta kasa magana numfashin da take ma dakyar takeyi,yanzu shikenan bazata iya magana ba,da ido ta ringa bin su tana Jin datijuwar na rokon Yar budurwa akan ta kaita bandaki a dan wanke mata jiki,yarinyar ta hade rai,a haife ma ta haifi yarinya,haka ta figeta ba ko tausayi,ta ajiyeta a bandakin ta debo ruwa ta hau watsa mata daga nesa tana toshe hanci,tuni taji wani irin radadi da azabar kaikaiyi ta fara girgiza Kai tana tuno yadda itama ta tab'a figar Sajeeda tayi mata yadda yar budurwar yarinya nan ta Mata,lailai ta yarda sharri dan aikene,Sajeeda bata da hakkinta gashi tun a gidan duniya an samu mai rama Mata,ta hau gurnani tana "Sajeeda ki yafemin na samu sauki a rayuwata nayi nadamar Abubuwan da na Miki,baba ka yafemin Gwaggo kimin addua kaicona" Kuka kawai take Yar budurwa na daka mata tsawa tana cudata da tsintsiya daga nesa,dan bazata iya ma matsowa kusa da ita ba. Koda ta gama wani wajen ta maida ta,ta dauko wani.kaya ta zura mata, duk rai a hade take.masifar babanta ya jawo musu balai ya rasa wa zai kawo gida sai Mai larura,abincin ma a wulakance ta bata tana tura mata cokalin bakinta Kamar zatayi amai,tana gama bata ta bar d'akin a fusace tana bazata yarda ta kwana ba indai kuwa babanta bai maidata ba a yau wallahi guba zata saka mata taci ta mutu. Wani irin tsoron Allah ne ya shigeta,da taji abinda yarinyar tace,duk wani mugunta da tayiwa Sajeeda yau gashi Yar cikinta na Mata har tana kirarin zata kasheta,Ashe duk abinda take Allah Yana kallonta lokaci ya bata ta gama duk abinda za tayi,Allah kadai yasan irin kararta da Sajeeda ta kaiwa Allah da har ta fara ganin irin wanan sakayya. Kuka kawai take dan har ta sake Bata kayanta wari ya dume d'akin. Har ga Allah da ace tasan idan ta mutu Aljanna zata tafi da ta roki Allah akan ya dauki ranta da wanan rayuwar kwanci tayar din,ashe baka yiwa bawa gori da halin da ya Shiga ciki,idan har kayiwa bawa gori da jarrabtar da Allah ya Masa,zaka iya wayar gari kaima a jarrabce ka kamar yadda itama kwadayinta ya kaita ga Shiga halin Sajeedan,kafin ta mutu tana bukatar Neman yafiyar Sajeeda da Iyayenta,kafin ta mutu tana bukatar ta nemi yafiyar Yesmeen, Yesmeen da bata Mata komai ba ta Dora Mata Karan tsana. Tana daki ta ringa jiyo muryar dattijuwar na yiwa wani Wanda take kyautata zaton shi ne maigidan akan ayau take so a fitar da ita daga gidan tunda ta farka, yadda taji muryarsa na rawa yasa ta tuna nata mijin da take juyawa da tana tunanin har da bakin cikinta ya Kashe shi. Ido ta zubawa k'ofar a lokacin da ta ji sun nufo d'akin mutumin na zuwa ya rike hannunta matarsa ta Taya shi Suka yi waje da ita. Suna zuwa k'ofar gidan matar ta saketa tana "Yayi maza ya kaita bakin titi" Ta rufo k'ofar. Mutumin da alama.yana tausayin ta. Haka ya nade rigarss duk da warin da take haka ya kinkimeta dan tuni ta dawo sirriya Kamar Mai cutar kanjamau. Da alama gidan nasa a wajen gari yake dan sai da suka yi tafiya Mai nisa Yana yi yana ajiyeta yana sosa hanci da wari ya saka ya ringa haka,karar motocin da take ji yasa ta gane sun kusa titi. Hawaye ne ya hau zubo mata dan idan ya ajiyeta bata san waye zai taimaka mata ba,Yana kuwa zuwa bakin titi ya ajiyeta yana "da ace kina iya magana da kin fadamin wani naki na neme shi na Kai ki,a yashe na tsince ki a daji da naje saro itace,nan wajen gari kike hanyar barin garin Abuja bansan Mai ya kawo ki Nan ba,har ga Allah naso na taimaka miki,amma naga hakan na Neman haddasa min matsala da mai d'akina Allah ya baki lafiya ya kawo Mai taimaka miki" Girgiza Kai Yaya Abu ta hau tana gurnanin Kar ya tafi ya barta ta taimaka Mata. Sai dai tana ji tana gani ya juya ya fara tafiya haka ta kwanta a titi tana sharbar kuka,ta dauka zata ma iya daga hannunta sai dai ta kasa,haka ta kwanta a kasan tana Kiran sunayen Allah dan yanzu bata da mataimaki sai Allah. Sajeeda Tunda muka dawo garin kano muka dan samu nutsuwa, Saifullahi shi ya ringa Kai kawo,bansan yadda yayi ya d'auko mahaifinsa a Kai shi asibitin mahaukata ba,sai da ya dawo yake fadamin,hawaye cike a idonsa ya hau rokona akan na yafewa Babansu iya halin nan da yake ciki kawai ya isa yasa a yafe masa dan tun a gidan duniya Allah ya ke hisabi,wani zai iya dadewa Yana sabawa Allah bai samu ya tuba ba har Allah ya dau ransa kamar yadda Allah ya dauki ran Rabiu a lokacin da bai tab'a tunanin ba,Wanda sai da ya mutu wasu da yawa Suka san halin da ya jefa kansa da arzikin sa ya fara konewa, Wanda ya na da tabbacin shi ne ya jawo mahaifunsu ya Shiga wanan kungiya,kila Allah Yana san mahaifin su da rahama shi yasa ya tona Masa asiri a gidan duniya kowa yasan halin da jefa kansa a ciki,na tuna baya da ba haka yake ba, mahaifunsu nagartacen mutum ne,haduwa da mugun aboki da San zuciya ya Kai shi ya baro" Hawaye kawai ke zubo min dan duk maganar da yayi ba karya tun kafin ma ya rokeni akan na yafewa Kabiru na yafe Masa dan Allah Yana San masu yafiya,nima zanso ya yafemin kura kuraina,ko iya warkar dani da yayi a lokacin da na fid da rai da rayuwa na fara kawowa kaina mutuwa Allah ya mikar dani, cikin ikonsa ya nuna min tsafi karya ne,raina a hannunsa yake ba a hannun kowa ba shi yake azurta Wanda yaso ya Kuma talauta Wanda ya so Allah shi buwayi ne gaggara misali,yayi min niimar da zan dawwama ina gode masa dan bana Jin ko duk kudin duniya zaa hada dan a nema min magani zan iya samun sauki,cikin ikonsa ba tare da an sha wahalar komai ba ya warkar dani,iya wanan kawai ya Isa yasa na yafewa Kabiru da Yaya Abu da naji kwana biyu ta tsaya min arai,bansan inda take ba dan bata je gida ba Nasan duk Inda take tana nan tana Shan wahala har ga Allah balain tausayinta nake ji,dan ko makiyina bana Masa fata ya Shiga halin da na Shiga balle jinina da muke uwa daya uba daya,cikin sheshekar kuka nacewa Saifullahi na yafewa Kabiru duniya da lahira yamin godiya ya kalli kanensa ya musu nasiha yace su ringa yiwa abbansu Addu'a,yayi wa Yesmeen godiya irin daiwaniyar da tayi dani. Ya maida kallonsa Kan Nusrah da ke rik'e da jaririyarta tabi ta rame Kamar ba ita ba,ya Kira sunanta ya fara magana Yana "Bawa bai Isa ya tsallaka kaddarar sa ba Nusrah hakuri zakiyi haka Allah ya kaddara Mana,banso na cigaba da miki b'oye b'oye mijinki ya aiko Miki da takardar ki saki biyu ya Miki yace bazai iya cigaba da zama dake ba idan kinyi yaye zai zo ya dauki yarsa" Jarumtaka na aro na yafa na hau sallati a zuciyata,abinda nake ta gudu kenan amma ba yadda zamuyi Na daure na fara magana Ina "Nusrah kice alhamdulillah" Nusrah take tabi umarnina tayi hamdala Banga alamar tashin hankali a tare da ita ba cikin kwantar da murya na fara magana Ina "Aure rai ne dashi Nusrah Allah yayi aurenki dashi ya Kare Koda ba ta silar mahaifin ki ba,in Sha Allah yadda Kika godewa Allah da wanan jarrabawa Zaki gode masa da k'ofar da zai bude miki,dama baya kaunarki dan da yana kaunarki bazai rabu dake akan laifin da ba ke Kika aikata ba,dan kila da bai sakeki ba haka zai addabi rayuwarki da gori har ki kasa samun kwanciyar hankali,Allah yasa hakan shi yafi Miki alkhairi" "Ameen umma wallahi banji komai ba dan dama na dade Ina ji a jikina zamu rabu din Allah ya bani wanda ya fishi" "Ameen "nace Ina Jin sanyi a zuciyata ban tab'a kawowa zata iya wanan dauriyar ba Saifullahi ya cigaba da musu nasiha da hakuri da irin kalubalen da zasu fuskanta a gaba,na tsangwama da gori daga mutane,Yana rokon su akan Kar su sake su damu,dan ba Wanda ya rubuta kaddarar sa da hannunsa ba Kuma abinda baya wucewa watarana zai wuce kamar baayi ba. Godiya na ringa yiwa Allah da ya bani Saifullahi da nake mamakin hankali da nutsuwar sa,yau gashi har dani yake yiwa nasiha a karshe ya gargadi kanennsa da kusantar haram,na dauka idan Yara suka fita waje lalacewa suke sai gashi nawa yaran Allah ya dafamin a tarbiyarsu a nutsen su suke ba mai yarda ma Nusrah ta girmeshi duk da shekarun da ta bashi daya da wata biyar ne. Allah ya bani yaron da ko faduwa nayi na mutu zai iya kula da kannensa,dan Allah ya Buda masa kwakwalwa baiwar zanen da yake dashi yasa kudade suke shigo masa. Tuni ya dauki nauyin gidan,Ya maida Yesmeen makaranta,ban taba binsu asibiti dubo mahaifinsu ba,dan duk sati haka suke zuwa asibti duba shi,a fadar su daure shi ma ake ya daina Haushin karen Yanzu Amma indai ya gansu haka zai zubo musu ido Yana kallonsu. Nidai ba abinda nake iya cewa Ina dai yi Masa addua a zuciyata, Yanzu na dan dawo da jikina Ina Shan magungunan da Saifullahi ke siyomin,matsalata daya har yanzu Ina fitar da ruwa mai doyi, watakila wanan shine kaddarata,bazan warke gabad'aya ba,taya ma Zan warke gabadaya an sadu da kare an zo an sadu dani,da wuya na warke. Alhamdulillah komai na dan tafiyar mana daidai,dan Nusrah itama ta koma makaranta da taimakon Saifullahi dan Saifullahi yasan manyan mutane,idan ta tafi makaranta sai ta barmin takwarata. Yesmeen kuwa tsallake aka mata dan tana da k'ok'ari sosai ban kawo tana zana jarrabawar gama secondary zata ci ba,sai gashi ta fito da sakamako mai kyau. A irin wanan lokacin gwaggo da Yaya Asmau Suka kawo.mana ziyara. Sunji dadin yadda suka ga nida yarana,duk da gori da tsangwama da muke fuskanta a wajen wayanda basu da ilimi hakan bai saka mun ki walwala ba. A Daren ranar kwana muka yi muna hira da Gwaggo muka yi ta zancen Yaya Abu da Gwaggo ke cikin damuwa saboda ita,dan tace ko bacci batayi tafiso tasan halin da take ciki saboda tasan irin addua da zata ringa yi mata hannun ka baya rubewa ka cire ka Yar. Har ga Allah nima kwana biyu tana raina, dan idan inaso na tunata sai na tuno halinta mai kyau dan bazai yu nace bata da hali Mai kyau ko guda daya bane. Ni na ringa kwantarwa da Gwaggo hankali Ina ta cigaba da Addu'a in Sha Allah zamu gano Inda take Addu'ar iyaye na tasiri akan yayansu. Yaya Asmau ce ma naga bata wani damu ba,wajen Sha biyu muna hira da ita nake fada mata yadda na ke neman maganin da zai warkar dani na daina zubar da ruwa mai doyi dan yanzu shi kadai ne matsalata. Tambayata tayi ko na gwada na gargajiya na girgiza Mata Kai sai tace mai zai hana na nemi maganin wata a katsina maganin ta nada kyau,tasan wacce itama ta ke fitar da ruwa mai wari a gabanta tana Shan maganinta ta warke ,jiki na rawa nace ta hadani da matar da tayi amfani da maganin ta na tambayeta naji,sai tace min bata da lambarta amma zata Kira wata ta turo mata lambarta,sosai naji sanyi a zuciyata dan zanji dadi yau na wayi gari ruwan nan ya daina fita a gabana. Kwana biyu kawai Suka yi da suka zo tafiya ta bani lambar matar da tayi amfani da maganin. Koda na kirata ban samu ta dauka ba sai da yamma ta biyo Kiran Muka gaisa da ita na fada mata yadda akayi na samu lambarta da taimakon da nake so tamin,cemin tayi Kar na damu yanzu nan zata turo min lambarta matar a katsina take maman mujahid maganinta na da balain kyau ko da baka discharge maganinta na fitar da dattin Mara 08162859027 bari ta Tiromin lambarta na kirata na Mata bayani. Godiya nayi Mata Ina kashe wayar sai gashi ta Tiromin lambarta 08162859027. Duk da munyi waya da ita ta bani tabbacin zan warke idan har na Sha maganin ban yarda ba Zan dai gwada naga ko zan dace. Sai da Saifullahi ya dawo ya tura mata kudin,yace min akwai abokinsa zai taho daga katsina zai taho min dashi ya hau bani labarin yaje wajen Babansu ya dubo shi a asibiti da alama yana dan samun sauki,dan sai kallonsa yake Kamar ya gane shi,ce masa nayi Allah toh ya bashi lafiya dan zanso ya samu lafiyar ya gyara lahirarsa daya bata, zanso ya samu lafiya ya gyara kura kuransa,a yanzu babban burina naga Yaya Abu nasan tana cikin mawuyancin hali dan ba dama na kwanta sai nayi mafarki da ita,kwana biyu a tsakani Saifullahi ya zo da dalaleliyar motar da aka masa kyautarsa a wani company kera motocin da ya musu zanen da suka yaba duk da sun biya shi kudinsa sai da suka hada da masa kyauta,banda Ina ganin labarai nasan Saifullahi da guminsa yake samun kudi,da tuni na tsorata dan har ga Allah ba abinda ke bani tsoro sama da kudi,nafisan rayuwa rufin asiri,amma Allah ya kaddara Saifullahi Yana da rabon arziki Wanda da babansa baiyi gaggawa ba da a yanzu tare zamu ci arzikinsa cikin rufin asiri,kwana uku nayi Ina Shan maganin da na siya a wajen maman mujahid na fara ganin canji a jikina,dan ruwan ya rage zubo min na Kuma ji dadi sosai,dan har kudi na sake tura mata akan a Karo min jarka biyu. Ina zaune a palo Ina duba wani littafin addu'oi da Yesmeen ta mallaka naji dirin motar Saifullahi dan Yana cigaba da makaranta anan buk dan har ya kusa kamallawa,su Annur kuwa suna level one tare da Yesmeen dan ban da Yesmeen ta bar zuwa makaranta da yanzu tana level 3,Yana shigowa ya zauna sai da ya gaisheni ya hau cemin gobe zai tafi Abuja akwai aikin da zaije yayi jibi zai dawo na Masa addua. Murmushi na saki Ina sai dai na Kara Masa addua Amma kullum a cikin adduata suke bakina bai tab'a yankewa da musu Addu'a gabad'aya ba,a yanzu sai naji banida burin da ya wuce naga ma Saifullahi yayi aure dan ba Mai kallonsa ya dauka bai Kai talatin ba, saboda yadda ya girma, duk wani rufin asiri Allah ya mishi dan har gini yake Mana, wani mallamin su Nusrah ya makale mata akan Yana santa kamar yadda wani Saeed ya makalewa Yesmeen Yana kaunarta Saeed shine Wanda mahaifinta ya taimakawa yesmeen a lokacin da ta gudu,har nan yake biyota Amma Yesmeen Taki bashi fuskar a fadarta bata san Mai kudi ita dai talaka zata aura,dariya take bani dan nasan tsorata tayi ta dauka kowane Mai kudi ta hanyar da Kabiru yayi kudinsa suke kudinsu. Ba na so na matsa mata shi yasa na rabu da ita amma babban burina naga na aurar da su biyun dan tuni tsohon mijin Nusrah yazo ya karbi yarsa. Allah Kuma ya dubeta tana fara zuwa makaranta Allah ya mata farin jinin samari dan duk ba mai mata itace dai tak'i kulasu. Saifullahi kwanan sa biyu a Abuja yamin waya akan ya gama abinda ya Kai shi gobe da sassafe zai taho. Addua dawowa lafiya nayi Masa. Yana kashe wayar na cewa Yesmeen su Shiga Kitchen suyi wa Saifullahi abinci. Suna girki a kitchen Ina jiyo hirarsu Ina murmushi,a yanzu banida wani matsala sai dai nace Alhamdulillah burina kawai yanzu naga auren yayana. Su Annur kuwa yanzu basa jiran sai Saifullahi ya Kai su asibiti wajen Kabiru da kansu suke tafiya asibitin duba shi,haka zasu zage su tafi da abubuwa,Yesmeen ce dai bata yarda ta bisu ban Kuma tab'a tilasta mata ba dan gani nake tsoronsa take ji. Wajen karfe biyu muka ji dirin motar Saifullahi a k'ofar gida,sai da ya dade kafin ya shigo har Ina tunanin tura Yesmeen ta dubo Mai ya tsayar dashi sai gashi ya shigo d'auke da wata tsohuwa, mik'ewa nayi daga zaunen da nake Ina kallonsa har ya shigo da tsohuwar da ana shigowa da ita naji wani irin wari,yana isowa tsakiyar palon ya ajiyeta,na zubawa tsohuwar ido cikin tausayawa yadda take zuba wari,Ina k'ok'arin tambayar Saifullahi inda ya samo tsohuwa yace "Umma baki ganeta ba ko mama ce fa" Kirjina wani irin bugawa yayi naja da baya tare da sakin sallati jikina ya dauki rawa,Taya wanan tsohuwar zata zama Yaya Abu, sallati kawai nake Saifullahi ya hau bani labarin yadda ya ganta da ya d'auko hanyar tahowa motarsa ta lalace,a garin Nemo mai gyara motar ya dan shiga bayan gari shine ya ganta a kwance kudaje nata binta ya dauka ma mutuwa tayi Saboda warin da take sai da ya tambayi mai gyaran motar ya hau bashi labarin ta akan almajira ce da suka kasa gane wane irin cuta ne da ita mutane ma kyankyamin ta suke dan har yanzu ma mamaki suke da bata mutu ba,cikin tausayawa Saifullahi ya matsa kusa da ita dan ya bata kyautar kudi,a daidai lokacin da ta bud'e idonta tana numfarfashi duk da tsufan da yaga tayi da yadda koma kamar kwarangwal sai da ya ganeta,jiki na rawa ya roki Mai gyaran mota akan ya taimaka masa zai biya ko nawa ne,a samu wasu su wanke ta a canza mata Kaya,yayar mahaifiyar sa ce da ake ta nema,abinka da kudi,tuni ya samo wasu mata suka kaita gidansu Suka wanketa suka Nemo Kaya suka saka Mata Saifullahi ya Basu kyautar kudi,ana gama gyara Masa mota suka dau hanya yasan Sajeeda zata ji dadi, dan daidaikun rana ne bata maganar Yaya Abun Sajeeda Kuka na fashe dashi,dan ba Wanda zai yarda Yaya Abu ce ta dawo haka,itama kallona kawai take tana hawaye ba mai imanin da zai kalli Yaya Abu bai tausaya mata ba,jiki na rawa na kaita bandaki dan wari kawai take,banji kyankyaminta ba na wanketa na bata abinci na Kira Gwaggo a waya na sanar mata da anga Yaya Abu yanzu haka tana gidana,yarana ma sosai suka tayani murna dan ban basu fuskar da zasu tsani yayata ba,tuni na hau hidima da ita,dan har ga Allah na yafe mata,ita kuwa kuka kawai take tana gurnani,Wanda halin da take ciki ya tuna min da Nima halin da na Shiga a baya, washegari da sassafe gwaggo ta duro ita da Yaya Asmau da Yar Yaya abu shemau suma sun girgiza da yadda ta dawo,shemau sai kuka take dan ta dade bata ganta ba,ita kanta batasan Mai yasa bata nemi Yaya Abu ba duk tsawon lokacin nan Kuka muka ci muka koshi muka hau Taya Yaya Abu da Addu'a dan nasan ba maganin da zai warkar da ita sai karfin Addu'a. A.ranar da ta cika kwana shidda a gidana muna d'akin a zaune ciki kuwa har da Gwaggo dan baba bai dade da tafiya ba shi ma yazo ya dubata ba Wanda ma zai rike yaya Abu a ransa da idan ya ganta Bai ji tausayin ta ba, Ganin kamar tana so a tayarta zaune yasa na mikar da ita na jingina bayanta da jikin gadon hawaye na zubo mata naga ta fara motsa baki kamar mai koyon maganar ta fara "Sssaaj jj ee da ki yafe min Gwaggo dan Allah ki yafemin,kice baba ya yafemin, Yesmeen ki yafemin dan Allah ku yafemin na yafewa Kabiru dan inaso nima Allah ya yafemin. A rude muka hada baki wajen cewa mun yafe mata Gwaggo kuwa sai saka Mata albarka take,a hankali muka ga ta fara shakuwa muka yi kanta gabad'aya cikin kiftawar ido ta daina motsi Yaya Abu ta amsa Kiran Allah Munyi kuka Kamar ranmu zai fita,Muna ji muna gani aka yi Mata sutura aka kaita gidanta na gaskiya duniya zancen banza,duk San mu da duniya dole mu tafi watarana tunda mutuwa dole ce,a kwana a tashi sai gashi mun tafi wata biyar da rasuwar Yaya Abu da muke ta binta da Addu'a dacewa da Rahamar Allah Kabiru kuwa da ya dawo hayyacinsa kad'an tilastawa yayansa yayi suka kirani Yana kuka ya hau Neman yafiyata nace Masa na yafe Masa yayansa suma suka ringa tayashi kukan,da Addu'a ya bimu gabad'aya sai da muka zo tafiya ya bawa Annur wani farin takarda akan ya bani, muna fita daga asibitin ya bani Ina dubawa naga takarda saki ne ya sakeni saki daya Wanda har ga Allah Dadi naji dan ko ya warke ba koma Masa zanyi ba. Cikin sauki ya bani takarda ta a haka rayuwa ta cigaba da tafiya cikin rufin asiri, Saifullahi kuwa budi yake samu ko ta Ina Fahad shi ma ya samu aiki,Nusrah kuwa mallaminta daya dage mata sai da ya turo magabatansa aka sa musu rana, ni kuwa ganin Yesmeen na tsalle tsalle da Saifullahi na Kira Saifullahi har daki na fada masa Ina so ya auri Yesmeen dan babban burina kenan a rayuwata na dade da burin nan a zuciyata amma idan Yana ganin bazai iya aurenta ba shikenan. Ga mamakina Saifullahi take ya amince da auren Yesmeen Toh mai ya ragemin a rayuwa babu,Kamar a mafarki sai gashi na aurar da yayana uku Rana daya, Saifullahi a gidan da ya gina ya ware bangarensa da na Yesmeen Nusrahh kuwa itama bata da nisa dani,ba abinda yayi farko da bashi da karshe wuyanta kayi hakuri, Kabiru har gobe Yana asibiti dan idan ciwon nasa ya tashi Yana dan tab'a hauka. Shekara biyu a tsakani Saifullahi ya biya Mana muka je muka sauke faralli ni dashi da Yesmeen da ke hidima dani kamar a baya. Yanzu zan iya cewa Alhamdulillah rabbil alameen dan yarana gabad'aya ba Wanda bashida abin yi ta hanyar halal har rububin kyautata min suke,duk da ba tsufa nayi ba bana kawowa kaina aure Wai kusa bansani ba ko nan gaba....... Alhamdulillah rabbil ala meen anan na kawo karshen littafin RUFAFFEN SIRRI kuskuren da nayi a ciki rabbi ya gafarta min nagode da fatan alheri da hakurin da akayi wajen bibiyar littafin sai mun sake haduwa a sabon novel da zai zo muku nan da bayan sallah idan muna da tsawon rayuwa Taku Mai kaunar ku sadnaf Dan darajar Allah Kar a hadamin document ngd🙏🙏🙏🙏